Mijin Ammina ne Sila Complete
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
_by NoorEemaan_ 📚✍️
Wattpad username:NoorEemaan
All characters in this story are all drawn from my imagination, any resemblance of story or life style should be consider as a coincidence.
Ban yarda ajuyamin labarina ta ko wacce siga ba, sannan duk wanda yayi daidai da yanayin rayuwarsa yayi min afuwa.🙏
In the name of Allah most glorious, most merciful.
*Note*
_wanna novel ba sabo bane, zan kara reposting din shi ne saboda sabbin fans dina da basu karan ta ba, na roke ku idan kun san zaku bi novel din ku fara tun yanzu abubuwa sun min yawa, bazai nayi nisa ba, ace na turo daga farko ba, thank you!_
*Third reposting*
Page1-2
*ASALINSU*
(Not edited)
Rahilat yar asalin cameroon ce, su biyu kadai iyayensu suka haifa, ita da yayyarta raheenat, tun tasowarsu basu san wani dangin nasu ba domin suma haka iyayyensu suka taso yan siraru, yau da gobe wasu sun mutu basu kuma sun bar garin domin neman na kai domin sosai suke fama da talauci akauyen nasu.
kwance tashi har Allah yakawo wa raheenat miji aka yi biki wanda mijin mai suna nadeem kauyensu ke gaba dana su rahilat, akwai ranar da su rahilat baza su taba mantawa da ita ba, ranar da aka yi ruwan sama mai karfin gaske wanna yayi sanadiyan rayuwarsu domin ko gawarsu ba'a gani ba rahilat kuwa tana gidan yayarta raheenat, ta yi dare sai tayi zamanta dasafe sai tayi sammakon tafiya domin daman maa( mahaifiyarsu) tace mata matukar ta kai sakon yamma tayi mata ta zauna zuwa safiya domin hanyarsu bata da kyau, ai kuwa a washegari labari ya je musu, hankali tashe sukayi kauyensu, sosai sukayi kuka ganin gidan nasu tamkar mutum mai rai be taba rayuwa a ciki ba, har bukkar dasuke kwana ba alamarsa domin ruwan ya tafi da komai da kyar nadeem mijin raheenat ya rarrashe su suka koma kauyen da raheenat ke aure...
Su raheenat sun cigaba da kula da rahilat iya iyawarsu, bayan shekaru hudu rahilat ta hadu da wani buzun saurayi dan nijer me suna sajeed wanda kasuwanci ya kowashi nijer, ya rasa ubanshi tun yana karami yana tare da mahaiiyarsa tare da yan'uwanshi a babban gidan shi dake nijer domin yana da wadata, silan ahaduwarsu kuwa aranar raheenat ta aike rahilat kasuwa yayinda sajeed yazo kasuwar kauyen domin kasuwanci sa babu abunda ya dau hankalinsa kamar nutsuwarta da kuma brown skin dinta domin kyakyawa ce ajin farko amma ba fara bace, sabanin shi dayake fari sosai, be bar kauyen ba sai da ya datsa soyaayar sa azujiyar rahilat...
Bayan makonnin hudu yadawo tareda iyayensa domin a nema masa auren rahilat, duk da an kai ruwa rana kafin mahaifiyarsa ta amince domin acewarta tafi son ya auri yar nijer din, babu bata lokaci aka saka sati biyu masu zuwa da labarin talaucin su rahilat ya riski ummi mahaifiyar sajeed take takara jin tsanar rahilat domin ita kam bata son hada jini da talaka haka akayi auren suka kaita nijer wanda su raheenat jikinsu ita da nadeem asanyaye suka dawo asanadiyyar irin tarban wukalanci da aka musu
Haka ta cigaba da zaman hakuri a gidanta wanda tare da mahaifiyar sajeed har ma yan`uwansa na jiki ke zaune a babban family house din nasu, sosai rahilat ke zaman hakuri dasu, wurin mutane biyu kadai take jin dadi a gidan daga sajeed sai kanwar sajeed zulaihat wacce ke so rahilat sosai, sannan idan sajeed na gida basa takura mata domin duk wani nauyin gidan shi ke dauke musu shiyasa idan yana gari basa taruka mata bare sata aiki.
Bayan shekaru biyu rahilat ta haifi kyakyawar yarta wacce ta dauko brown skin din rahilat, duk wahalar nakudan da rahilat take ummi na ji amma bata ko leko ba, sai da zulaihat ta dawo daga makaranta hankali tashe ta kira wata unguwarzoma ta karbi haihuwar sai dai rahilat ta galabaita da kuma zub da jini sosai, domin ta kyar ta haihu saboda karfinta ya kare...
Kwanan ta biyar da haihu sajeed ya dawo daga tafiyan harkan kasuwancinsa, yayi murna sosai yama ki ajiye baby, su zulaihat sai dariya suke masa rada mata suna yayi kana ya kallesu fuskarsa dauke da murmushi yace Allah ya raya mana ABRAR SAJEED.
Dan'uwa menene ma'anar sunan yayi dadi, abrar ya nufin (mai tsoron Allah) masha Allah suka fada a tare domin sunan yayi musu. Zuhailat ummi bata shigo bane? ban ga kowa ba tun shigowata sajeed yatambaya inda- inda tafara yi domin batasan mezata ce masa ba duk da abunda ummi keyi bata jin dadi sam. bata jima da fita ba ka shigo rahilat tayi saurin fadi, cikin gamsuwa da jindadi ya jinjina Kansa, ajiyar zuciya zulaihat ta sauke ahankali tana yaba kyakyawan haleyan rahilat azuciyarta...
Kwance tashi ba wuya a wurin Allah abrar tana da shekaru goma 13 a duniya yanzu tun bata gane cewa yan'uwa babban ta basu sonta har ta gane domin abayyane suka nuna mata tsana banda zulaihat wacce aure ya rabasu a yanzu, abin burgewa kuwa abrar ta sauke qur'ani a wanna kananun shekarun na ta, haka zalika tana ss2 abangaren boko. A yau sajeed ze dawo daga china domin yanzu harka ta kara buda masa, abrar sai zumudi take abbi ze dawo, duk inda tayi rahilat na bin ta da kallo cikin kaunarta domin komai na ta ta dauko tamkar photocopy har ma ta zartata a kyau da kyawun fata abu daya ta dauko na mahaifinta gashinsu mai uban yawa na buzaye.
bayan wata biyu sajeed ya fara rashin lfy wanda be dau lokaci ba, Allah ya karbi ransa, ranar sun shiga tashin hankali domin sun rasa babban jigo mai kula da dukkanin al'amuransu.
Bayan wata biyar da kasuwar sajeed wanda rahilat ta gama takaban ta, sauran kwana uku araba musu gado, ummi ta kori rahilat cikin dare, babu irin rokon da bata yi ba, har ma da abrar rokon ummi take, amma haka ta kore su babu tausayi, suna kuka haka suka dau yan kayansu tare da kudadden da sajeed ke bar mata bata kashewa wanda ummi batasan da su ba. Gaba daya rahilat ta rasa ina suka nufa ga dare yayi, a tasha suka kwana washegari da asuba tunanin komawa cameroon ya zo mata, da zuwansu can suka ga gidan raheenat arufe wani gefen ma ya rushe alamun anjima ba mutum a ciki, gashi ba wasu gidaje kusa da gida balle ta tambaya ko suna ina, haka suka bar kauyen tana kuka domin bata sani ba ko yayarta da mijinta na raye ko a mace???
da fitowarsu cikin gari ta rasa ina suka nufa domin dare yayi, gaba daya tsoron komawa nijer take domin bata san sharrin da ummi ke dashi akan su ba, tunanin mai zurfi ta shiga can ta yanke shawaran barin kasar zuwa NIGERIA domin sanda sajeed ke raya yana yawan bata labarin kasar tana kuma sha'awar zuwa din, take taji mutuwar mijinta ya dawo mata sabo hawaye masu zafi suka saukar mata kwanansu uku a hanya suka iso domin da rabi da rabi ta dinga hawa abun hawa saboda kudin ya kai mata domin bataso su shiga halin matsi idan sun je kasar da basu san kowa ba. Tarihinsu a taikace kenan
*ABUJA*
A unguwar maraba dake abuja suka sauka domin nan sai sun fi samun saukin rayuwa domin a unguwar akwai masu karamin karfi ba laifi, da taimakon wata mata dasuka hadu a tashar abuja tasamu hayar daki daya a dubu arba'in da biyar.
washegari suka je kasuwa ta siyi leda dakin, labule, babban roban zuba ruwa, kwanunka, tukunya, cokula da dan abinda ba'a rasa ba a daki. Ragowar kudin ahannunta idan aka canza su zuwa kudin nigeria ze kai dubu dari, tunanin wani sana'a ya kamata su fara take domin kada kudin su kare a siyan abubuwa sun shiga halin kunci maganar abrar ya katse mata tunani
"Ammi ki siyamin nama in ci tun da abbi ya barmu na daina ci" abrar ta fada da hausarta wacce bata kama bakinta ba sosai kasancewar ba'a fi yi mata hausa ba, daga yaren cameroon sai buzanci, amma duk da haka hausar tayi dadi a muryanta mai gardi.
hawaye ne suka ciko idanun ammi domin kalaman diyarta ya sa ta tuno gwarzon mijinta, tabass shi ya saba mata da cin nama domin shima ma'abocin son nama ne sosai.
"abrar idan muka cigaba da siye-siye a haka kina tunanin kudin ze kai wani lokaci ba tare da ya kare ba?"
turo baki tayi batare da tace komai ba, murmushi ammi(rahilat) tayi cikin kaunar yar tata tace "wato ni kike turo wa karamin bakin ki nan zaki ga wanda ze siyo miki naman"
cikin sauri ta fada jikin ammi tace; kiyi hakuri ammina murmushi ammi tayi cikin canjin daya rage na siyeyyan ta bata dari biyar . "Maza je ki siyo awaje gidan nan kidawo domin nasan shi kika gani tsahon kwadayinki ya tashi" dariya abrar tayi ta fice cikin sauri domin har wani hadiyan yawu take tun kafin ma ta siyo.
Washegari ammi ta siyo musu kayan abinci daze dade musu, kana ta yanke shawaran yin sana'ar kosai da kudin daya rage mata cikin ikon Allah ta fara kuma ba laifi tana ciniki sosai .
*BAYAN WATA UKU*
zuwa yanzu babu wanda be san ammi mai kosai da kunu ba domin har kunu take hadawa yanzu, har runfa gareta kuma tana samun riba har tana tunanin da an fara biyan kudin waec da neco zata biya wa abrar domin so take tayi karatu mai zurfi domin kula da rayuwarta koda bata raye...
Ahankali ya daidaita parking din motarsa kana ya fito yana bubbudewa kasancewar shi mai jiki, kayan jikinsa kadai ze tabattar maka da cewa shi din ya tara masu gidan rana(kudi) be cika fara'a ba, haka kuma shi din ba mai daure fuska bane baki ne sosai saidai halin jindadi dayake ciki yasa bakin nasa ke shining ashekaru be zae wuce49yrs ba.
Abrar dake taya ammi dauraye kwanunka kosai domin sun tashi kasanewar yau garin da sanyi yasa suka siyar da wuri, tun daga nesa take kallon wanna mutumin hakan nan ta ji sam be kwanta mata ba duk kananun shekarun ta.
Sallama yayi cikin kakkauran muryansa, ammi dake wanke kwanuka ta dago hadi da amsawa "sannu hajiya ya kasuwa?"
"Lafiya Alhamdulillah" ammi ta amsa
"Am idan bazaki damu ba inason magana dake na yan mintuna"
Mikewa ammi tayi tare da cewa "lafiya alhaji? eh toh lafiya lau ya amsa "
zan fara da cewa duk da baki nemi ki sani ba
" Sunana shettima turai a nan garin abuja na taso na rasa iyayyena tun ina karami
ban san kowa nawa ba, hakan yasa ban san ainihin garinmu ba domin iyayyena basu taba kaini ba ni dan kasuwa ne, shiru yayi kana ya cigaba yau kusan hudu ina hucewa ta nan ina ganinki, kuma na sha aikowa yarona yazo siyamin kosai awurin ki ina kuma jin dadin kosai domin kin iya sarrafa sosai, murmushi kawai ammi tayi domin babu wanda bayason ayaba masa shima alhajin murushi yayi ya cigaba da cewa maganar gaskiya inasonki da aure, nasa anyi min bincike akanki an kuma tabattar min da baki da aure a yanzu shine nace ko zaki taimaka ki auri wanna tsohon tuzurun ya karasa azolaye"
shiru ammi tayi tama rasa abun cewa domin ita kam ba aure a tsarinta, tun da ta rasa gwarzon mijinta auren ya fita kanta domin yanzu burinta shine ta inganta rayuwar tilon diyarta abrar.
" hmmm alhaji a gaskiya bazan... ammi kizo mu cigaba da aikinmu ni banason wanna mutumin ki rabudashi kizo muyi wanke-wankenmu" abrar ta fada cikin daga murya da yaren cameroon boyayyen ajiyar zuciya ammi ta sauke jin bada hausa tayi maganan ba.
"Ko zan iya sanin tarihin ki?"
Atakaice ta bashi labarinta, hakan nan taji bata yi musa masa
" a gaskiya na tausaya miki Allah ya jikan iyayenki tare da mijinki, idan kuma yar'uwarki da mijinta na raye Allah ya bayyanasu"
"Ameen" ta amsa cikin jin dadi.
Nan ya fara jan ta da hira da soyaaaya irin nasu na manya, sai da ya tabattar da cewa ya siye zuciyar ammi batare da ta sani ba lolz sannan ya barta da nufin tayi tunani ze dawo jibi, sallama yayi mata ya ja motarsa ya harba titi...
Runfar ta koma domin karasa aikinta saidai halin data ga abrar aciki yasa gabanta faduwa, hawaye ta gani a fuskar diyar ta mafi soyuwa arayuwarta
abrar!
abrar!!
abrar!!! ta sake kiranta a karo na uku kuma atsawace, fadawa jikin ammi tayi tana kuka har wani shidewa take, cikin shesheka tace
" ammi banason wanna mutumin kada ki kara yi masa magana kinji?" Tsoro ne ya kama ammi, domin abrar mai matukar son jama'a ce, tayaya daga ganin mutum yau daya ta tsaneshi? cikin son kwantar mata da hankali tace; abrar meyasa bakya son shi? mutumin kirki ne fa. ammina ni banason shi, haka kawai banason shi"
shiru ammi tayi cikin nazarin yaya zatayi? ga abrar na rigima, ga alhaji shettima na jiran amsar ta, ita kam har ga Allah ji take bazata iya bijirewa bukatarsa ba, domin hakan nan taji ya kwanta mata, duk da ada babu kara yin aure a lissafin ta, amma banda yanzu...
*BAYAN KWANA BIYU*
Alhaji shettima ya dawo domin yaji amsar sa babu dogon magana ammi ta amince masa, sosai yayi murna, kana ya bude motarsa ya mika mata shopping din da yayi wa abrar
" ayi haka alhaji kada dawainiyyan tayi yawa.
haba hajiyata ni ma ubanta ne ai, don haka komai zan iya mata in sha Allahu" cikin jindadi tayi masa addu'a domin duk mai son naka ya gama maka komai, haka ya kuma kara masa matsayi aranta...
bayan tafiyar alhaji ta koma cikin gida abrar ta samu zaune shiru har da taguminta.
"Abrar?"
"na'am ammi"
"lafiya meke damunki?"
"babu komai ammi ta amsa asanyaye.
"toh gashi sabon daddyn ki ya siyo miki" ammin ta fada tana fitowa da kayayyakin, su chocolate, ice-cream, biscuits, tareda katuwar gashashiyyar kaza acikin ledan me dauke da tambarin shoprite.
abrar! ammi takira ta ganin ko motsi bata yi ba bare nuna jindadinta ga kayan musamman mutuminta nama.
"bakiji me nace ba? ko wani sabon hali kika tsiro dashi"ammin ta fada cikin yaren buzanci kasancewar sajeed mai rasuwa yana koya mata.
" ammi banaso indai wanna mutumin ne yakawo banaso
cikin mamaki ammi tace" har da kazar" ta fada tana nuna kazar dake ta daukan ido
har shi ammi banaso ta fada tana fashewa da kuka"
galala ammi tayi tana kallon ta cikin madaukakin mamaki domin duk wani hali da abrar take ciki bata wasa da nama, amma yau da bakinta tace bataso ran ammine ya baci domin bata ga dalilin daze sa abrar ta canza lokaci daya haka ba. Nan ta shiga yin fada sosai, tare da gaya mata cewa idan zata kwantar da hankalinta ta kwantar domin shine wanda zata aura...
kuka abrar ta fashe dashi kana tace "ammi kin daina sona ko? kin daina son abbina? yaushe abbina ya rasu dazaki yi wani auren? ammi da wani ze zama sabon abbina bazan damu ba, amma wanna mutumin banasonshi please ammi kada ki aure shi na roke ki dan Allah"
cikin sauri ammi ta mike ta bar dakin, toilet ta shige tayi kuk kana ta wanke fuskarta ta fito, domin kalaman abrar ya shigeta gabadaya kwakwalwarta ta tsaya cak ta rasa wani tunani ya dace tayi, haka su biyun suka kasance rai ba dadi har dare...
misalin karfe bakwai na dare ammi ta shigo da kulan data kwashi abinci aciki, tsaye tayi tana kallon abrar, tana mamakin halin ta na manya mutane, wai yanzu awadanan kananun shekaratun har ta san tasa damuwa aranta, har ta san ta tsani mutum? ajiyar zuciya ta sauke tare da cewa "abrar dita tashi muci abunci kinji? babu musa ta tashi abaki abrar take bawa ammin abincin itama ammi na bata kamar yadda suka saba cin abincin su akodayaushe. bayan sun gama ci ammi ta riko hannunta "abrar inaso ki fahimce ni, hakika ke ce dukkanin farincikina, abbinki kuma yazama jinin jikina duk da ya koma ga Allah amma matsayinsa na nan azuciyata, inaso ki cire tunanin cewa nadaina son ku, inaso nayi aure ne domin ke samu wani daza ki kalla amtsayin mahaifi, sannan idan lokacin da zakiyi aure yayi hakan ze kara siya mana mutunci adangin mijinki, domin sanin kanki ne bamuda kowa sai Allah dan haka ki yi abunda nace kiyi kawai mu zauna lafiya, duk da nasan bakison alhaji amma kada ki raina shi ko da wasa kiyi hakuri da sannu zaki fahimci manufa ta, inafatan kyakyawar yata mai jin maganar amminta bazata bani kunya ba. Cikin sauri tafada jikin ammi tace ammi na amince, da abunda kikeso zan kuma yimiki biyayya ki yafemin idan na bata miki rai, kara rungume yarta tayi kana tace Allah ya haskaka rayuwarki mai tsoron Allah(abrar) ameen ammi ta amsa"
BAYAN SATI DAYA
babu laifi abrar ta dan saki jikinta, duk da ba kamar da ba domin tana kokarin ganin bata sa amminta samun matsala asabuwar rayuwarta dazata shiga ba.
bangaren alhaji shettima kuwa yana ta shirye-shirye aurensa, domin har wandanda zasu yi musu wakilci duk ya samu, saidai jiran ranar dauri aure nan da kwana biyar masu zuwa...
washegari alhaji shettima ya kawo lefenta, ita kam har kunya taji, se dai bata karba ba tace ya ajiye mata agidan nasa, bamusu ya koma da kayan bayan sun gama hirarsu. Wasu lokuta har mamakin irin matsayin daya samu azuciyarta cikin kankani lokaci take, sai dai abu daya ne yake damunta rashin walwalar diyarta wanda tasan baya rasa nasaba da aurenta da alhaji shettima zeyi, amma tana da yakinin cewa na dan lokacine zata dawo da walwalarta da wanna tunanin ta koma cikin gidan nasu...
*BAYAN DAURIN AURE*
"Ammi ke tafi gidan mijinki zan zauna anan nikadai, bazan iya zuwa gidan ba, hankalina be kwanta da gidan ba, ki taba zuciyata ki ji ammi bugawa take sosai ni bazan je ba abrar ta karasa cikin kuka mai ban tausayi ...
shiru ammi tayi gaba daya ta rasa ta cewa sosai maganganun diyarta sun ratsa zuciyar ta, amma ita aganinta tamkar abrar na taya abbinta kishi ne, ga alhaji shettimah na jiranta awaje domin shi ze kaisu, kayan dakin duka yace ta kyautar ya riga ya tanadar musu komai da zasu bukata, ganin suna bata wa alhaji lokaci yasa ta ce; abrar meyasa kike min haka ne, kina tunanin zan iya rayuwar babu ke a kusa dani? dan haka ina baki umarnin amtsayina na mahaifiyarki idan na isa dake ki tashi muje yanzu ta dan karasa cikin yanayi na fada-fada, mikewa abrar tayi ba musu tana kuka domin bata son ganin bacin ran ammin ta koda wasa, riko hannunta ammi tayi suka fito tsakar gida, ta tarar da yawanci yan gidan ko wanne zaune akofar dakinsa yana shan iska kasancewar garin da zafi sallama tayi musu akan zasu tashi kana tace duk me son kayan dakina ya dauka, godiya suka mata kana suka rakata har bakin gate din gidan domin sosai suka ji dadin zama da ita agidan suna wa abrar sallama ko kallonsu bata yi, ammi ce tace yau mutuniyar taku rigima take ji, dariya suka yi kana suka koma ciki, duk basu ji dadi rabuwar ba lallai sabo tirkin wawa"...
tun daga nesa yake kallonsu yana murmushi, "tabass suna matukar kama ya aiyana hakan aransa. bayan sun karaso ammi tace afuwan alhaji mun bata maka lokaci, a'a babu komai" ya fada still da murmushi a fuskarsa
"abrar bazaki kiyiwa daddynki magana ba"?
alhaji shettima ya fada yana kallonta, baki ta turo tana kallon wani gefen, hannu yasa ya riko hannunta wani uban ihu ta saki daya saka ammi saurin kallonta, zare hannunsa yayi still da murmushi saman fuskarsa.
"ammi ce tayi saurin cewa ai alhaji diyar taka rigima take yau wai bazata sabon gida baammi ta fadi haka domin batason yayi tunanin ko abrar bata son shi.
ai ba komai sabo ne, data kwana zata saba da sabon gida ko daddy's girl? yafada yana kallonta ai mutuniyar ko kallon shi bata yi ba, ammi kuwa har kunya abrar ta bata ita kam wanna sabon halin nata ya soma damunta, motar alhajin kirar mercedes benz white color suka shiga ammi na gefen mai zaman banza yayinda abrar ke backsite ta takure waje daya kamar mai jin sanyi
basu dau wani dogon lokaci ba suka iso babban gidan alhaji dake wuse zone ll tsaya fasalta gidan bata lokaci ne kawai kuyi imaging gidan irin na masu hannu da shuni, ammi baki ta tsake tana kallon babban maraban gidan daya wadatu da fitilu tamkar rana, ita kam tasan alhaji ba talaka bane amma bata yi tunanin kudin sa ya kai haka ba balle ya mallaki katon gida irin wanna.
"Anya alhaji ba siyar damu ze yi ba ta aiyana hakan aranta?"
hannu abrar ta kamo ta fara ja da baya domin barin gidan yayinda allhaji shettima ke tunkaro su fuskar dauke da murmushi daya kara jifa ammi cikin rudani....
YANZU LABARIN YA SOMA, I HOPE YOU GUYS WILL LOVE THE STORY IT'S VERY HEART TOUCHING😎👌
VOTE✔
COMMENT✔
SHARE✔
EDIT❌
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
By _NoorEemaan_✍️📚
wattpad @NoorEemaan
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
Page 3-4
ganin yana tunkarasu yasa ammi kara firgita a dari ta juya domin su gudu, sai kawai suka ji ma'aikatan gidan sun sa dariya gaba dayansu, alhaji shima ya fara dariya gaba daya kasa motsi ammi tayi ganin workers din gidan na dariya wanda sai yanzu ta lura dasu dukkaninsu maza ne, abrar kuwa kuka tasa tana cewa
"ammi kinga abunda nake ce miki ko?" ta fada da yaren buzanci, murya alhaji ce ta katse mata amsar dataso bawa abrar "ashe hajiya ta haka kike da tsoro?" yafada yana kara fashewa da dariya domin ya kasa riketa. Ajiyar zuciya ammi ta sauke ganin ba abinda take tunani bane, nan workers din suka dinga zuwa gabanta suna gaisheta cikin sakin fuska take amsa musu kana suka nufi cikin gidan mamakin irin dukiyar alhaji fal ranta...
*1 MONTH LATER*
zuwa yanzu ammi ta zama yar gida domin lafiya lou suke zaune da alhaji, abrar kuwa har yanzu bata sakewa da alhaji daga gaisuwa shikenan, a daki take wuni duk yanda alhaji yaso ya jawota jikinsa ta ki bari ammi kuwa tun tana damuwa da halin da abrar da tsiro dashi har ta hakura domin tayi fadan tayi lallashin akan ta dauki alhaji shettima amatsayin uba amma sam ta ki yarda, da ammin ta fara maganan zata sa kuka.
zaune alhaji shettima da ammi suke akan hada'ddun kujeran falon da girma falon kadai ze kai 100 by 100.
"hajiya?"
"na'am alhaji" ammi ta amsa.
"ki sanar da abrar cewa ran monday in sha Allah zasu fara jarabawan waec da neco domin na gama mata komai na registration ga exams card dinta da uniform" ya fada yana mika mata wani leda mai kyau.
kasa magana ammi tayi gaba daya hawaye sun ciko idanunta tama rasa bakin godiya ashe zata samu wand ze meye gurbin musu sajeed? shiyasa akullum yaumil alhaji ke kara matsayi aranta dalilin kaunar da yake nunawa tsoka daya a miyar ta wato(Abrar).
n
"alhaji nago.... shhhhhh cewar alhaji shettima kana yadora ai abrar na dauketa tamkar yar dana haifa don uba ya sauke wa yarsa hakkin dake rataye awuyansa sai ya zama abun godiya har haka, murmushi ammi tayi kana ta bashi side hug bubbuga bayanta yayi kana yace ta kaiwa abrar kayanta domin ta fara shiri ba musu ta mike ...
Kwance take tayi matashi da hannayenta tayi zurfi cikin tunani tamkar wata babbar budurwa mai tarin damuwa, girgiza kai ammi dake tsaye abakin kofa tun dazu tayi kana ta karaso bakin gadon ta zauna
"abrar"
shiru ba amsa adan tsawace ta sake kiranta hadi da girgizata, dawowa hayyacinta tayi ganin ammi ce yasa ta fara kokarin tashi zaune hadi da cewa
"ammina"
"abrar mekikeso ki mayar da kanki ne eyeh? Gaba daya kin daurawa kanki damuwa kina yar karamar ki dake meye matsalarki? meye matsalarki abrar amsa min"
"ba...bu komi ammi ta fada muryanta na rawa" shikenan tunda haka kika zabawa kanki ,dakin ya dau shiru na mintuna uku kana ammi tacegashi inji alhaji ya biya miki waec da neco akwai uniform da wasu abubuwan dazaki bukata aciki, in kin ga dama kuma karki gode masa. Ammi ni banason wani abu daya fito daga hannunsa , toh zaki iya zuwa ki gaya masa haka ammi ta fada cikin fushi kana ta dafa kafadarta ta cigaba da cewa koda wasa abrar kada ki bar alhaji yasan baki kaunarsa, domin zan saba miki aranar kuma ki biyoni ki masa godiya ki kuma saki fuskarki ammi ta karasa hadi da ficewa, jiki ba kwari abrar tabi bayan ammi tana kokarin daidaita yanayinta"
"da...ddy nagode Allah ya kara arziki. Abrar ta fada kamar batason yin magana murmushi alhaji shettima yayi cikin jindadin ta kirasa da "DADDY" ameen daddy's girl ya fada yana shafa kanta ajiyar zuciya ammi tayi ganin bata kwabtsa mata ba. Abrar kuwa wani iri take ji ganin ta kira mutumin data k i jiki da daddy wanda batasan dalilin tsanar ba, saidai tayi hakan ne don farinciki ammi, kuma tayi farincikin domin ta gani afuskarta mikewa tayi domin komawa dakinta alhaji shettima yace" abrar bazaki zauna tare da mu ba har yanzu dai baki gama sakin jikin ki ba, sae da ta runtse idanunta kana ta juyo tace
"ina dan jin baccine daddy tafada ok toh it's alright yafada yana mai da hankalinsa wurin ammi suka cigaba da hirarsu...
ranar monday abrar tafara zuwa zana exams.
dinta kuma alhamdulillah bata samun matsalan komai domin makarantar masu kudi ce, bayan wasu watannin ta gama exams dinta sai jiran fitowar result...
*some month later*
"hajiyata ki sanar da abrar ta fara shiri na duba result dinta ya fito kuma alhamdulillah bata da matsala, na kuma samo mata admission a cyprus wanda acan nakeson ta hada degree dinta if possible har da masters ko ya kika gani" yakarasa yana girgiza kafaffunsa. shiru ammi tayi tama rasa bakin godiya domin kullum da kyautatawar da alhaji ke musu shiyasa yake kara samun matsayi aranta domin soyaayar dayake nunawa tsoka daya amiyarta wato abrar...
"ai alhaji abrar diyarka kana da iko da ita Allah yakara arziki, cikin jindadi yace ameen"
bayan ammi ta sanar da abrar nunawa tayi ita batason ya dinga mata komai, sai da ta ga fushin ammi kana ta hakura ta je ta masa godiya.
**************************
suna filin jirgi ana kiran sunan massengers har aka kira su abrar, basu wani nuna rashin sabo ko kauyanci ba tunda wanna shine karon farkon su wanda hakan dasuka yi yasa alhaji shettima jin dadi kwarai...
*CYPRUS*
bayan duk sun gama mata komai na karatun ta har alhaji shettima yace ze samo mata gida awajen school din amma abrar ta nuna tafison zaman cikin campus ko nace hostel din makarantar.
Washegari su ammi suka nufi airport domin komawa gida, abrar data rakosu sai kuka take, ita da ammi zata zauna anan kada ta tafi alhaji sai bata baki yake amma ko kallons a bata yi, cikin kuka abrar tace "ammi ki kulamin da kanki kinji ni ban yarda da mutumin nan daddy ba, ki kula kinji idan ya miki wani abu ki gayamin zan rama miki da kaina tafada cikin yarinta tana daga damtsen hannunta alamun karfi
murmushi mai tafe da hawaye hadi da ajiyar zuciya ammi tasaki at once tana mamakin maganganun da abrar keyawan yi tamkar babba, ta kuma ji dadi daba da hausa tayi magana ba domin batason ko kadan alhaji shettima yasan cewa abrar batasonshi...
haka abrar ta cigaba ta attending lectures har ta kai kwana shida, kamar yau ta fara shirin zuwa makarantar sanye take da jeans trouser sai riga ta ciki pink colour sai jacket din jeans din data dora asama pink top din snickers dinta ma pink ne sai mayafin data yi rolling dashi shima pink color,babu ko digon kwalliya afuskarta amma sosai tayi kyau duk da cewa har yanzu babu komai a kirjinta😅🙈 jaka ta rataya tana yamutsa fuska domin kasan cikinta taji yana mata ciwo tun safe, rufe dakinta tayi da padlock domin wadanda zasu zauna adakin har yanzu basu iso bah, bata jima da shiga aji ba lecturer ya shigo yafara gabatar da lecture saidai ba komai abrar ke fahimta ba domin ciwon cikin sai gaba yake
kwas! kwas!! suka ji takun takalmi na tukaro ajin, dakatar da bayanin lecturan yayi domin ganin mai shigowa, wata farar yarinya ce ta shigo da'a shekaru zata girmewa abrar da shekara daya haka, cikin girmamawa tace" sorry for disturbing your class sir" jinjina kai yayi kana yace "its alright but why are you attending my class by this time" yafada yana nuna wristwatch din hannunsa.
"i just resumed today, i mean right now sir"
"ok" yace kana yana mata nuni data je ta zauna sannan yacigaba da bayaninsa, gaba daya wanna yarinyar ta kalli ajin jitayi tafison zama kusa da abrar, murmushi ta sakarwa abrar lokacin data daidaita zamanta amma sam mutuniyar batasan tana yi ba domin ciwon ciki yasata agaba, ganin abrar bata kula ta ba yasa ta dan bangaji kafadarta abrar da tata hadi da cewa "hey" dagowa abrar tayi tana murmushin yake...
can da cikinta yayi wani azababen ciwo batare da tasaniba ta saki ihu tana zamewa kasan desk din sauri wanna yarinyar rikota tana cewa
"are you okay"?
" no am not my stomach!!!" abrar ta amsa da kyar.
lecture ya bada umarnin akaita clinic su bata drugs ba musu wanna yarinyar ta rikota hadi da daukan jakarta, yawanci yan ajikin suka hada baki wurin furta "sorry"
suna cikin tafiya abrar tace
"please take me to my room i will fine"
"noo you need to see a doctor" inji wanna yarinya.
"Please just take me to my room i beg you" abrar tafada wasu siraran hawaye na zubo mata. ba musu ta gyada kanta abrar na nuna mata hanya har suka zo dakin zaro ido wanna yarinyar tayi ganin dakin aka ce zata zauna shine na abrar kara kallon dan card din hannunta mai da dauke da number dakin tayi sai tayi murmushi da ita kadai tasan ma'anarsa...
wanna yarinyar ta dau mukulli a jakar abrar suka shiga dakin, zaunar da abrar tayi akan gado tana sakin ajiyar zuciya domin gaba daya nauyin abrar ajikinta yake har sukazo dakin kallon farar abayar jikinta tayi zaro ido tayi hadi da cewa" blood"
" you re mensturating" azabure abrar tamike tana kallon jikinta, kallon gadon tayi sai taga shima ya cike da jini, ihu tasa hadi da fashewa da kuka itakam tun dazu take jin kamar abu na fito mata amma bata kawo cewa jini bane. cikin tausayawa wanna yarinyar ta rungumeta tana cewa" sorry don't cry again, i guess this is your first time don't worry i will help you through okay" ajiyar zuciya abrar tasaki still hawaye na zubo mata, cire zanin gadon wanna yarinyar tayi hadi da cewa "go and take your bath am coming" tafada tana ficewa da sauri bata ko damu da jinin dake rigar ta ba...
wanna yarinyar kuwa wurin masu kula da kayan dalibai tanufa domin daman ta ajiye kayan wurinsu ne domin ta gano dakin sai tasa akai mata kayan, tayata daukan kayan sukayi tana gaba suna biye da ita...
bayan sun ajiye kayan ta janyo dan karamin akwati ta fito da sanitarypad hadi sabon pant ta saita pad din ajikin pant din kana ta mike ta nufi hanyar toilet din, kwankwasa kofar tayi batareda ta kalli abrar ba ta mika mata pant din cikin kunya ta amsa, sanyawa tayi ta fito tana jinta uncomfortable, burinta kawai ta kwanta ko zata dan samu sauki, rub da ciki tayi duk da tasan babu kyau amma tafi jin dadin hakan domin ciwon yana lafe mata babu jimawa bacci ya dauketa. wanna yarinyar kuwa kayanta tafara jerawa asite dinta bayan tagama komai ta kwashi kayan abrar har ma da zanin gado ta saka awashing machine itama toilet ta fada tasakarwa kanta ruwa bayan ta fito ta sanya simple dress ta haye gadonta tausayin abrar fall ranta domin itama bata manta wahalar data sha akaron farkonta, bayan kamar awa biyu abrar ta farka abunda ta gani yasa ta zaro idanunta....
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
# _NoorEemaan_✍️
wattpad@NoorEemaan
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
*Like I said earlier wanna novel din ba sabo bane, am just reposting it for my new fans, Dan girman Allah idan zaki bi ki, ko za ka bi toh ku fara tun yanzu kada sai na yi nisa a posting a ce na turo daga farko, wallahi abubuwa na min yawa thanks*
page 5-6
(Not edited)
ganin wanna budurwan data taimaka mata kwance kan nata katifan ga kuma kayan ta a jere a abangarenta kenan itama room mate dinta ce kenan? ta aiyana hakan aranta, jin alamun motsi yasa wanna budurwan tashi daman ba bacci take ba game take a tsadaddiyyar wayarta.
mikewa tayi ta dawo gadon abrar tana sakar mata murmushi zata yi magana kenan wayarta yafara ringing amsa kiran tayi tana murmushi
" ya Aaban dina" tafada cikin maganarta mai dan sauri -sauri daga dayan bangaran akace
"yes little hanan how are you doing?"
"am doing great my sweet yaya"
"happy to hear that" yafada cikin tsadaddiyar muryansa, kin gama settling komai little?"
"yes yaya gani a dakinmu ma tareda roommate dita"
"ok hope she's good i mean mutuniyar kirki ce?"
"i guess so yaya i just met her today"
" ok bye take care"
"i will ya Aaban, bata da lafiya zaka mata sannu ina nufin room mate dina?" kit ya kashe wayar, murmushi tayi tana mamakin halin yayanta bayason magana sam haka kuma kula mace baya cikin tsarinsa da kyar kaga dariyarsa...
abrar datake kallon wanna budurwan tun dazu cikin mamaki don bata yi tunanin tana jin hausa ba, saboda yanayin kalar fatarta yafi kama dana larabawa.
"so sorry for disturbing you, so tell me which country are you from?" murmushi abrar tayi kana tace " banyi tunanin kina jin hausa ba"
"lah kema ashe kina jin hausa"
wanna budurwan tafada, sai suka fashe dariya su duka biyun suna rungume juna.
"gaskiya nayi farinciki sosai musamman lokacin dana gane cewa room dinmu daya, ashe har yarenmu daya"
toh dai sunana hanan abdur-rauf babana dan asalin garin adamawa ne, mummyn na kuma shuwa-arab ce ina da yayye biyu ya Aaban da anty amal, muna zaune a abuja a unguwar maitama tarihi na atakaice kenan"
" kefa?"
"sunana abrar sajeed abbina dan asalin garin nijer ne ammina kuma yar cameroon ce, abbina yarasu yanzu dai ina zaune tareda ammina a gidan mijin ammina dake abuja"
"ayyah Allah ya jikan abbinki, gaskiya komai naki mai kyaune har sunan ki ma, kinsan da farko wallahi nazata ke irin black american dinan ce domin yanayin kalar fatarki mai kyau ce" Hanan tafada cikin iyakar gaskiyarta
"ai nima nazata ke balarabiyar riyad ce" Abrar ta fada, sai sukayi dariya atare.
"oops surutuna yasa na manta ban tambayi jikin kawata ba, so how are you feeling now?" .
" feeling more better alhamdulillah nadan ji dadin jikina nagode da kulawa" abrar tafada tana murmushi
" never mind my dear" zan nuna miki yanda zaki na saita pad din, gashi da yawa aka siyo min daga gida sai mu dinga amfani dashi kafin mu siyi wani, kinsan tun ina10years nafara ganin period" zaro idanu abrar tayi cikin madaukakin mamaki tace
" are you kidding me"
abrar ta fada cikin rashin yarda.
"i swear" Hanan ta fada tana dariya kana ta dora da cewa "kinga lokacin ban kaiki bako?"
"Allah mai halitta" abrar tafada tana jinjina kai haka dai suka cigaba da hirarsu wanna abrar tasaki jikinta ba laifi wanda rabon data yi hira haka tun da alhaji shettima ya shigo rayuwarsu, ga hanan akwai surutu kam, can sai ga cikon ta ukunsu da kayanta yar america ce mai suna linda robbet nan suka cigaba da hirarsu gwanin burgewa...
*NIGERIA*
cikin sanda alhaji shettima ya bude dakinsa yafito gudun kada ammi dake kwance tana bacci taji abunda zae fada babban palo ya fito ya kara waya akunnensa kasa kasa yace " hello kwaro ya akayi ne kayan nan sun iso kuwa?"
daga can bangaren akace " Allah ya ja da ran alhaji ai mun sha da kyar, saura kiris daka ji an garkamemu" ajiyar zuciya alhaji shettima yasaki kana yace afili yace "toh gobe mu hadu a guest house dina"
"an gama ranka ya dade" kwaro yafada cikin muryansa mara dadin amo.
washegari kamar yadda alhaji shettima ya fada suka hadu da kwaro a guest house dinsa inda suka tattauna akan gurbataciyyar harkansa ta shigo da barasa daga waje, kuma har ila yau Allah be basu ikon kamasu ba, bayan kasuwancin sa dayake babu wanda yasan alhaji shettima na wanna harkan daga shi sai yaransa su kwaro, bayan sun raba tsadaddiyar giyan wa customers dinsu ba karamin riba aka samu ba shiyasa alhaji shettima yace baya iya hakura da harka domin yana samun kudi masu tsoka wanna kenan...
*CYPRUS*
"abrar yau shirun ki yayi yawa what's the matter?"
" hanan ina kewar ammina sosai" murmushi hanan tayi tana jinjina kaunar dake tsakaninsu domin abrar batada magana sai na ammi.
"but why not ki kirata"
"banda waya, tace kuma bazan rike waya ba har sai na gama school"
jinjina kai hanan tayi kana tace inji Abrar
" ga wayata ki kirata idan kina da numbern off head"
cikin sauri abrar ta amsa tana murmushi itama hanan murmushi tayi ganin tasa kawarta farinciki domin sosai take son abrar.
"ammina" tafada bayan taji alamun an daga
"Abrar?"
"na'am AMMINA ina wuni fatan kina lafiya"
" lafiya lou, ya karatu hope dai baki wasa da karatu?"
"eh bana wasa, ina kewarki sosai ammina" tafada cikin muryan kuka
"murmushi mai sauti ammi tayi cikin sahihiyar kaunar yarta tace" ina kewarki nima sosai diyata, daina kuka kinji?"
jinjina tayi tayi tamkar ammin na gabanta "amma abrar wayar waye wanna"
kallo hanan tayi kana tace "wayar kawata ce dakinmu daya" kafin ammi ta amsa hanan tace "kaji mun yarinya wai bazaki bani wayar mu gaisa da ammi ba ko taki ce kedai" tafada tana warce wayar, girgiza kai kawai abrar tayi yayinda ammi dake jinsu ta ke murmushi, nan dai suka gaisa da ammi, linda dake gefe tana murmushi domin sosai take jin dadi idan taji su abrar na hausa "hey why are starring at us like that?" abrar ta tambayi linda tana dage girarta
"i love you guys language so much, will you teach me i mean ausi (hausa)" dariya suka sanya gaba dayan su musamman hanan da kiris take jira dama...
haka dai rayuwa ta cigaba da juya musu daga ranaku zuwa satittika, daga satittika zuwa watannin daga watannin zuwa shekara, ayanzu haka su abrar suna level200 exams kawai ya rage sun kamalla wanda agida nigeria zasu yi hutun su linda kuma zata koma america domin yin nata hutun...
yan mata uku ne suka jero cikin shiga mai birgewa, ta hannnun dama ita ce tafi kowaccensu haske sanye take da black half gown mai spaghetti hand yayinda gashinta mai kalan sliver ke daure da band, ta hannun hagu itama farace sosai amma ta dama ta fita fari, sanye take da jumpsuit na jeans sai farar riga ta ciki, kafarta kuwa sanye yake da black cover shoe ta yane kanta da bakin veil ta sha makeup tayi kyau ta tsakiya kuwa mai brown skin tafi ko waccensu kyau amma ita ba fara bace, itama irin shigar ta gefenta tayi wato jumpsuit, sai yanzu dana kallesu sosai naga ashe abrar, hanan, da linda ce. sun kara girma musamman abrar da take kokarin shiga 16years yanzu komai na budurwa ya gama bayyana mata cikin shekaru biyun nan tayi girma mai ban mamaki domin kirarta mai kyau ce wato cocacola shape kallonta zaka san cewa akwai kuruciya atare da ita domin hanan da linda sun girme mata, brown skin dinta ya kara wani kyau da sheki ga teddy a hannu wacce mahaifiyar linda ce ta siya mata awani zuwa data yi duba linda ta fita dasu shopping tace kowa ya zabi abunda yake so amma abrar abunda tafara dauka shine teddy, daga nan sai kayan zaki dangin su chocolate da icecream.
"nikam abrar kina badamu, kalli fa kin wani rike teddy sai kace da, kina ajiyewa a hostel mana amma ki kalli mu sha wanna wankan zaki kwabsa mana"
"hanan wallahi kin sa wa teddy na ido ina ruwana da mutane abrar ta fada tana wani murguda baki"
girgiza kai linda tayi tana murmushi duk da batasan mesuke cewa ba amma jikinta ya bata dramman dasuka saba shi sukeyi.
hadaddiyar wurin siyarda pizza da burger suka nufa domin ya aaban ya turowa hanan kudi jiya shine tace lallai sai sun fita outting da friends dinta, hadadd'un kujerun wurin suka zauna waitress tazo ta gaishesu hadi da mika musu menu zaba musu hanan tayi, babu jimawa aka kawo musu hanan da linda asake suke cin abinsu yayinda abrar ta kasa ci sai lemo data sha duk da babu mai kallonta domin kowa harkan gabansa yake amma ta kasa sakewa...
"ya naga bakya ci ne?"
"zan ci" inji abrar
"nikam wallahi be isheni ba bari nayi musu magana su karamin wani"
"a'a hanan zo kici nawa ni nama koshi"
"Allah baki isa ba, ki cinye duka idan bason ganin fushina kika ba" hanan tafada tana shan kunu.
"toh naji masifatu" inji abrar tana dariya
itama hanan dariya tayi, wayarta ta mikawa abrar kana ta nufi wurin masu serving mutane ...
abrar ta dauki yanka daya na pizza zata sa abaki kenan wayar hanan ya fara ringing, ras! ras!! gabanta yafadi kurawa hoton daya bayyana a screen din ido tayi bata ko kiftawa, "shin mutum ne wanna ko aljani?" ta fada abayyane...
har kiran ya katse bata sani ba domin gaba daya kallon hoton yadauke mata hankali wani kiran daya sake shigowa ne yasa ta dawowa tunaninta "ya Aaban" shine sunan data gani a rubuce ana haka sai da hanan ta taho dauke da plate din pizza, "gashi ana kiranki" abrar ta fada "shine baki daga ba?" abrar bata amsa ba ta mika mata wayar...
"hello ya Aaban"
" assalama alaykum" yace mata.
"rufe baki tayi da hannayenta tana zaro ido hadi da cewa " sorry ya Aaban wa'alaikumu salaam"
"sorry for yourself, next time i won't repeat my self"
"in sha Allah yaya zan kiyaye"
"good of you, so exams dinku saura nawa?"
" uhmmm saura uku yaya i think nan da two weeks time zamu dawo nigeria, yaya i know kana missing dina shiyasa kake ta tambayana ko?"
daga bangaren Aaban tsadaddan murmushin sa ya saki kana ya katse wayar yana matukar son kanwarsa hanan, domin da ita ne kadai yake zama yayi hira baya ga iyayensa...
bayan sun gama ci suka nufi wuraren shakatawa masu yawa kana suna koma hostel agajiye....
*SOME DAYS LATER*.
gaba daya sunyi shirin komawa gida, domin gobe da misalin karfe 8:00am jirginsu ze dira a nigeria, domin linda ta tafi tun jiya abunta, zaune suke abrar ta dafa musu noodles suna ci, sae dai abrar ba ci take ba tsakura take, cikin damuwa hanan " tace abrar lafiya yau gaba daya kinyi looking dull"
hannun hanan ta kamo hawaye masu zafi suka zubo mata " Hanan jinake kamar kada na koma gida, jiya nayi wani mafarki dana kasa fassara shi, taba kirjina kiji yanda take bugawa" ta fada tana kamo hannun hanan zuwa kirjinta.
cikin tausayawa hanan ta sake damko hannunta tana cewa" kiyi shiru abrar duk abunda kika ga ya faru da bawa toh yana cikin kaddararsa wallau mai kyau ko akasin haka, kuma in sha Allah alkhairi zaki gani ki cigaba da addu'a kinji"
"in sha Allah" tafada tana goge hawayenta...
*NIGERIA*
ahankali jirginsu ya sauka a airport din Nnamdi azikwe, nan mutane suka fara fitowa, can sai ga hanan na saukowa, ga abrar agefenta cikin shigar cairo abaya peach color babu makeup a fuskarta amma sosai tayi bala'in haduwa, nan suka yi sallama da hanan tana cewa sai tazo gidan su ta gaida ammi, murmushi kadai abrar tayi tana gyada kanta kallon mutane ta fara yi ko zata ga ammi can kuwa ta hango ta tsaye jikin mota ita da alhaji shettima, tunkarosu tafara yi tana murmushi ammi na bayar mata da martani domin duk girman da abrar ta kara da kyau amma ta gane yarta, alhaji shettima kuwa sai yanzu ya shaidata kura mata ido yayi tun daga sama zuwa kasa baya ko kiftawa take wani abu ya darzu aransa.....
SHARE ✔
COMMENT✔
VOTE✔
EDIT❌
NoorEemaan✍
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
By _#NoorEemaan_✍️📚
watttpad @NoorEemaan
*Wannan book din ba sabo bane, ina ƙara reposting din shi ne saboda wasu da dama da suka bukaci hakan wanda basu samu karantawa a baya ba, dan Allah idan zaki bi ki fara tun yanzu domin Kada na yi nisa a ce na bayar da ga farko*👏
_Sannan Akwai complete din sa a manhajar Wattpad, ga mai bukata zai iya karantawa ta can, a handle dina kamar haka, @NoorEemaan. Please do follow me, and also vote my stories, thank you!_❤️
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
Page 7-8
sosai yake mamakin girman da tayi tamkar budurwa yar shekara 18 zuwa 20. Daidai lokacin Abrar ta iso wajensu cikin sauri ta rungumi Ammi tana fashewa da kukan farinciki " i so much miss you AMMINA" tafada tana bata sumbata a kumatu itama ammi sumba ta bata a goshi cikin kaunar tilon yarta, cikin yaren cameroon ammi tace" baki ga daddyn ki bane?" take annurin fuskarta ya dauke ta rasa dalilin daya sa taki jinin ko da ganin alhaji Shettima yake da ne, ita kanta tarasa dalilin wanna tsanar data masa, amma ya zatayi yana taka matsayin uba ne agareta yanzu, murmushi ta k'ak'aro hadi da dan rissinawa tace "daddy ina wuni na sameku lafiya"?
dan firgigit yayi daga shagalar da yayi wurin kallon ta yana cewa " Abrar! daddy's girl ya studys? welcome back home"
" thank you daddy" ta fada kamar an mata dole kurawa jerarrun fararren hakoranta mai siririn wushirya atsakiya ido yayi lokacin datake magana har be san lokacin data kare maganar ba, ammi ce tace "Alhaji kana jina kuwa?
" uhmm....na'am mekika ce hajiyata?" ya fada yana wayancewa.
"cewa nayi mutafi gida ko"
" toh toh" yafada yana dan satan kallon abrar dake kallon hanan dake nesa dasu tareda wani saurayi mai kyawun kira saidai bata ga fuskarsa ba domin ya bata baya...
tana cikin motar sai Allah-Allah take ya juyo, domin haka kawai taji tanason ganin fuskarsa ba, amma inaa sai kwantaccen sumbarsa mai dan tsayi domin tsaf za'a iya masa parking...
" safa da marwa alhaji Shettima yake abedroom dinsa, gaba daya yarasa nutsuwarsa, kyakyawar fuskarta kadai ke masa gizo tun bayan ganin daya mata airport, ga wutar sha'awarta dake sake ruruwa ajikinsa, abun har mamaki yake bashi tayaya akan wanna yar karamar yarinya mai karancin shekaru zata sashi awanna yanayin?...
"AMMINA wallahi naga kin kara kyau sosai, yanzu wazai ce ke kika haifeni" abrar dake kwance kan cinyar ammi tafada cikin shagwaba tana jujjuya manyan fararen idanunta. dariya mai sauti ammi tayi tana girgiza kai "Abrar zan fasa miki baki fa kin raina niko" ammi tafada tana dungure mata kai cikin wasa "sorry ammina tafada tana sake rungumeta. shafa kanta ammi tayi tana cewa "bari na saita mana dinning table muci abinci sai ki bani labarin kasar dakike karatu yama sunan kasar"?
"cyprus ammi"
"ywwa cyprus" ammi ta maimaita bayan ammi tayi setting table tace" Abrar bari na kira daddynki muci abinci" take ta bata rai ( tofah jama'a kuji mun Abrar mutum da gidansa🙄😃)
cikin nutsuwa suke cin abincinsu yayinda alhaji shettima ya kurawa lips dinta idanu har ammi ta ankara ta dan bugi kafadarsa cikin rashin gaskiya yace " wato hajiyata sai yanzu nakara ganin kamanin ku da diyata abrar" murmushi kawai ammi tayi bata kawa komai aranta ba, yayinda mutuniyar taku ko dago kanta batayi ba, shikam alhaji shettima ya daina damuwa da rashin sakewa da abrar ke nuna masa ya dauka hakan yanayinta yake tunda bai taba ganin ta furta ko nuna alamun rashin son shi amatsayinsa na mijin amminta ba...
suna gama jin abinci sai ga kiran hanan ta wayar ammi, nan suka fara hirarsu daga karshe hanan ta bawa mummyn su waya suka gaisa da Abrar...
kokawa sosai sukeyi da mutumin dako fuskarsa bata gani domin ya rufe da face mask, ganin tana bashi wahala yasa wanna mutumin kwada mata kyakyawan mari daya sa ta saki ihu... afirgice ta farka ta ihun abakin ta, gaba daya ta jike da gumi, kirjinta bugawa yake tamkar zae faso rigarta ya fito, kallon agogan bangon dakinta tayi karfe 1:30am ya nuna mata dogayen kafafunta tasauke kasa kofar bathroom ta murda ta shiga, alwala ta dauro kana ta shimfud'a sallaya salla raka'a hudu tayi bayan ta iddar tayi karatun alqur'ani hadi da addu'a, domin sosai wanna mafarkin da take yi kwanan ke tsoratata...
"Abrar dole in dinga damuwa domin basan ko yaya raheenat tareda mijinta na raye ba, ina kokarin boye damuwata domin kada alhaji yaji ko na raina kokarinsa akanmu ba"
"in sha Allah suna cikin koshin lafiya ammi idan kuma baza raye, Allah yasa sun samu rahamar Allah"
"hakane diyata ameen" inji ammi tana alfahari da yar ta ta..
"ooh wanna yarinyar tana son haukata Ni" alhaji Shettima yafada yana dungure kansa, karshe dai haka ya baro office dinsa domin aiki bazai yu ba, sallama yayi cikin hadadd'an falon, abrar ce kadai afalo tana yankawa ammi cucumber domin wani film datake matukar so ake haskawa bataso tayi missing koda waje daya ne dalilin zamanta afalo kenan domin itakam tafison zama bedroom dinta, saboda sam bata kaunar ganin alhaji ko kadan ita kanta batasan dalilin tsanar hakan nan taji tsanarsa aganin farko data masa... "sannu da zuwa" tafada bayan ta amsa sallamarsa.
"yawwa daddy's girl" yafada yana binta da kallo yayinda yake ta faman lashe labbansa tamkar tsohon maye. "ina amminki?" ya tambayeta
"tana kitchen" ta amsa masa batareda ta dago ba...
daddare da misalin karfe shadaya daidai alhaji shettima ke tsaye abakin kofar dakin abrar yana leken ta tajikin window, sanye take da pyjamas farare sai bakin hijab half sunnah akanta, cikin nutsuwa take baccinta, take alhaji shettima yakara jin wani kwadayin kasancewa da ita, domin ayau yafara ganinta a irin wanna shigar duk da kayan basu kamata ba haka kuma basu nuna tsaraicinta ba, amma mafi yawan lokuta yafi ganinta da dogayen riguna da kuma hijabs dogaye ganin ta gyara kwanciyarta yasashi saurin barin wurin...
dakyar alhaji shettima yayi bacci awanna daren adalilin son zuciya da kwadayi daya daura wa kansa, amma ya kudurta aransa cewa agobe zae kawar da kishirwan daya dame sa, tunanin ta yanda zae bullowa al'amarin batareda an samu matsala ba.
*WASHEGARI DA YAMMA*
awani babban pharmacy alhaji shettima ya shiga can sai gashi ya fito da leda magani ahannunsa yana sakin murmushi ganin yana daf da cimma burinsa.....
SHARE✔
COMMENT✔
VOTE✔
EDIT❌
A taya ni share please🙏
NoorEemaan ce✍
manage pls ba yawa wallahi bana dan jin dadin jikina.
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
(A heart touching story)
_#NoorEemaan_📚✍️
wattpad: @NoorEemaan
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Page 9-10
kwance Abrar take hannunta rungume da teddy, sosai take jin wani matsananci zazzabi na sake rufeta, ga zuciyarta da bugunsa yafi na koyaushe, duk da Ammi ta kira doctor ya duba ta amma bata ji wani sauki ba sai ma karuwa da ciwon ke mata, cikin zafin ciwo tace " ya Allah help me out" ta karasa wasu hawaye masu zafin gaske na biyo kyakyawar fuskarta...
"Assalamu alaykum"
murya alhaji shettima ya karade gaba dayan falon, ammi dake kokarin shiga dakin Abrar da hot tea ahannunta ta dakata cikin sauri alhaji shettima ya karaso wajenta "hajiyata lafiya na ganki haka" yafada fuskarsa na nuna damuwa.
"Hmmmm Abrar ce bata da lafiya" ammi ta fada hawaye na ciko idanunta. take ledan hannunsa ta fadi, cikin sauri ya dauka gudun kada ammi ta gani, sai dai ya makaro domin ta gani " maganin waye wanna alhaji?"
"uhmm...eh...wato... maganin rage gajiya dana ciwon jiki na siyo miki domin kina yawan aikatuwa hajiyata kuma kin ki bari yan aiki suyi, yanzu ina abrar din ya jikin nata"? duk da halin da ammi take ciki na damuwa be hanata murmushi ba, domin alhaji yana kulawa dasu iya iyawarsa shiyasa yake kara samun matsugunni azuciyar ta.
"muje in duba ta"
ya katse mata tunaninta babu musu tayi gaba yana binta abaya...
idanunta arufe tamkar mai bacci amma azahirin idanunta biyu kuma jin muryan alhaji shettima yasa ta rufe idon, "abrar ga tea ki tashi ki sha kinji" shiru babu amsa.
"bacci take fa ki barta kawai"
"ai bata ci komai ba Alhaji"
ammi tafada cikin damuwa, cikin son kwantar mata da hankali yace " kada ki damu, kila data tashi taji sauki, sai taci abincin muje" duvet tasake rufa mata kana ta bi bayan Alhajin asanyaye... Abrar najin fitar su ta bude idanunta dasuka yi ja hadi da kumburi...
Alhaji shettima na shiga dakinsa ya boye maganin daya siya, kana afili yayi wani dariya dashi kadai ya bawa kansa sanin ma'anarsa "a yau sai na kawar da kishirwan danake fama dashi akanki, koda zaki mutu kuwa domin tunda nake ban taba neman ko son abu narasa shi ba"... Ya fada a zuciyar sa.
bayan isha Abrar tadan ji kwarin jikinta har dinner ta fito duk da bata ci wani abun kirki ba, amma kwarai ammi taji dadin.
*11:00pm na dare*
"karbi ki sha maganin nan, domin ina tabattar miki cewa zaki ji dadin baccin ki ayau"
"nikam Alhaji daka barshi bana jin shan maganin nan" domin hakan nan taji hankalinta be kwanta da maganin ba.
"a'a hajiyata idan kika min haka bazan ji dadi ba ina son kyakyawar matata tasamu bacci mai matukar dadi musamman ayau"
ba musu ta karba ta sanya abaki ya mika mata ruwa ta kora dashi, bayan awa daya ammi ta fara jin wani azababben bacci tamkar wacce ta shekara bata runtsa ba....
alhaji shettima dake kallonta tun dazu ya saki wani murmushi jin dadi, gyara mata kwanciyan yayi hadi da rufeta da bedsheet mikewa yayi ya shiga toilet be dau lokaci mai tsayi ba ya fito da alama wanka yayi...
*1:00am na dare*
a hankali ya bude dakin ya fita, duk da yana tabbacin cewa ammi bazata farka nan kusa ba, yana zuwa daidai bakin dakin Abrar ya fito da facemask ya rufe fuskarsa sai ya zamana baka ganin komai nasa sai idanunsa...
cikin kwanciyar hankali take baccinta fuskarta tayi fayau har dan rama tayi na rashin lafiyan data yi, sadaf sadaf ya karasa bakin gadonta salitaf ya fito dashi daga aljihunsa a hankali ya manna mata abakinta haka ma hannunta ya kama yana kokarin daurewa ta bude idanunta, kasancewa bacci ta bai yi nisa sosai ba afirgice ta duro daga kan gadon tana zare idanunta, bakin kofa ta nufa tana kokarin budewa amma ina ta kasa domin ya rufe da key kuma key din baya jikin kofar, jitayi an daga ta cak an wullata kan gado baki ta bude tasaki ihu amma inaa ihun be fito ba sai a lokacin taji alamun anyi silling bakinta, hannun tasa zata cire salitaf din ya damko hannu, shafa jikin ta yafarayi jitayi wani karfi ya zo mata fisge dayan hannunta tayi nan suka hau kokawa har Allah ya bata ikon cire facemask din fuskarsa, tsoro, firgici, mamaki ne suka dirar mata lokaci daya kara murza idanunta tayi, amma still daddy mijin amminta take gani, sotake tayi magana amma ba hali, abangaren alhaji shettima kuwa ba haka yaso ba, domin so yayi yagama abunda zeyi ba tare da taga fuskarsa, amma duk da haka bayajin ze iya hakura da ita...
nan ya kara danne hannayenta da hannunsa guda daya, ya fara yi mata abubuwan da baki bazai iya furtawa ba, ganin tana neman bashi wahala kawai sai ya yaga rigarta, baiwar Allah abrar kuwa sai kokawa take amma takasa kwatar kanta gashi daman ba lafiya gareta ba...
babu ko digon tausayi ya afka mata, kwata kwata beyi la'akarin cewa itadin karamar yarinya ce ba, beyi la'akarin cewa itadin y'ar matarsa ce ba, beyi la'akarin cewa ita din tamkar yar cikinsa ce ba, gaba daya kwadayi da son zuciya sun dakushe imaninsa, Abrar kuwa azaban daya ratsa kwanyarta yasa tasaki wani razananan ihu wanda da'ace bakinta abude yake toh ba shakka har makota sai sun ji ihunta, daga nan bata kara sanin inda kanta yake ba...
*BAYAN AWA DAYA*
sauke numfashi alhaji shettima yake yi yayinda katon cikinsa ke sama da kasa, salitaf din bakinta ya zare ganin ko motsi bata yi ba ya bashi mamaki, jijjiga ta yayi amma shiru bata motsa ba, ruwa ya debo ya kwara mata nanma shiru, bude dan karamin firgji dake dakin yayi, ya fito da babban goran ruwa mai matukar sanyi ya kwara mata shi duka ajiki amma still shiru bata motsa ba, take wani gumi ya karyo masa, gaba daya kansa ya kulle, hannu ya kara ahancinta yaci tana numfashi ajiyar zuciya ya sauke
dakinsa ya koma, ya canza kaya yazo fita sai ya tsaya yakalli ammi dake bacci sai kuma ya bar dakin cikin sauri, gaba daya ya ciccibi abrar har zanin gadon daya baci da jini, kai tsaye parking space ya nufa a kujeran baya ya shimfudeta kana ya zagaya ya tada motar hadi da danna horn take mai gadi ya mike afirgice domin har bacci ya fara daukarsa, ganin alhaji da kansa ne yasa shi saurin bude gate din yana cewa "lafiya kuwa alhaji"
amma ina alhaji be ji sa ba...
nesa da asibiti alhaji shettima ya faka motarsa, lullube ta yayi da zanin gadon kana ya dauke ta cak yanufi asibitin da ita yana tafiya yana waige waige dayake kuma dare ne domin uku saura minti goma babu mutane ahanyar, daidai bakin gate din asibitin ya kwantar da ita cikin sauri-sauri gudu-gudu ya koma motarsa hadi da bata wuta ya bar wurin...
daga dakin operation ya fito agajiye likis yake, office dinsa ya shiga yana godiya ga Allah daya bashi ikon kamalla operation din sucessful, burinsa yanzu ya tafi gida yasamu bacci, ruwa mai sanyi ya dauko a firgji, tunda ya kafa bakinsa bai dire ba sai da ya shanye ruwan tas, jakarsa ya rataya hadi da daukan mukullin motarsa da wayoyinsa ya fito, daidai inda yayi parking motarsa ya nufa ya tayar da ita mai gadi ya bude masa get ya fita, yana fita idanunsa suka hasko masa abu cikin farin zanin gado domin akwai wadataccen haske aciki da wajen asibitin dauke kansa yayi tamkar be gani ba ya cigaba da tafiya...
har yayi nisa yaji hankalinsa yaki kwanciya ga abunda ya gani, sai gizo yake masa juya akalan motarsa yayi ya shiga dawowa hanyar asibitin yana zuwa bakin gate din asibitin ya fito, kai tsaye wurin ya nufa tsugunnawa yayi ya kurawa farin zanin ido yayinda yake bin duk inda jini ya bata ajikin zanin da kallo, babu ko digon tsoro ya yaye zanin da ya rufe afuskarta take beautiful face dinta ya bayyana gabansa ne yafadi domin tsaf ya fahimci abunda ya faru ...
"innalilahi wa innah ilaihi raju'un" ya furta can kasan makoshi, jiyayi akwai alamun numfashi atare da ita cikin zafin nama ya daga ta cak gabadaya har da zanin gadon ya nufi cikin asibitin da ita...
PLS SHARE✔
COMMENT✔
VOTE✔
EDIT❌
Noor Eemaan✍
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
by NoorEemaan 📚✍️
wattpad@NoorEemaan
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Page 11-12
Cikin sauri sauri yake tafiya da ita yayinda Abrar ke kwance a faffadan kirjinsa tamkar mataciyya, nurses dake duty suka yi saurin turo gadon nan na marasa lafiya, ko kallonsu be yi ba ya shiga office dinsa da ita, sororo nurses din nan suka yi suna kallonsa " ko dai kanwarsa ce?" daya cikinsu ta tambaya.
Wata daga cikinsu na shirin bada amsar suka ji ya bude kofar, fuskarsa a dinke tsaf yace akawo masa box din treatment yana fadin haka ya koma office dinsa, cikin sauri aka kawo masa, har nurse din ta nemi taimaka masa ya dakatar da ita, ba musu ta fice domin kaf ma'aikatan asibitin suna matukar girmama shi domin sosai yake musu kwarjini...
key ya murza ajikin kofar cikin tafiyarsa dake nuna shi din cikakken namiji ne mai ji da kuruciya, ya nufi dan gadon dake office dinsa ya yaye labulen daya rufe gadon domin babu wanda zai taba tunanin da mutum kwance aciki, kura mata idanu yayi tausayinta fal zuciyarsa be taba ganin rashin imani irin wanna ba yarinya yar karama akawa wanna mumunan aiki, shin yaushe za'a daina yiwa yara mata fyade? yaushe za'a daina keta musu haddin su, yaushe za'a daina wulakantasu? duk ya jerowa kansa wadannan tambayoyin aransa...
sanin cewa tana bukatar taimakon gaggawa yasa shi fara yaye doguwar jikinta sama hadi da runtse idanunsa kana ahankali ya ware su awajen "damn it" ya fada yana buga gefen gadon da karfi, a akaro na farko bayan girmansa yaji hawaye masu dumi sun biyo kuncinsa, domin ba karamin ciwo taji ba jiyayi dazai ga wanda yayi wanna barnan da babu abunda ze hana shi farka shi gida biyu, cikin kwarewa yake aikinsa yayinda idanunsa sukayi wani ja tamkar garwashi, duk wanna dinki dayake yiwa abrar ko motsin bata yi domin zaka yi tunanin bata da rai a yanda take kwancen, bayan ya gama ya daura mata drip hadi da mata wasu allurori domin yaji jikinta da zafi alamun akwai zazzabi.....
hannu yasa akugu yana zagaye office dinsa hakan nan yaji wani radadi na domin sa azujiya, bacci da gajiyan dayake ji duk sun kaura a idanunsa, kan kujeran office dinsa ya dawo ya zauna yana mai daura kansa a table, bayan wasu mintuna dayake tabaccin cewa ruwan ya rage ya mike ya cire mata, kallon saman rigarta yayi yaga ayage tabaccin sunyi kokawa kenan? baya jin ze iya fita da ita dakin hutu da yaggegen rigar jikinta can tunanin wani riga daya siyo wa kanwarsa ya fado masa, wanda yake yawan mantawa baya kai mata gida locker ya bude ya dauko rigar hadi da warware ta rigar mai kalan sea green ne, sanya mata yayi hadi da janye na cikin daya yage kasa yalwataccen gashinta daya rufe mata fuska ya shiga tattare mata shi zuwa baya...
Har karfe biyar na asuba bata farka ba sai ya tafi masallaci yana hanyar dawowa ya lura da motarsa abakin gate, dafe kansa yayi domin shaf ya manta, kuma ikon Allah key din na jiki motar ayanda ya bari, rufe motar yayi ya nufi cikin asibitin yana fatan ta farka...
Tana nan a kwance still tamkar gawa, kallonta yayi na yan mintuna kana ya dauke ta cak ya nufi dakin hutu da ita, bayan ya gyara mata kwanciya, yaji knocking abakin kofa, runtse idanunsa yayi domin ahalin dayake ciki bayason takura ahankali ya motsa bakinsa "come in" yace still be bude idon ba, wata nurse ce ta shigo mai matsakaicin tsayi t "sir an kawo wani mara lafiya yana ta bleeding" ta fada cikin damuwa tashin hankali hadi da satan kallon abrar dake kwance ya kai kusan minti biyar bai bude ido ba bai kuma bata amsa ba, har ta cire rai da samun amsarsa taji yace " i will be there right away" cikin murna ta fita, duk da tasan cewa baya duty, amma ya amince, tabass kowa asibitin ya shaide sa yana da wanna halin kwaran matukar ya ga mara koda baya duty ya kan bashi taimakon gaggawa unlike sauran doctors din, kadai barshi baya shiga harkan kowa haka kuma baya fara'a, sannan tana mamakin wanna mara lafiya wacece da har ta samu matsayin da doctor da kansa ke jinyar ta da wanna tunanin ta fita...
bayan yaje ya duba mara lafiya ya dawo ya tarar still bata farka ba, gashi bakwai har da minti arba'in yana da bukatar yayi wanka, zai je ya dawo domin yana saka rai kafin ya dawo ta farka, zoben hannunsa ya kalla baya mantawa sanna dayace germany wani course ya siyowa kanwarsa ita, saidai yayi mata kadan yatsan ta na kusa da karami ya kuma yi mata yawa a karami yatsanta, shima a iya saman yatsan ya tsaya masa, yana matukar son zoben sannan zallan na diamond ne har daukan ido yake, cirewa yayi daga yatsan shi da kyar kana ya kamo hannunta ya zira mata a yatsanta nakusa da karami yatsan ta kuma yayi cib a kyakyawan hannunta, shi kanshi bai san dalilin sa nayin hakan ba kawai ya tsinci kansa da aikata hakan ne, gashinta mai uban yawa ya shafa hadi furta "get well soon" cikin sauri ya fita be bar asibitin ba sai da ya yi kiran nurse dazata kula da ita kafin ya dawo...
"hello kwaro kaji abunda na gaya maka ko koda wasa kada ka bari asamu matsala ku kawo min ita ko ta wani hali"
"an gama alhaji" kwaro ya fada
"yawwa yi sauri ina gida daka daukota ka min waya sai mu hadu" kit ya kashe wayar yana kallon ammi dake shararan baccinta har yanzu ko motsi batayi ba, gumi ya share yana fatan kada a samu matsala, lashe labbansa yayi tuno da moment din daran jiya...
"kin zama tawa domin bana jin zan barki ki kufce min, dole in cigaba da lasar zuman ki abrar daddy's girl" ya fada abayyane yana dariyan samun nasara...
kwaro tare da manu suka shiga asibitin basu wani sha wahala ba suka gano dakin datake, nurse mai kula da abrar na zaune kusa da gadon taji kawai an bude kofar tana shirin magana kawai taji manu ya fito da wata sharbebiyyar wuka daga kasan booth din kafarsa sai kyalli take" kina magana zan falle kanki" manu ya fada yana muzurai, hannu tasa ta rufe bakinta tana hawaye, cikin sauri kwaro ya dauke ta ya fita da ita yayinda manu ya cigaba da tsareta da wuka kasancewar safiya ce babu wasu mutane hakan yasa babu wanda yasan halin da'ake ciki, bayan kamar minti 7da fitar kwaro manu ya shaka mata wani kyalle ahacinta take jikinta ya saki ta fadi kasa ko juyowa be ba ya fita cikin sauri ya tarar da kwaro cikin motar suka bar asibitin cikin sauri motarsa su kwaro na fita na doctorn nan nashigowa, domin ko breakfast yakasa yi babu yanda mummynsa bata yi da shi ba yaki, karshe dai sai a basket ta bashi tace lallai yatafi dashi...
bayan ya daidaita parking motarsa ya fito hadi da daukan basket din abincin ya nufi cikin asibitin ko office dinsa bai je ba ya nufi dakin da abrar ke kwance... wani abu mai kama da tsoro na neman dirar masa adalilin mugun ganin dayayi, sadai sam baya son wanna tsoron ya samu muhalli azyciyarsa domin jin tsoro baya daga ciki dabi'ar sa, gadon da abrar ke kwance wayam bata nan, ga nurse hannatu a kwance a kasan tiles cikin fitar hayyaci...
cikin sauri ya shiga bata taimakon gaggawa, domin ita kadai ce zata basa amsar dayake son sani, bayan awa daya ta farka tana ta sakin atishawa, dago kan daza tayi taga idanun doctor nan sunyi jajur yana yana mata wani kallo, gabanta ya fadi sai ta fashe da kuka domin batasan yaza ta ce masa ba, runtse idanunsa yayi kana ya waresu ahankali " a enough!!!" yace cikin tsawan da bai san ya iya ba.
take jikin hannatu ya fara rawa " ina take? i said where is she?" ya fada yana nuna gadon ga fuskarnan ba alamun wasa" wa...su...ne suka......... nan ta fara bashi labarin komai cikin rawar murya.
" ya ilahi fattaqun" ya fada yana hargitsa kwataccen suman kanshi, be kara ce mata komai ba ya fita daga dakin, office dinsa ya nufa ya rufe kansa ya aciki yama rasa yanayin da zai fusalta kanshi aciki...
"good job kwaro zaku ji alert dana je gida" alhaji shettima ya fada yana kallon abrar dake kwance abayan motarsa.
"Allah ya biya oga godiya muke" kwaro da manu suka hada baki wurin fadin haka....
ta kofar baya alhaji shettima ya shiga da abrar ya mayar da ita dakinta ya kwantar hadi da komawa dakinsa wanka yayi ya fito, ya ga ammi zaune kan gado hannunta dafe da kanta, kamar gaske yace " hajiyata sannu kin tashi?" da kallo take binshi ba tare da ta amsa ba jiyayi gabansa yabada ras! "ko dai tasan abunda ya faru ne?.... wata zujiyar tace ai bazata taba sani ba" domin an bashi tabaccin matukar mutum ya sha maganin nan toh sai ya dau awannin masu yawa yana bacci ba tare da yasan inda kansa yake ba.
"alhaji kalli tara saura banyi sallah ba, gaskiya bazan sake shan wanna maganin ba" ajiyar zuciya yasaki ganin ba abunda yake tunani bane...
"Toh shikenan hajiyata an gama duk yanda kikeso haka za'a yi"
" bara nayi sallah'n na dubo jikin Abrar" ta nufi toilet cikin sauri...yana ganin shigar ta yasake zuba wanna maganin cikin shayin daya sa aka hada domin baya jin ze iya barinta taga abrar awanna halin da take ciki...
Mu haɗe da yamma, amma fa sai na ga comments...😚
YANZU LABARIN YA SOMA👌AM SURE YOU GUYS WILL ABSOUTELY LOVE THE HEART TOUCHING STORY JUST KEEP ON FOLLOWING MY PEN.
NOOR LOVES YOU ALL💞
PLS SHARE✔
COMMENT✔
VOTE✔
EDIT❌
https://chat.whatsapp.com/FEfWeTiufpk96my8yNBeaM
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
by NoorEemaan 📚✍️
Wattpad:@NoorEemaan
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Page 13-14
Bayan ammi ta iddar ta sallan ko hijab bata cire ba ta nufi hanyar kofa " haba hajiyata ko dan tea din dana ajiye miki baza ki shi ba" ya fada yana marairaicewa kamar wani saurayi dan shekara 20. Murmushi ammi tayi ta karbi shayin ta shanye tas take taji wani matsananci kasala hadi da jiri sun dirar mata lokaci daya baya baya tayi ta zauna akan gadon, can kuma sai ta kwanta babu jimawa bacci yasake daukar ta murmushi alhaji shettima yayi ganin yasamu abunda yake so domin yana sane ya zuba tablet din da yawa acikin tea din...
shiryawa alhaji shettima yayi ya fita wurin harkokinsa batare yasake duba halin da abrar take ciki ba, bakinsa awashe kamar mai tallan toothpaste domin wani nishadi na musamman yake ji...
"TWO DAYS LATER"
abrar na kwance kamar mara rai, domin bata motsi sam, amma abun mamaki hawaye ne suke zubowa ta gefe da gefen idanunta izuwa kunnenta, bayan kamar 30minutes ta fara kokarin ware idanunta ahankali, saurin sake rufewa tayi domin wani dishi dishi take gani, sake bude su tayi tana bin dakinta da kallo, can kwakwalwarta ta hasko mata abunda har ta koma ga Allah bazata taba mantawa, wani ihu mai karfi tasaki hadi da durawa daga kan gadon wani radaddi ya ziyarci kwakwalwarta daya sake hargitsa tunaninta, kayan dake jere kan dressing mirror ta fara hargitsa su tana cilli dasu duk wani abu mai fashewa da hannunta ya taba sai ta fasa, su gaba daya ta yanke hannunta da kwalba turare kuka take har da majina, kuka take mai taba zuciyan mai sauraro, kuka take da sautinsa ke fitar da asalin abunda ke zuciyarta, dole atausaya mata komai rashin imanin mutum kuwa. Cikin fitar hayyaci take cewa "mena maka? laifin me na aikata agareka daka nemi ka ruguza rayuwata? shin ni ba diyar matarka bace, ni ba tamkar yar jikinka bace? dan ba kai ka haifeni ba shiyasa ka cutar dani? da yar cikinkace zaka iya mata haka?" kuka take mai matukar ciwo tana maganganun nan ita kadai. hawayenta ta share amma ina wani na koran wani ta dora da cewa" na tsaneka tsana mafi muni na tsaneka fiyeda yanda na tsaneka a baya sau dubu, ya Allah kasaka min, ya Allah ki mun hakkin na, akan wanna mara imanin bawan naka" ta karasa wasu hawaye masu zafi suka cigaba da zubo mata sai faman buga kanta take a bango amma sam bata jin zafin hakan kamar zafin da zuciyarta hadi kasanta ke mata, ta kai awannnin uku masu kyau tana kuka hadi da maganganu masu matukar tausayi hadi da taba zuciyar, daga kanta tayi ta kalli sama take idanunta suka sauka kan agogan dakin mai hade da calender, tabass bata manta date din da abun ya faru, sai taga ashe kwananta uku akwance sai ta kuma rushewa da kuka "yanzu kwana uku ban yi sallah innalillahi, ammina ina kike?" tasake rushewa da wani sabon kuka...
toilet ta nufa yayinda take taka kwalaben turaren daya fashe, duk inda ta taka sai ka ga jini amma sam bata damu ba ta cigaba da tafiya, domin tafi jin zafin abunda ya faru da ita fiyeda yakan kwalaben dake shigarta ayanzu, wankan sarki tayi hadi dana sabulu tana yi tana kuka sannan ta dauro alwala ta fito, azaune ta fara rama sallolin dake kanta domin tsayuwar ya gagareta....
bayan ta iddar ta daga hannunta sama "ya Allah ka yafeni, ya Allah ka yafeni, ya Allah na tuba, ya Allah kasaka min abunda mijin ammina yamin ya ubangiji....." sai ta sauke hannayenta ta fashe da wani kuka mai matukar taba zuciya tama rasa addu'ar daza tayi... takai kusan awa daya tana kuka har idanunta wani yaji yaji take jinsa, tana kuma mamakin rashin ganin ammi da bata yi ba, cikin dauriya ta mike domin gaba daya bata da karfi ko daya ajikinta murda kofa tayi domin zuwa sanar da ammi, bata jin zata boye mata bata da kowa daya huce ammi aduniyar nan tana da kuma tabaccin ammi zata kwatar mata hakkinta gun alhaji shettima, shiyasa tun ganin data masa akaron farko taji tsanar ashe shine zai zama silan lalacewar rayuwarta gaba daya ta tsani gidan da duk wani abu daya dangaci alhaji shettima da wanna tunanin ta fita...
sallah ammi ta gama idarwa akurarren lokaci kamar yanda akwanakin nan take yawan yi, sosai hakan ke bata mamaki, burinta yanzu tasa tilon yarta a ido domin rabonta da ita kwana uku kenan, tana kuma mamaki rashin ganin abrar ko dai jikin ne ta aiyana aranta? ninke sallayan tayi kana ta bude kofar...
"Aabaan swerry meke damun ka this days gaba daya baka da kuzari hadi da walwala kuma ba haka na saba ganin jarumin dana ba" mummynsa ta fada tana shafa kwantacciyar sumarsa.
a hankali ya ware labbansa yace "nothing first love"
"don't tell me that son" mummyn ta fada cikin fushi.
sai kuma ta sausauta murya domin kaunar datake masa domin kaf cikin yayanta tafi ji dashi "yanzu akwai damuwar dazaka iya boye min?" ta fada cikin damuwa.
hannunta ya kamo kana yace" trust me first love babu komai kawai gajiyan aiki ne"
"ok fine i believe you my son" ta fada tana sakar masa murmushi.
shima ya kakaro murmushin ya sumbaci hannunta yace" i love you first love"
cikin farinciki mummy tace " love you too"
cikin tafiyar sa ta burgewa ya nufi site dinsa dake gidan domin baya jin zai iya zuwa hospital yau gaba baya jin dadin komai tun daga ranar daya rasata....
mummy na kokarin fita daga dakinta abrar na shigowa, tsayawa ammi tayi tana kallonta yayinda take sakar mata murmushi hadi da ware mata hannyenta alamun ta karaso gareta domin ba karamin kewar yarta ta yi ba, cikin sauri ta rungume ammi hadi da fashewa kuka sosai har da shesheka.
"subha'nala Abrar lafiya ko har yanzu jikin ne?" ammi ta tambayeta hadi da dago fuskarta sai alokacin ta lura da yanda fuskar tayi ja hadi da mugun kumburi ga kuma ramar datayi, zaro ido ammi tayi tasake cewa"innalillahi wa innah ilaihi raju'un abrar meke damunki gayawa amminki kinji" kara cukwuikuye rigar ammi tayi hadi da sake rungumarta tace
"A...m...mi mijinki ya keta mun haddi, ya mun fyade yau kwanana uku bazan inda kaina yake ba sai yau..... nan ta shiga bawa ammi labari komai data sani kafin dogon sumanta...
ammi jin maganar tayi tamkar saukar ruwan dalma akunnenta dan bubbuga kunnenta tayi domin tabattar da abunda taji tabass muryan abrar keta amsa kuwa akunnenta "mijinki ne ya min fyade ammi"...
kafadun abrar ammi ta rike da karfi "mekika ce abrar?"
Cikin kuka abrar ta maimaita mata komai kamar yadda tace sai ta dora dacewa "ammi mu gudu mu bar gidan nan, ammi mutafi domin zan iya mutuwa idan wani abu yasake samu na".
wani mugun tura ammi ta mata dahar ta fadi kasan tiles, cikin fushi ammi tace "ban taba tunanin cewa baki da hankali ba sai yau, anya abrar ba asibiti zan kaiki aduba min kwakwalwarki ba, yanzu kiyeyyar da kika wa alhaji har ta kai ki masa sharri, mutumin daya dauke ki tambar yarsa, mutumin daya kula da mu alokacin da muka zo garin dabamu san kowa ba, shi zaki yiwa kazafi" ammi ta karasa cikin daga murya hadi da matsanancin fushi.
Mikewa abrar tayi ta karaso gaban ammi hannunta ta rike hadi da cewa "ammi wallahi da gaske nake, wallahi ammi na rantse da girman ubangiji daddy mijinki shine ya keta mun haddi ke duba ni ammi dan ki tabattar ko ki tambayeshi, da idona na ganshi a dakina ammi ki yarda da yarki ban da kowa aduniya sama dake ammi kitaimaka mubar gidan zuciyata zata yi bindiga" ta fada tana dora hannun ammi a kirjinta dake beating so fast.
kwace hannunta ammi tayi da karfi hadi kifa mata maruka kyakyawa har sau uku ji kake tas! tas!! tatas!!! "wallahi na kara jin kince alhaji ne yamiki fyade sai na cire bakin, yaushe kika fara karya? wato ta nan kika bullo domin mu bar gidan ko? to karyanki ya sha karya, bazaki kasheni da raina ba, kuma kafin in kirga biyar ki bar dakin nan"
wani sabon kukan abrar tasake rushewa dashi har dashewa muryanta yayi ga makogaron ta dake mata zafi ga cikinta sai kugin yunwa yake amma duk hakan be dame ta ba, burinta ayanzu ammi da tayarda da ita
"ammi ki yarda dani, ba karya na masa ba banda kowa sama dake ammi ke kadai ce zaki iya kwatar min hakkina idan baki yarda dani ba ammi waye zae yard..."ko karasa maganar bata yiba amma ta janyota waje hadi danna key akofar. Dukan kofar abrar keyi da iya karfinta tana cewa"ammi ki yarda dani, wallahi shine" haka ta cigaba da fada tana kuka, takai mintuna arba'in azaune abakin kofar kana ta mike tana hada hanya ta koma dakinta...
bayan barinta wajen ammi ta fashe da kuka data rasa ko na menene amma ko alama bata yarda da abunda abrar tace ba, duk da tasan abrar bata karya, amma ta amince a wanna lokaci abrar tayi karya domin bata taba jin ko ganin hakan ba.
"1 WEEK LATER"
"alhaji shettima ne tsaye jikin kofar dakin abrar da misalin biyun dare bayan ya zubawa ammi maganin baccin nan cikin juice batare da ta sani ba, tura kofar ya dinga yi da iya karfinsa yaki buduwa alamun ta rufe kenan gashi ba shida extra key na dakin ta, haka ya juya yana mai jin ba dadi, domin yana son sake kasancewa da ita, baya jin zai hakura da ita ko ta wani hali kuwa...
abrar dake zaune kan sallaya ta rushe da kuka domin tana jin duk abunda yake tama rasa abunyi, domin ko kadan batason sake ganin sa domin shidin abun tsorone, ga ammi bata kulata ko ta gaisheta bata amsa mata, komai ya cakude mata har tunanin guduwa take dawanna shawaran ta kwanta tana lazumi...
kamar kullum tana rufe adakinta ta rame sosai domin bata cin abincin daga ruwa sai lemo shima sai taji cikinta na murdawa alamun yunwa sannan take sha, kallon dakin tayi gaba daya ya dawo tamkar na mahaukaci, domin har yanzu abubuwan data farfarsa da wanda ta zubar kasa suna nan yanda suke haka take takawa yayinda kwalaben ke shigar kafarta amma sam bata damuwa, gashi tayi kokarin guduwa security suka hanata duk da nuna musu tayi cewa abu zata siyo suka ki amincewa sannan suka bata tabbacin alhaji ya ce kada abarta ta fita ko da kofar wajen gate ne, tuno hakan data yi yasa wasu hawaye masu zafin gaske suka zubo mata, " ya Allah gani ga gareka, ya Allah ka shiga tsakanin na gari da mugu"
mikewa tayi ta dauki tsintsiya ta shiga share dakin, bayan komai ya dawo saiti adakin ta nufi toilet ta wanke sai idanunta suka sauka kan doguwar riga mai kalan sea green tsurawa rigar ido tayi, duk iya tunaninta batasan inda rigar ta fito ba, kuma ita bata da koda mai yanayin rigar ne balle tace nata ne ba, wata zuciyar tace "kika sani ko alhaji shettima ne yasa miki?" Yayinda dayar zuciyar tace " hakan bazai taba yuwa ba, mutumin daya keta min haddi, har zai iya suturta jikinki, bayan shine mutum na farko daya fara ganin sirrin jikinki bayan ammi"
gyada kanta tayi alamun gamsuwa da abunda dayar zuciyar ta raya mata, ga rigar na wani irin kamshi mai sa nutsuwa, wankewa tayi kana tayi wanka ta fito bubu gown mara nauyi tasa, sai ta haye gado ta janyo teddy dinta ta rungume da hannu daya, lumshe idanunta tayi tana tunanin makomar rayuwarta tadau tsahon lokaci tana tunanin kana ta ware idanunta ahankali take ya sauka akan diamond ring din hannunta, zaro manyan idanunta tayi cikin mamaki....
PLS SHARE✔
COMMENT✔
VOTE✔
EDIT❌
ataya ni share dan Allah🙏
Noor Eemaan✍
https://chat.whatsapp.com/FEfWeTiufpk96my8yNBeaM
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
By _#NoorEemaan_ 📚✍️
Wattpad: NoorEemaan
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
page15-16
Ganin diamond ring a hannunta, domin ita kwata-kwata bata san da zoben a hannun ta ba sai yanzu, "toh ya akayi zoben nan ya zo hannuna" ta fada a bayyane, sai kuma ta kwabe fuska ganin bata da mai bata amsa tambayan amma koma menene taji kawai ta kamu da son zoben.
zaune yake a office dinsa yana sipping hot coffe, a zahirin gaskiya idan ka ganshi zaka yi zatan bashi da ko digon damuwa amma abadi'ni damuwa ce fall cikinsa kawai tsananin dauriya da jarumta ce irin tasa, a nutse ya dire cup din hannunsa ya bude lockern sa, take rigar abrar daya cire mata hadi da ribbon dinta mai kalan red suka bayanna, daga rigar yayi ya tsura mata ido tamkar Abrar zata bayyana ajikin rigar ne, rigar ya kai hancinsa ya shinshina yana lumshe ido yana matukar son kamshin rigar domin ba kamshin turare bane, kamshine na ainihin jikinta duk da ya wanke amma kamshin na nan ajikin, ya kai kusan minti goma rungume da rigar kana ya mayar cikin lockern domin kullum da shi yake zuwa aiki haka zalika idan ya tashi da rigar yake tafiya domin baya iya bacci sai da rigar shi kanshi mamaki kansa yake idan yana wandanan abubuwan amma ya alakanta hakan da matsananci tausayin yarinyar da ko sunanta bai sani ba. ajiyar zuciya yasauke hadi da cewa " where on earth are you decent one?" sai kuma ya dafe kansa yace
" Aaban you re going crazy"...
★★★
Da misalin karfe biyar na yamma ya tashi daga hospital ya nufi gida, yana hanyar komawa gida aka tsayar dasu a junction sai yaga wata matashiyar budurwa kamar Abrar tsaye tana kokarin tsallaka titi cikin sauri ya balle murfin motar ya tsallaka amma sai yaga ba ita bace...
dafe kansa yayi yasake tsallaka titin batare da yace komai, kuma alokacin an bada hannu wasu mutane sai faman masifa suke ya tare musu hanyar hucewa da sauran maganganu, yawan magana baya daga cikin dabi'ansa hakan yasa shi shiga motarsa kawai batare da ya tanka musu ba...
hakan nan ya ji ranshi ya baci ya rasa dalilin sa na yawan damuwar da halittan da bata san yana existing aduniya ba, yayi iya kokarinsa wajen ganin ya manta da ita arayuwa amma ya kasa...
cikin sanyi take tafiya yayinda take murza zoben hannunta, tun daga nesa take satan kallon ammi yayinda zuciyarta ke bugawa da sauri sauri, zama tayi agaban ammi ta dora hannun ta akafar ammi tace "ammi barka da hutawa"
"lafiya" ammi ta fada fuskarnan a daure.
yawu ta hadiye domin yanzu har wani tsoron ammi take ji, domin tunda ta haife ta bata taba koda yimata tsawa ba balle ta kai ga mari, hawayene suka zubo mata tace "ammi ni zan tafi in yi nesa dake, bazan iya cigaba da zama agidanan ba ammi, na gwanmmace in koma niger wurin maman Abbina ko da zata kasheni da zaman gidan nan ammi ki taimaka min" mikewa ammi tayi ta janye kafarta tace" matukar kika fita daga gidanan da nufin yin nesa dani ban yafe miki ba" tana fadin haka ta bar falon cikin sauri....
kuka mai tsuma zujiya abrar ta fashe dashi hadi da kifa kanta akan kujera ta cigaba da rerawa, ana haka sai ga alhaji shettima, taji shigowar mutum wanda take da tabaccin alhaji shettima ne amma sam bata dago kanta ba, ga jikinta sai rawa yake karasowa yayi hadi shafa bayanta yace" relax abrar daddy's girl, you are so sweet, i mean on bed gaba daya kin gujeni tun daga daren mu mai dadi" ya karasa maganar hadi da lashe labbansa
jitayi kamar an watsa mata tafashashen ruwan zafi adalilin shafa bayanta daya yi, kalamansa kuwa tamkar tsukar mashi haka taji akunnenta, take duk wani tsoronsa da take ji ya gudu dago kanta tayi ta tofa masa yawun bakinta tace" tir da budurwa zuciya irin naka SHETTIMA mugu bakin azzalumi Allah ya saka min abunda kamin ka siye ammina da kyakyawan halaiya, amma bata san kai bakin munafiki ne kai ba, mai fuskar biyu" tana fadin hakan ta bar gurin da mugun guda tana kuka...
murmushi alhaji shettima yayi duk da yayi mamakin yanda ta kira sunanshi gatsau ba dan sakayawa, abunda ko mahaifiyarta bata taba yi ba, cikin rashin damuwa ya shafo yawun data tofah masa ya sumbata yace"my sweet abrar, dole in mallakeki ko ina so ko bakya so"....
ammi kuwa tana shiga dakinta ta fada gado hadi da fashewa da kuka tausayin yarta ne fall aranta, musamman ramar data yi wanda ya daga hankalinta amma batason nuna damuwarta afili, sam bataso ta bawa abrar fuskar ta cigaba da cewa alhaji ne yamata fyade domin bazata taba amincewa ba....
sallama alhaji shettima yayi ya shigo dakin da ammi take saurin ta share hawayenta, murmushi dashi kadai ya bar wa kansa sani yasaki kana ya aro damuwa ya yafa afukarsa kamar gaske yace" hajiyata lafiya? gaba daya yanzu baki da walwala ki gaya min damuwarki please"
murmushi karfin hali tayi kana tace " ba komai alhajina, kawai rashin walwalar abrar ne ke damuna"
ta fadi hakan domin bata so koda wasa yaji wanna maganar na sharrin da abrar ta masa.
"kiyi hakuri da ita, kinsan yarinya ce, wata rana zata daina" ya fada kamar mutumin kwarai, jinjina kai ammi tayi cikin gamsuwa.
washegari ammi na zaune a dinning tana breakfast ita kadai domin alhaji ya fita da wuri yau ta kuma kira abrar tace wai ta koshi gaba daya tsakuran abinci take ta kasa ci ana haka sai ga wayar ta na ringing, dagawa tayi hadi da sallama amsawa ammi tayi hadi da cewa wacece dariya hanan tayi hadi da cewa
"lah ammi baki gane ni ba, hanan ce aminiyar abrar"
"oho hanan ce, kina lafiya ya mutan gidan, iyayen kalau?"
"lafiya lau ammi suke, ga mummyna ku gaisa"
'toh bata" inji Ammi.
"Assalamu alaykum" mummy hanan ta fada
"wa'alaikumu salam, ina wuni hajiya" ammi ta fada..
"ina wuni ammin Abrar, ya gida ya ayyuka"
"wallahi alhamdulillah "
"toh masha Allah ina Abrar diyata, kullum hanan bata da hira sai na Abrar! Abrar!!" dariya ammi tayi cikin farinciki domin tana matukar kaunar duk mai son gudan jininta "aikuwa Abrar bata nan"
"toh har hanan na cewa a hada ta da driver ya kawota, to ai shikenan ki gaisheta idan ta dawo"
"zata ji in sha Allah nagode kwarai"
amsar wayar hanan tayi tana cewa"ammi ki gayawa Abrar ta fara shiri saura sati daya mu koma school"
"toh zan gaya mata Hanan" ajiyar zuciya Ammi ta saki bayan ta kashe wayar, kwata kwata bataso wani ya fahimci halin da suke ciki shiyasa tace Abrar bata nan...
bayan kwana uku da misalin karfe 12 na rana alhaji ya bawa ammin makudan kudade hadi da drivern da zai kaita akan ta yi wa abrar shopping tunda saura kwana hudu ta koma cyprus, yana ganin tashin motarsu ya koma cikin gida direct ya nufi dakin abrar....
tura kofar abrar yayi luckily yaji kofar abude cikin murna hadi da zumudi ya shiga dakin domin daman da biyu ya tura ammi shopping din, abrar na zaune rungume da tedddy'nta ta yi shiru idanunta alumshe, jin an bude kofa yasa ta bude beautiful eyes dinta.gabanta ne yayi wani irin mahaukacin bugawa ganin alhaji shetttima ne, "a'uzubillahi minnar shaitanir rajeem" abrar ta fada cikin tashin hankali hadi mikewa ta nufi kofa domin guduwa tare kofar yayi yana dariya hadi da danna lock, toilet ta nufa da mugun gudu tana kuka saurin janyota yayi hadi da rungumeta, cizo mai zafi ta gartsa masa, saurin sakinta yayi yana shafa wajen, idanunsa sunyi ja, wani lafiyayyen mari ya kifa mata ya tura ta gado ya hau kanta kokarin romancing dinta ya fara yi, amma taki bari ganin tana bata masa lokaci yasashi afka mata hadi da rufe mata baki babu tsoron Allah.....
yana cikin aikata munmunan aikinsa yaji horn alamun su ammi sun dawo, da mugun gudu ya fita daga dakin kayansa ahannu abrar dake kwance tama kasa kuka sai na zujiya daya fi ciwo, gaba daya kwalwalwarta ta daina aiki takai kusan mintuna ashirin akwancen kana ta nufi toilet, sai alokacin wani kuka mai ciwo ya zo mata....
adaidai lokacin kuwa doctor Aaban ke zaune yana duba marasa lafiya jiyayi zuciyarsa tayi wani irin bugu da har ya dafe daidai saitin wajen...
SHARE PLS✔
COMMENT✔
VOTE✔
EDIT❌
*hey readers kuyi hakuri nasan wasun ku baku ji dadin abunda alhaji shettima yake wa Abrar ba, amma ku sani ko wani dan adam da tasa kalar kaddaran, sannan a haka na tsara labarina, dan haka ku cigaba da bin alkalamina dan jin ya zata kaya abook din MIJIN AMMINA NE SILA*...
kuyi manage pls banda a enough charge, sannan banyi editing ba.
love you all guys
nooreemaan ce😉✍
https://chat.whatsapp.com/FEfWeTiufpk96my8yNBeaM
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
_#by Nooreemaan_
📚✍️
wattpad @NoorEemaan
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
*free book*
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
page17-18
take jikinsa ya fara rawa dan shi kanshi bai san dalilin buguwan zuciyar sa ba ya dau kusan 20minutes a haka kana cikin dauriya ya cigaba da duba marasa lafiyan bayan ya gama ya kwantar da kansa a table, ya zuro hannunsa acikin locker ya ciro rigar abrar yayi matashi dashi tunaninta ne kawai ke kai kawo azuciyarsa yana fatan tana cikin kwanciyar hankali...
"WAYE DOCTOR AABAN"
Aaban abdur-rauf dane ga alhaji abdur-rauf mai fata da hajiya aisha, auren soyaaya iyayensa sukayi alhaji abdur-rauf dan asalin garin adamawa ne, yayinda hajiya aisha ta kasance shuwa arab aaban shine dan su na fari sai kanwarsa mai bin sa amal sai yar autansu hanan, alhaji abdur-rauf babban dan kasuwa ne domin yana hannun jari a companies yawa masu anan gida da kasar waje haka kuma yana da company's daya mallaka na kansa suna matukar son yayyansu, amma aaban shine mafi soyuwa agaresu, sun basu tarbiyya daidai gwargwado iyarsu. Aaban gaba daya karatun sa a india yayi ta idan ka cire primary school dayayi anan abuja bayan wasu shekaru yadawo da dinbin nasarori inda yadawo amatsayin babban doctor, domin har can a india sunso rikeshi domin ya musu aiki amma yaki acewarsa yafison yayi aiki akasar sa ta haihuwa wato nigeria bayan ya dawo alhaji abdur-rauf ya gina masa katafaran hospital, inda anan yake aiki yanzu ya kuma mallaka masa shi halak malak, amal kuwa tana serving ne yanzu a abia state ta kuma karanci banking and finances ne, sai hanan da take karantar law ayanzu, duk da kasancewar boko ta ratsa su amma sam basa wasa da addininsu, a kuma wanna turban suka dora yayansu a kai, aaban kyakyawa kuma lafiyayyen namiji ne mai ji da kuruciya, bashida yawan magana ahaka kuma bayason hayaniya baya kuma shiga abunda bai shafe shi ba, bai taba yin soyaaya ba haka kuma bata burgeshi, bai taba nuna damuwarsa akan wata mace ba bayaga mummynsa, amal, da hanan sai yanzu da tunanin abrar ya hanashi sakat wanda ya alakanta hakan da tsananin tausayinta ne... (LABARIN AABAN ATAKAICE KENAN)
yanzu gaba daya abrar ta dawo so silent kwata kwata bata magana kullum daki take wuni daga ta sha su yoghurt sai lemuka suma sai taji yunwar ta isheta ne kuma yanzu koda wasa bata barin kofarta abude koda da rana ne kuwa, bata da aiki daya wuce kuka domin kullum idanunta basa rabuwa da kumburi, ada har tana cewa bazata koma school ba amma yanzu ta gwanmace ta kuma cyprus ko ta huta da wanna gidan data yiwa lakabi da "bakin gida"....
a yau abrar zata koma cyprus tun karfe shida ta shirya domin flight dinsu karfe takwas zai tashi, burinta kawai taji ta bar gidan duk da tasan zata yi matukar kewar amminta tana kuma fatan watarana ammi ta fahimci gaskiya, da gari ya dan yi haske domin har bakwai da kwata tayi abrar ta fito sanye da turkish abaya red color sai ta yana kanta da mayafin abayan sai black wage shoe dake sanye akafarta duk da tayi rama amma hakan bai hana sihirtaccen kyawunta fitowa ba, yan kayan dazata tafi dasu kuwa tuni daya daga cikin ma'aikatan su kai mota, tana tsaye awaje domin driver yace alhaji yace su dan tsaya can sai ga alhaji da ammi sun fito, kallon ammi take tun daga nesa, cikin tafiyar nutsuwarta ta taka zuwa wajenta dan nesa da ita ta tsaya tace
"amminaaaa"
ammi kuwa jitayi wani abu ya taba zuciyarta, saurin dago kanta tayi taga abrar na sakar mata murmushi yayinda hawaye ke zuba a idanunta, itama ammi kwalla sun ciko idonta amma bata basu daman zubowa ba, ware hannunta tayi alamun abrar tazo cikin sauri ta karosa ta rungumi ammi hadi da fashewa da kuka sai tace "ammi zan tafi kisamun albarka" ta fada cikin sheshekan kuka, hawayen daya zubowa ammi tayi saurin sharewa kana tace"kina tare da albarkata akodayaushe Allah ya bada sa'a" tana fadin hakan ta koma cikin gida domin wani kuka ne ke kokarin kufce mata....
da kallon kauna ta bi amminta kana ta nufi mota, sai ga alhaji shettima ya tari gabanta hadi da cewa"my sweet abrar, zanyi kewarki sosai, anya zan iya hakuri ki dawo kuwa? kinga ya kamata ki kwantar da hankalinki ki bani dama da hadin kai dan in cigaba da dandana zumarki, ina mai tabattar miki ko nawa kikeso, ko mikike so aduniyar nan ni alhaji shettima zanyi miki shi, yakamata ki more rayuwarki domin har yanzun ke karamar yarinya ce kuma kada kiyi tunanin amminki zata taba yarda cewa ni na kusance ki koda kin gaya mata dom......" saurin dakatar dashi abrar tayi cikin tsanarsa haushinsa hadi da kyamarsa tace "an dai ji kunya tsahon najadu kawai, mugu, kana tunanin kazamin hannunka zai sake taba jikina? toh bazan kara barin hakan ta faru ba koda zan rasa raina kuwa kuma in sha Allah sai kaga yanda karshenka zai kasance" tafada cikin muryan kuka kana ta shige cikin mota driver yaja suka tafi....
Bayan isarsu airport driver yayi mata sallama yatafi tana tsaye tana jiran akira sunanta babu jimawa kuwa aka kirata can taji an kira hanan dan waiwayo baya tayi tana fatan ya zama hanan dinta, ai kuwa ita din ce ta hango tsaye da wanna saurayin na ranan domin ta gashin sa ta gane shi saidai kamar wanna waccan karon wanna karon ma bata ga fuskarshi ba...
Abangaren hanan kuwa cewa tayi "ya Aaban zantafi"
" ok little take care" ya fada.
"I will yaya bye bye"
"bye" ya amsa mata cikin sauri ta nufi abrar data cigaba da tafiya, cikin farincikin ganinta tace"bestie abrar nayi kewarki" murmushi kawai ta iya mayarwa mata, hanan bata damu ba domin ta dauka kewar ammi ne yasa tayi haka, riko hannunta tayi suka cigaba da tafiya...
aaban kuwa sai alokacin yadago kansa hanan da wata budurwa ya hango hannunsu sarke dana juna, gabansa ya ji ya bada ras! haka kawai yaji yana son ganin fuskarta amma inaa hakan bai yu ba har suka shiga jirgin, bayan jirginsu ya tashi ya koma motarsa ya bar airport din ya nufi asibiti...
"1WEEK LATER CYPRUS"
"abrar baki dauke ni yar'uwarki ta jini ba kenan? har kike boye min damuwarki nazata mun zama daya ashe ni kadai nake haukana tunda muka dawo baki da aiki sai kuka bakyason jin abinci, gaba daya kin rame, kullum sai na tambayeki amsar ki ba komai ba komai" hanan ta fada cikin damuwa sannan ta dora da cewa" idan kuma bakya son zamana tare da ke zanyi yin nesa da campus dinan inyi renting gida awaje saboda farincikinki kawai"
rungume hanan tayi tace "hanan kada ki barni dan Allah kaf cyprus banda kowa sai ke, ke nake kallo amatsayin yar'uwata ina tsoron gaya miki dan kada ki gujeni banason in rasa aminiya mai kyakyawar zuciya kamar ki" ta fada cikin kuka mai taba zuciyan. Linda dake gefe tayi shiru har kwalla sun cika idanunta tace"abrar it's okay, don't cry again please"
shiru tayi tana shesheka kana tace"Hanan MIJIN AMMINA NE SILAN shiga ta wanna halin, mijin ammina ne ya... ya... min.... sai ta sake fashewa da kuka har wani sama sama numfashinta keyi, bubbuga bayanta Hanan keyi alamun lallashi sai data dan dawo daidai hanan tace "inajinki meye miki?"
" ya min fyade, ya keta mun haddi......"
nan ta shiga bawa hanan labarin komai bata boye mata, kuka sosai hanan keyi har da majina, tana mamakin rashin imanin irin na alhaji shettima sun fi minti talatin suna kuk linda na gefe itama tana matsan kwallan tausayin abrar domin ta dan fahimci wasu abubuwan kasancewar abrar na dan sa turanci amaganar ta.
"abrar hakika kinga jarabawa, na matukar tausaya miki, ko wani dan adam da nasa kallan kaddaran, ki taki kalan kenan, Allah ya sanya miki farinciki arayuwarki shine kadai abunda zan iya cewa" ta karasa tana goge kwalla
"hmmmm hanan kina tunanin zan samu farinciki arayuwarta? hannan banda abunda ko na yi aure zan alfaharin cewa na kai gidan miji, tukkuna waye kike tunanin zai auri rogowar wani? wanin ma tsaho mijin ammina gaba daya ya rassara rayuwarta ya lalata min dukkanin tsarin dana yiwa rayuwarta" ta share wasu hawaye masu dumi da suka zubo mata
"a'a kada kice haka abrar kina tunanin baki da sauran daraja? hakika keta daban ce idan naji ta daban ina nufin ta daban kada adalilin wanna kaddarar data hau kanki, ki riguza tsarin da kika yiwa rayuwarki, kada ki dauka dan ki fada wanna jarabawan bazaki auri mai sonki ba, kiyi hakuri ki karbi kaddarar da hannu biyu in sha Allah zaki ga haske arayuwarki"
jinjina kai kawai abrar tayi ta cigaba da share hawaye da suke zubo mata, kallonta hanan tayi sai tace"amma wanna alhaji shettima, tsanane ne, Allah ya isar miki mugu kawai" ta karasa tana fyace majina..
bayan wata biyu alhaji shettima na kwance sai faman juyi kawai yake, burinsa kawai yaji shi jikin abrar gaba daya hakurinsa ya gama karewa, tunanin mafita ya fara, can sai ya saki murmushi...
har zuwa wanna lokaci abrar bata dawo da walwalarta ba, sai ma abunda ke gaba domin har ta kai yanzu dan abincin ma bata iya ci, wani zubin har kuka hanan kesawa sannan take dan tsakura, ta rame bata da aiki sai tunani aschool ma kwazonta ya fara ja baya...
yau dai hanan tace su fita wajen school din ko hakan zai debe wa abrar kewa, abrar bata musa mata ba domin hanan na matukar kokari akanta, suna cikin tafiya hanan taga irin masu siyar da icecream ahanya, mai ice cream din na cikin zuba mata kawai sai jin ihun abrar tayi, tana juyowa ta ganta cikin motar wani mutumi dako fuskarsa bata gani ba, ihu neman taimako tafara yi amma ina babu wasu mutane sai yan siraru masu wujewa kuma kowa harkan gabansa yake gudu ta dinga yi domin ta cimma motar ta kasa har motar ta kule ta daina ganinta zubewa tayi kasa tana kuka...
a bangaren Abrar kuwa wanna mutumin wani gida ya kaita wanda ba'a gama ginin ba, wani daki ya kaita ya danna sakata kuka ta fara yi sosai tana rokonsa cikin turanci ya kyaleta, domin taga irin shigar yan garin yayi, dariya mutumin ya fara yi sosai wanda ya bawa abrar tsaro sai kuma ya cire face mask din fuskarsa, zaro ido abrar tayi cikin madaukakin mamaki wani murmushi ya saki yace "sweet Abrar ai na gaya miki saina sake lasar zuman kin zata wasa nake ko, gaskiya nayi kewar ki sosai my baby" yafada yana zame wandonsa kasa kuka ta fara yi tana rokonsa yayinda jikinta ke rawa, babu ko tsoron Allah yayo kanta yana kokarin...🤐 Allah ya bata sa'a ta haure sa da kafarta ta bugi maran shi ihu ya kwala ya dafe maran nasa cikin fitar hayyaci cikin sauri ta bude kofar ta fita gudu take sosai ahanya ko kallon bayanta batayi....
PLS SHARE✔
VOTE✔
COMMENT✔
EDIT❌
NOOR✍
https://chat.whatsapp.com/FEfWeTiufpk96my8yNB
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
#by NoorEman_📚✍️
wattpad@NoorEemaan
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Page 19-20
sai da ta tabattar da tayi nesa daga gidan da alhaji shettima ya kaita kana ta tsaya jikin wata bushiya tana sauke numfashi, kuka take sosai har ta sauka kan guiwowinta domin jitayi kafafunta sun gaza daukarta, ta kai kusan mintuna ashirin awanna halin...
Hanan ce ta taho tana waige-waige ko zata ga abrar, ai kuwa tun daga nesa ta hangota da gudu ta karosa wajenta hadi da dafata afirgice abrar ta dago kanta ganin hanan ce yasa ta rungumeta cikin hanan kukan tasa, kukan tausayin abrar sun dau tsahon lokaci kana suka tsagaita
"Abrar waye ya dauke ki? ya miki wani abu?" cikin damuwa Hanan ta jera mata wandanan tambayoyin.
"Hanan so yake yaga bana numfashi adoron duniya sannan hankalinsa zai kwanta harnan cyprus ya biyo niiiiii" ta ja karshen maganar cikin kuka...
"what! kina nufin mijin ammi?"
"eh shine "
"innalillahi wa inna ilahi raju'un, amma babu abunda yamiki ko?" Hanan ta tambaya cikin damuwa.
jinjina kai tayi alamun "eh" ajiyar zuciya hanan ta sauke tace "thank God"
ganin nisan dake tsakanin wajen da cikin hostel din ba nisa yasa suka karasa akafa...
bangaren alhaji shettima kuwa ya kai kusan awa daya yana rike da maransa domin ba karamin buguwa yayi ba bayan ya dan ji dama dama ya koma hotel din daya sauka, washegari ya koma nigeria cikin rashin jin dadi domin sosai yaso yasake lasar zumanta amma duk da haka zai biyo mata ta wata hanyar....
tun daga ranar da abunan ya faru abrar ta sake shiga damuwa fiyeda na baya, ta sake ramewa sakamakon tsoro da firgici gani take alhaji shettima zai sake zuwa har hostel dinsu, bata da aiki sai kuka- kuka tun hanan na lallashi har tayi shiru ta zuba mata ido, wata rana cikin dare suna bacci, abrar ta fara kyakyata dariya sosai dayayi sanadiyar farkawan hanan da linda, gaba daya ta hargitsa dakin ta sanja masa kamanin komai hannuta ya taba sai da buga shi da kasa, in mai fashewa ne yafashe, linda kuwa makurewa tayi can karshen gadonta tana zaro idanuwa (kun san turawa ajebo's ne basu son ganin tashin hankali😂) cikin sauri Hanan ta nufe ta shiga jijigata "abrar what are you doing to your self? ki daina dan Allah!" dif dariyanta ya dauke kurawa abrar ido tayi na tsawon mintuna sai kuma ta fashe da kuka mai tsuma zuciya..
"Hanan kisan me?
"a'a" hanan ta amsa cikin tausayinta
"idan mun kamalla karatun mu na zama lawyer, sai na maka shettima mijin ammina akotu, kuma idan alkali bai yanke masa hukunci daidai da zalunci daya yi mun ba sai na yanke masa da hannuna ta fada cikin fitar hayyaci hadi da kallon hannun nata, addu'oi hanan ta tofa mata babu jimawa kuwa bacci ya dauketa ajiyar zuciya hanan ta sauke hadi da rufe ta da bedsheet, sai lokacin ta lura da linda dake takura da bata cikin damuwa babu abunda zai ta yin dariya
" linda she's fine now, you can now go back to sleep"
"are you sure?" linda ta fada atsorace
"yeah sure" hanan ta amsa tana haye gadonta, tunani ta shiga yi fatan ta kada abunda take zargi ne ke damun abrar, dole gobe ta kaita hospital adubata gashi daman gobe basu da lecture duk da cewa babu wasu kudi a acct dinta amma zata kira ya aaban ya turo mata da wanna tunanin ta kwanta bacci...
washegari hanan tace abrar ta shirya zasu asibiti ba musu ba tambaya ta shiga shiryawa domin yanzu ba bakomai dake tambaya akansa ba saboda tsananin damuwan dake ranta, itama hanan shiryawa tayi sai a sannan ta fara dialing number aaban...
yana dakin gymming dinsa yayinda yake daga karfe cikin kwarewa gaba daya ya hada gumi ringing din wayarsa daya shine ya sa shi ajiye karfen ahankali hadi da mikewa, latsa kore yayi kana yayi sallama cikin muryansa mai dadin amo, amsawa abrar tayi hadi da gaishe shi, sannan ta fara cewa "uhmmm hmm ya aaban ina wanna kawata ta school bata da lafiya inaso...... you know banason dogon bayani just go straight to the point" jinjina kai tayi kana tace "i want money" kit ya kashe wayar bayan kamar minti taji alert ya shigo zaro ido tayi lokacin data ga yawan kudin daya turo duk da cewa tasan yayanta bai iya bada karamin kyauta ba amma tayi mamakin yawan kudi, sake dialing numbers shi tayi tana ji ya daga tace"yaa aaban nagode sosai, sai kawai yaji muryan abrar ta cikin wayar ta ratsa ta kunnuwansa tace"hanan let's go"
jiyayi wani yanayi na shigarsa haka kawai yakeson sanin mallakiyar mai zazzakar murya nan don haka yace "hanan who is that?"
"my best friend" bai kara cewa komai ya kashe wayar... da kallon mamaki tabi numbers yayinda take murmushi "wai yau ya aaban da kansa ya tambayi wata mace?"
"mummy most hear this" tafada tana murmushi, suna hanyar zuwa asibiti hanan ta fesa wa mummy cikin murna da mamaki mummy tace wacece? dariya hanan tayi ganin yanda mummy tayi maganar cikin zumudi "mummy abraer ce fa" ta fada tana kallon data fada duniyar tunani bayan sun gama wayar mummy ta jima tana mamaki domin ada tayi tunanin danta bashida cikakken lafiya, sai kuma tayi masa sha'awar auren abrar din domin tana son yarinyar hakan nan duk da bata taba ganin ta ba, hanan na yawan fadin kyawawan hallayenta, amma hakan baya nufin zata yi masa dole, duk da cewa shi din mai yi mata biyayya ne...
(tofah readers kuna ganin cewa mummy zata amince danta ya auri abrar idan taji kaddaran daya fada maka? ku dai cigaba da bin alkalamin Noor dan jin yanda zata kaya a book din Mijin ammina ne sila).
bayan sun isa asibitin doctor hanan tayi masa bayanin yanda abrar keyi kwanan na nan yace sai sun zo da iyayensu zasu iya dubata, nan hanan ta nuna masa cewa iyayensa basa wanna kasar da kuma amincewarsu suka zo, ganin yanda anan tayi kallan tausayi yasa shi amincewa, amma ya gaya mata cewa za'a caje su kudi masu yawa ta nuna masa cewa basu da matsalan kudi...
bayan duk sun tanadi kayan aikinsu aka shigar da abrar wani daki yan gwaje gwajensu sukayi hadi da daukan hoton kwakwalwarta, bayan awa daya da rabi doctor ya fito yace anan ta bishi office dinsa...
Bayan ta shiga ya bata umarnin zama kallonta yayi na few seconds yace"you said the other girl is your sister right?"
Jinjina kai hanan tayi alamun "eh"
"ok sorry to ask are your parents still alives?" cikin mamaki tambayoyinsa hanan tace "of course yes!"
"You mean iyayenku na raye suka barta cikin wanna dangerous condition din. Doctor'n ya fada cikin mamaki
"Doctor please just go straight to the point" hanan ta fada cikin damuwa gyara medicated glass din idon shi yayi kana yafara magana cikin harshen turanci
"Asakamakon gwagwajen da muka yi mata mun tabattar da cewa tadauke da hawan jini, sannan kwakwalwarta yafara samun matsala domin idan aka cigaba ahaka ma'ana bata bawa kwakwalwarta hutu toh zata iya samun tabin hankali gashi ta dauko hanya, nayi matukar mamakin ganin wanna karamar yarinya cikin wannna mummunan halin domin ban taba jin karo da hakan ba duk da akwai wandanda ake haifa da irin wanna cuta amma bincike ya nuna damuwa, rashin hutu, firgice, hadi da rashin bacci sune suka haddasa nata wanda abubuwa da dama zai iya kawo shi kamar ko mutum ya ga abunda ya yi matukar firgita shi, kuma ace ya cigaba da gani ko wacce aka wa fyade ta karfi da yaji da dai sauran su ".
"innalillahi wa innah ila'ihi raju'un" hanan ta fada kamar zata saki kuka.
"amma bazata iya warkewa ba kenan doctor"?
"zata iya warkewa idan aka mata aiki amma, ba yin aiki bane solution, babban solution shine sai ta samu kwanciyar hali da bawa kanta cikakken hutu sannan aikin zai tafi yanda akeso domin bazai yu ayi aiki amma ta cigaba da dasa damuwa aranta tofah baza'a samu abunda akeso ba, dole sai tasamu mai debe mata kewa ta daina tunani dasa damuwa aranta, any way ga wasu magunguna zan rubuta miki zasu taimaka mata da yardan Allah" bayan ya gama ya mika mata takardan hadi da takardun aka dau hoton brain dinta, asanyaye hanan ta fito bayan ta siyi maganin ta biya kudin komai da komai dan kudin daya rage saura kadan domin asibitin suna da chajin kudi sosai...
tana juyowa ta ga abrar ta fito daga dakin da aka kaita, tun daga nesa hanan ke mata kallon tausayi "yanzu ace abrar mai kananun shekaru ke dauke da irin wanna cutan ita daya?" ta aiyana aranta...
bayan abrar ta karaso tace
"hey malama kallon fa" ta fada tana murguda dan mitsisin bakinta, dariya mai tafe da hawaye hanan tayi sai kuma ta riko hannunta suka fito daga asibitin
"wai hanan meyasa kika kawoni asibiti? nifa lafiya ta kalau"
hararan wasa hanan ta zabga tace"ban saniba yar rainin sense sai yanzu kika ga daman tambaya na"
dariya abrar ta yi tace" wallahi hanan har jikokin ki sun shiga uku da masifarki"
murmushi jinjina hanan tayi ko ba komai taji dadin yanda abrar tadan yi magana, hannunta takamo zuwa wajen wasu bayan dutsina gwanin sha'awa tamkar kujerar ta zama bayan sun zauna hanan tace
"jokes apart abrar mekikeso ki ja wa kanki? i know abunda ya faru dake yana da matukar ciwo amma ba yana nufin zaki cigaba da sa damuwa aranki ba, abrar damuwa bata gyara komai naji matukar tsoro lokacin da doctor ya fadi abunda yake damunki dan Allah ki kwantar da hankali wallahi bazan iya jure rasa kawa mai kyawun dabi'u kamar ki ba please ki taimaka ki rage damuwa akwai masu bukatar rayuwarki da yawa domin tana da muhimmanci agaresu, kalli result dinki cikin sauri abrar ta amshi takardun bayan ta gama karantawa sai ta kwashe da wani irin dariya ta dau wasu mintuna tana dariyan kana tayi shiru sai kuma ta fashe da kuka mai ban tausayi tace " hanan ko daya banajin ciwon abunda doctor yace yana damuna kamar yadda nake kan jin ciwon rasa budurcina, abu mafi daraja da kowacce mace mai mutunci ke alfahari dashi matukar ta kaishi gidan mijinta, hanan ki gayamin ina abunda zan kai gidan mijin? shin wazai aure ni ahaka wazai auri ragowar mijin ammina abrar ta fada tana jijjiga hanan sannan tace ki gayamun hanan bana jin zan iya daina damuwa hanan ba laifina bane i can't just control it"
"toh zan gayawa ammi, zan gaya mata matukar zaki cigaba a haka" Hanan ta tace cikin fada fada
cikin sauri abrar ta riko hannunta tace "hanan kada ki gaya mata komai dan Allah, ammina na cikin kwanciyar hankali tana matukar son mijinta, ta yarda da shi fiyeda ni shiyasa ta kasa amicewa da abunda na fada mata, ba bukatata ammi tasan abunda doctor yace yana damuna ba a'a bukatata ammi ta amincewa da cewa gaskiya na fada mata komai dadewa koda bana raye aduniyan, duk da haka ina matukar son ammina domin ita ce halitta mafi soyuwa agareni banason abunda zai daga mata hankali kimin alkawari bazaki gaya mata ba pleaseeeee" ta ja karshen maganar cikin kuka mai ban tausayi....
cikin kuka hanan tace " bazan gaya mata ba i promise you this, rungume hanan abrar tayi tace nagode miki sosai bestie hanan nagode da kaunar da kike nuna min since from the very first day we met, ina sonki fisabilillah ina kuma fatan Allah ya hada mun har a aljanna madaukakiyya"
"ameen abrar nima sonki"sun dau tsahon lokaci suna kuka kana suka koma hostel...
"welcome home aaban" mummy ta fada
"tnx mom" aaban ya amsa yana bata peck agoshi murmushi mummy tayi
tace "aaban my son na girka maka favorite dinka da hannuna, am sure you will love it"
murmushin da iyakarsa lebe yayi domin shi ba ma'abocin son abunci bane sosai, yafi ganewa su coffe, black tea, soft drink da snacks haka amma yaji dadi sosai musamman da mummy ce ta girka masa da kanta "thank you, mummy bari nayi wanka"
"ok son you re welcome"...
ya dau kusan mintuna arba'in kana ya fito sanye da ash 3quarter hadi da black jersey armless sosai kirarsa ta karfafa yasake fitowa sumar nan a kwance luf luf aaban ba dai haduwa ba, tun daga nesa mummy ke kallon shi cikin alfahari da godiya ga Allah daya bata shi, serving dinsa tayi da pounded yam hadi da egusi da ya sha su kifi banda, naman rago, gwanda, stock fish, ugu, da dai sauransu babu abunda ke tashi sai kamshi (ko ni dana leka miyar sai da na hadiyi yawu😜)
yana kai loma daya bakinsa yace "yummy you re always a good cook mom" murmushin jin dadi mummy tayi (kusan ba wanda baya so a yabe shi) da kyar dai ya cinye malmala daya saboda farinciki mummynsa kana ya dawo falo ya zauna, ayanda yake zaka yi tunanin ba shi da ko digon damuwa amma azuciya shi kadai yasan abunda ke damunshi, gyaran murya mummy tayi kana tace "son inaso muyi magana it's hightime ace yanzu ka ajiye iyali shin kana da wacce kakeso ne? idan babu nayi maka sha'awar kawar hanan abrar domin na yaba da hankalinta, jiyayi gabansa ya bada dam! adalilin sunan abrar daya ji....
kuyi hakuri dan Allah wallahi nayi typing mai yawa ya goge😰 manage this pls...
noor Eemaan✍
SHARE PLS✔
VOTE✔
COMMENT✔
EDIT❌
https://chat.whatsapp.com/FEfWeTiufpk96my8yNBeaM..
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
_# by NoorEemaan_📚✍️
wattpad handle @NoorEemaan
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Page 21-22
Amma dauriya irin tasa ya sa ko a fuska bai nuna ba, hannun mummy ya daura afuskarsa ba tare da yace komai ba tsahon lokaci, mummy kuwa sanin halin danta data yi yasa bata furta komai ba sai dan kansa ya sauke hannunsa hadi da ware idanunsa dasuka yi jaa tashi daya, cikin husky voice dinsa yace "mom zamuyi maganan but not now please" ba musu ta jinjina masa kai alamun amincewa
"tnx" yace yana barin wurin cikin sauri...
kan gadonsa ya haye ya fada cikin duniyar tunanin gaba daya tunaninsa ya tsaya cak ya rasa meyake ji gami da abrar "tausayi ne ko so" domin shi bai taba soyayya ba bare ya sani, abu daya yasani yana jin abu mai girma da baki bazai iya furtawa a kanta ba, tabass yana bukatar mai bashi wanna amsar gwauron numfashi ya saki hadi da lumshe idanunsa ahankali kamar wanda aka wa dole yace "please come back to me decent one"....
bayan sati biyu wanda yayi daidai da dawowar amal daga serving, mummy taji shiru aaban bai ce mata komai ba ranar wata lahadi da misalin karfe sha daya na safe mummy ta nufi dakin shi domin jin ta bakin sa, knocking mummy tayi taji shiru hakan yasa ta tura kofar ta shige yana kwance flat akan gado yayinda ya rufe fuskarsa da rigar abrar nan dai data yayyage komai daya faru aranar daya fara ganinta sai zuwan masa kwakwalwarsa take daki-daki, cikin mamaki mummy ke binshi da kallo ganin rigar mace a fuskarsa yaye rigar tayi wanda yayi daidai ta wata katuwar ajiyar zuciya daya saki ahankali ya ware sexy eyes dinsa dabasu fiye girma ba ya sauke su kan mummy....
kara mayarwa yayi ya rufe, girgiza kai mummy tayi domin halin aaban sai shi, bubbuga kafansa tayi tace "tashi muyi magana" ba musu ya mike ya zauna still idanunsa arufe a maimakon maganar daya kawato sai tace
"son rigar wace wanna!!!"
sai a lokacin ya bude idanunsa ya kurawa rigar ido na yan seconds kana ya ware jan labbansa yace
"rigar ta ce"
"ita wa?" mummy ta tafada cikin mamaki
"mum i don't know her"
yafada muryansa nason fito da rauninsa sai dai dakakkiyar zuciya irin tasa yasa baza'a fahimci hakan ba.
"are you serious ? wait! are you sure you are ok son?"
da dariya na cikin dabi'arsa da babu abunda zai hana shi yi, domin ya fahimci mummy na tunanin ko baya cikin nutsuwa da hankalinsa ne...
"mum am absoutely fine"
"no you are not son! da lafiyar ka kalau da baza ka ce min baka san mamallakiyar wanna rigar ta hannuna ba, ta fada tana daga rigar, toh ya aka yi kasamu rigar"?
kamar bazai yi magana ba sai kuma yace
"rigar wata patient dina ce, na kasa mantawa da ita" ya fada yana sake sauke wani ajiyar zuciyan.
"son ka fada soyaaya" mummy ta fada
cikin tabacci.
abunda yake son sanin kenan dan haka cikin sauri ya riko hannunta yace "mum are you sure? you mean i have fall in love?"
cikin murmushi mummy ta gyada kai hadi da cewa "son kasan ni mahaifiyar ka ce ko? baya ga haka na baka shekaru masu yawa, kasan kuma dole na fika exprience akan rayuwar duniya, so tell me ya aka yi ka sameta? ni babarka ce kayi sharing damuwarka dani, kuma nasan cewa baka da waccce ta fini aduniyar nan right?"
jinjina kai yayi alamun "eh"
"good boy, so tell me who's the lucky girl?"
hannunta ya rigo yafara tunanin yadda zai yi dogon magana domin idan akwai abunda ke bashi wahala toh dogon magana ne "mum i dont no how to explain,.... but na hadu da ita ne aranar da na yi night duty na kuma dawo da safe nayi wanka na koma har kika bani breakfast kin tuna?
jinjina kai mummy tayi alamun
ta tuna nan ya shi bata labarin komai.....
bayan ya gama gaya mata sai ya dora da cewa "tun daga ranar na kasa rabuwa da tunaninta i thought tsananin tausayinta ne mom, ashe na fada sonta ne ban fada bansaniba"...
"noo son baka fada sonta ba, kuma bazaka taba fadawa sonta ba, domin bazan hada jini da wacce ta zubar da mutuncinta atiti ba, kayi gaggawar cireta aranka domin bazan taba bari ta amsa sunan "SURUKATA BA"..... mummy ta fada cikin matsanan fushi, da aaban bai taba ganinta aciki ba
cikin rudewa yace "mom i thought kin ce na fada sonta?
"son!" mom ta kirashi cikin fushi kana tace kayi gaggawar cireta a ranka, ABRAR kawar hanan ita zaka aura ada nayi tunanin yar gidan mutunci ce, da na baka goyon baya dari bisa dari har in tayaka nemanta amma, not anymore da zaran daddy'nku ya dawo daga kuwait zai je gidansu nema maka auranta" ( kasancewar alhaji abdur-rauf yaje kuwait ne kan harkan bussiness dinsa) tana gaman fadin haka ta bar dakin.....
da kallo yabi mummy kana ya sake kankame rigar abrar, babu abunda ke masa gizo sai kyakyawar fuskar sa mai cike da kamala, ga kuma maganganun mummy dasuka sake ninka masa damuwarsa...
"CYPRUS"
Har yanzu dai abrar na nan babu abunda ya canza, saidai hanan na matukar kokari wurin ganin cewa tana debe mata kewa, kamar yau zaune suke adakinsu yayinda hanan ke bata labarin ban dariya domin yau basu je lectures ba, saboda jiya ciwonta abrar ya motsa haka ta dinga dariya hadi da kuka a hall din dasuke lecture, lecturer yace a fitar da ita ta shiyasa hanan tace yau daya su hutu, ana cikin haka wayar hanan ya fara kara "sis amal" tagani baro baro arubuce kan screen din wayarta murmushi ta saki kana ta latsa kore hadi da cewa
"anty Amal na"
daga can bangaren amal tace "little hanan yakike ya studys? "
"all fine anty, ina tayaki murnan kammala service dinki"
"see her mouth daman ki samu labari baki kirana ba sai yanzu ko?" amal ta fada cikin wasa
dariya hanan tayi kana tace "eh mummy ta gaya min"
"ai shikenan sai anjima daman nace bari naji muryan little sis dina"
cikin jindadi hanan tace "tnx my big sis much love bye" ta katse kiran...
suna gama wayan sai ga kiran aaban ya shigo, hanan murna kamar tayi me ganin yayyanta suna ta kiranta yau har wani on top take jin kanta lolz...
"hell... au! assalama alaykum ya aaban" ta fada tana sosa kai
"yes little how are you?"
"ina lafiya, ya aaban nayi kewar ka faa" ta fada cikin shagwaba.
"really? zaki ganni soon"
"da gaske ya aaban?"
"ina miki karya ne? daddy ya kira ni kuwait akan wani signing da lallai sai ni zan yi yanzu haka ina can zan biyo gobe in ganki kafin nabi flight din yamma"
"gaskiya naji dadi" zata kara magana ya katse wayar....
abrar dake zaune tana murza diamond ring din hannunta, tayi shiru tana sauraren muryan aaban mai sa nutsuwa kasancewar a loud hanan ta sa wayar, ganin hanan ta ajiye wayar sai kawai ta kwabe fuska tamkar mai shirin yin kuka...
"what?" hanan ta fada tana dariya
rungume teddy dinta tayi da kyau ta langwabe kai, sai ta girgiza kai alamun ba komai.
murmushi kawai hanan tayi tace "shagwababbiya kawai"
"naji din" abrar ta fada tana cuno baki...
washegari sai ga aaban a cyprus wani wurin shakatawa mai suna "golden stars" yace hanan taje zai zo wajen ya ganta domin yace bazai dade ba kada yayi missing flight, cikin sauri sauri hanan ta shirya bayan ta lallaba abrar ta rakata sannan suka fice domin tasan ya aaban bayason jira....
abrar na sanye da simple gown white color sai vail dinta daya kasance black babu makeup afuskarta ko digo amma tayi mugun kyau, yayinda hanan ke sanye cikin shigar Pakistan hadi da mayafinsa they were both looking muaah.💋 Wurin shakatawan ya hadu matuka daya daga cikin kujerun wurin suka zauna tana jiran zuwan aaban...
cikin shigar kananun kaya ya fito daga taxi yayinda ya dora black leda jacket asaman kananun kayan sai ya rufe fuskarsa da sunglass daya yi mugun yi masa kyau kafarsa kuwa sanye take da canvass black mai ratsin fari, cewa taxi driver yayi ya jira shi bazai dade ba domin ya mayar da shi airport...
"hanan bari naje rest room( bandaki) kinga cikina sai murdawa yake, dariyan mugunta tayi hadi da cewa toh ayi festo lafiya"
murmushi hadi da hararan wasa abrar ta sakar mata kana tafara tafiya wanda yayi daidai da shigowar aaban wajen, hankalinsa na kan danna waya soyake ya kira hanan ko tana ta wani bangare domin wurin nada part part ne, a kuma dai dai lokacin ne Abrar ta taho.....
KUYI MANAGE YAU BANA CIKIN GOOD MOOD...🤒
_kamar yadda na fada wanna ba sabon book bane, idan zaki bi ki fara tun yanzu bazai nayi nisa a ce na bayar daga farko ba, chats na Min yawa Please_👏❤️
SHARE✔
COMMENT✔
VOTE✔
EDIT❌
NoorEemaan loves you all💖
https://chat.whatsapp.com/FEfWeTiufpk96my8yNBeaM
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
_by NoorEemaan_📚✍️
wattpad handle:@NoorEemaan
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Page 23-24
Daidai ta saitin Aaban ta wuce, saidai sam bai lura ba domin hankalinsa naga wayarsa sai data yi gaba sannan ya juyo a sakamakon wani kamshi daya bugesa gashi yanayin bugun zuciyarsa ya sanja amma ko gefen fuskarta bai gani ba domin ita ma kanta na kallon kasa....
bayan ya gano inda hanan take, suka yi hirarsu da bai wuce minti goma ba, wanda yawanci hirar Hanan ke yinsa kana ya mike domin tafiya, sai lokaci Hanan ta marairaice tace "ya Aaban please kabari bestie na tazo ku gaisa tare muke"
"a'a Hanan i have to go zan yi missing jirgi" ya fada bayan ya bata wani kyakyawan jaka da alama shopping yayi mata babu yanda ta iya, hugging dinshi tayi kana suna ki sallama cikin kaunar juna, zama tayi tana sauraren dawowar Abrar.
★★ Cikin sauri Abrar ta taho domin tasan Hanan na jiranta, kamar yanda suka wuce juna dazu haka ma wanna karon, sai dai saurin da Abrar kiyi yasa ta dan bugesa batare da tasani ba, cak ta tsaya yayinda zuciyarta ya bada ras! manyan idonta ta zaro batare da tajuyo ba tace
"am sorry please"
Aaban shima kasa motsi yayi datayi magana, jiyayi kamar yasan wanna muryan "amma a ina?" ya tambayi kansa, juyowa yayi yaga har tayi nisa still bai ga face dinta ba, kafada ya daga irin i dont care dinan ya karasa fita...
tyun daga nesa haynan ke zabga mata harara domin taso kwarai su gaisa da Aaban, kunshe dariyarta Abrar keyi tace "afuwan bestie Hanan"
bata rai hanan tayi tace "ba wani nan gashi kin ja ya tafi baku gaisa ba"
"ba komai ai zamu gaisa wata rana tun da ana tare" da haka ta lallaba Hanan.
haka rayuwa ta cigaba da juya musu da dadi da akasin haka domin matukar ciwon hanan ya tashi tofah basu da sauran kwanciyar hankali, bangaren mummy kuwa alhaji abdur-rauf ya kan zo yayi kwana biyu ya koma, hakan yasa bata yi masa maganar ba amma tasa aranta matukar yazo hutu mai tsayi zata tuntube shi da maganar auren aaban din kasancewar harkokin kasuwancinsa sun fi yawa a kuwait.
*BAYAN SHEKARU UKU*
wanda yayi daidai da gama karatun su abrar acikin wadannan shekaru abubuwa da dama sun faru ciki har da zuwan hanan sau biyu nigeria, yayinda abrar taki zuwa domin tsoron abinda alhaji shettima zai mata, hanan tayi tayi da ita tabi ta zuwa gidansu taki yanzu dasuke dab da komawa nigeria ciwonta yafi tashi akai akai domin firgice da take kasancewa aciki kullum.
ayau zasu yi taron yaye dalibai, duk wani dalibi daka gani fuskarsa dauke da farinciki amma, banda abrar dake cikin fargaba hadi da matsananci tsoro...
wurin taron yayi matukar haduwa ga iyaye, malamai hadi dalibai ta ko ina, hanan bakinta yaki rufuwa adalilin ganin daddyn ta cikin iyaye azaune domin bata yi tsamanin zai samu zuwa ba, taron yahadu domin suna gabatar da komai cikin ilimine da sanin ya kamata daga karshe aka kira wanda ya zo na daya a gaba dayan makarantar domin a bashi kyautar karamawarsa, wanda ya kasance dan asalin cyprus din ne, tabass da abrar bata cikin halin damuwa da ita ce zata zo ta daya saboda kwazonta domin har malamai na yabonta, fitowa saurayi yayi cikin murna yayinda iyayensa suka fito aka basu gift din suka yi hoto gwanin burgewa, sai mai gabatar ya kara cewa wacce tazo ta biyu itace "ABRAR SAJEED"....
jitayi kanta ya dau wani dummm domin bata yi tunanin tayi wani abun arziki da har zata zo ta biyu ba, sai lokacin naga kyawun da abrar ta kara da girma kirarta ta cola cola ya kara fitowa, brown skin dinta yasake kyau da kyalli ataikace komai nata ya sanja, yanayin jikinta na tafiya da ne da shekarunta, kasanewar yanzu ta shiga shekaru sha tara a aduniya.
asanyaye take tafiya domin har zuciyarta bata ji dadin rashin ganin ammi ba, take mutuwar abbinta ya dawo mata sabo hawaye sun ciko idanunta amma bata basu daman zuba ba, tafi ne ke tashi raf raf ta ko ina a wajen domin nutsuwar ya burge mutane da dama domin kallo daya zaka mata kasan cewa ita din mai nutsuwa ce, cikin sauri hanan ta turawa daddyn ta text msg tace
"daddy please ka taya kawata ansar kyautarta iyayenta basu zo dan Allah"
daddy najin shigowar sako ya duba kana ya kalli hanan dake nesa dashi, jinjina masa kai tayi alamun tabattarwa ba musu ya mike ya nufi wajen,... abrar na shirin sa hannu ta karbi gift taga hannu daddy shima, murmushi kawai tasakar masa domin ta gane shi saboda hanan ta nuna mata shi dazu bayan an musu hoto, suka koma wajen zamansu sai aka kira hanan amatsayin ta uku still daddy ne yasake mikewa domin karban na hanan sai mutane suka yi tunanin su duka biyun yayyan sa ne...
bayan taro ya tashi abrar tayi wa daddy godiya sosai "kada ki damu kema yata ce" daddy ta bata amsar hakan, daddy bai jima ba ya koma kuwait...
bayan sati daya su abrar suka fara shirin komawa nigeria yayinda fargabanta na kara daduwa, hanan ce mai tausarta washegari suka yi sallama da cyprus hadi da linda da itama zata koma a ranar har mutsanyar number sukayi da hanan kana suka nufi filin jirgi...
basu jima a filin jirgin ba suka lula sararin samaniya bayan wasu awannin suka dira a nigeria, tausarta hanan tasake yi hadi da kwantar mata da hankali takuma yi mata alkawarin zuwa gidan washegari domin tayi magana da ammi kila ta fahimta wanna karon, da wanna hankalinta ya dan kwanta sallama suka yi, taxi abrar ta shiga ta bar airport din....
bayan an zo kofar gidan nasu tasauka hadi da biyan driver hakkinsa, trolley dinta ta rike yayinda take bin gidan da kallo, gidan na nan yanda yake saidai an kara kawata shi fiye da na baya, ajiyar zuciya mai dauke da abubuwa da dama ta saki kana ta turo dan karamin gate ta shige, mai gadi na ganinta ya mike domin karban trolley dinta, ta hanashi hadi da yi masa godiya ta nufi cikin gidan, tana daf da zuwa kofar da zai sadata da falo taga alhaji ya fito...
dam! dam!! gabanta ya fadi har wani sama da kasa kirjinta yake, alhaji shettima kuwa baki ya saki yana kallon abrar kamar wani sauna, ganin irin girma, kyau, da cikar halittan data kara jiyayi wata muguwar sha'awarta daya tara ta karu fiye da tunanin mai tunanin, yayinda fuskarsa ke cike da annushuwa, gefe da gefensa ya kalla kana ya tari gabanta yana cewa "abrar daddy's girl, my sweet baby kin ga girman da kika kara kuwa? ya kamata ki more rayuwarki ki bani dama na cigaba daka inda na tsaya ni kuma na miki alkawarin baki k ababben more rayuwar ko meye shi kuwa, domin ni mai iya baki kudi ne daga naira dubu daya-daya har million dari, matukar kin amince kada ki damu da ammin ki bazata sani ba..."
jitayi kanta ya fara juyawa, kamar zata bashi amsa sai kuma tayi gaba, tana shirin bude kofar ta shiga taji yace " yau dole in kwashi garabasa, yau zan more jikinki, ki shirya ina zuwa gareki zumana"... ya fada cikin dariya kana ya hau motarsa ya bar gidan...
cak abrar ta tsaya tana bi motar da kallo yayinda gabanta ya yawaita faduwa daidaita fuskarta tayi kana ta bude kofar ta shige... ammi dake bakin kofar tun dazu tabar wajen domin ta dade tana kallon alhaji shettima dake wa abrar magana sai dai batajin abunda yake cewa daman bata ji tashin motarsa ba yasa ta leka...
cikin zazzakar muryanta tayi sallama kana ta zauna kusa da ammi dake zaune asanyaye tace, "nayi kewarki ammi" abrar ta fada tana kallonta, "nima nayi kewarki diyata" ammi ta fada tana shafa kanta.
"ammi bakizo wurin taron mu ba?" abrar ta tambaya tana kallon ta.
"nazo zuwa abrar naji jikina ba dadi amma na nemi number hanan kawarki awayata in miki bayani narasa" jinjina kai abrar tayi alamun gamsuwa...
"jeki kiyi wanka ki dawo na hada miki abunci "
"toh" tace cikin jindadi domin taga ammi ta dan sauko daga fushin datake yi da ita, tana kuma fatan ammi ta dawo mata kamarda....
bayan tayi shiga dakin taga shi tsaf tsaf dashi ta kuma san wanna aikin amminta ne, duk da tana fushi amma tana gyara mata daki "babu kamar uwa aduniya ta aiyana aranta"
bayan tayi wanka ta fito ta dan tsakuri abunci, sai ta dawo falon ta zauna kusa da kafar ammi dake zaune kan kujera, katon plasma falon ta kurawa ido, azahiri zaka dauka kallon take amma ina duniyar tunanin ta fada duk abunda alhaji shettima ya fada mata sai dawowa brain dinta yake take kan ta ya hausuna sai ta shiga kyalkyale dariya sosai har da bubbuga kafa akasa, kallonta ammi tayi cikin mamaki sai kuma ta kalli tv taga ko abun dariya ake, sai taga akasin haka domin wani fim din yaki ake a mbc action kara dawo da kallonta tayi wajen abrar tace "abrar?" shiru ba amsa sai dariyarta daya cigiba da tashi, adan tsawace tace "abrar!!!!" hadi da dan bubbuga kafadunta, dif dariyar ta dauke sai kuma ta sa kuka sosai, cikin tsoro da mamaki ammi tace
"Abrar lafiyarki kalau kuwa? Gayamin meyake damunki?"
"cikin kuka tace "ammi sai na kashe shi idan ya sake taba mutuncina" ta fada tana dunkule hannunta...
"wake nan" ammi ta fada cikin rawar murya.
"Dariya da kuka ta saki a lokaci daya tace "MIJIN AMMINA"...
gaban Ammi ne yafadi take abubuwan da abrar ta fada mata shekarun baya suka shiga dawo mata, amma sam bata son amincewa da hakan duk da zuciyarta na son gasgata hakan...
pillows din kan kujera ta shiga cille dasu kana ta cigaba da magana cikin fitar hayyaci da alama yau ciwon ya matso sosai "ammina sai na kashe shi, da hannuna zan maka shi akotu, kigaya wa shettima kada ya kara taba muntuncina"... ta kai karshe cikin kuka- kuka dariya-dariya...
Matsananci tsoro daya ninka na dazu ya dirar wa ammi, "addu'a ta shiga tofah mata takai kusan minti ashirin kana tayi shiru alamun bacci ya dauke ta...
shiru ammi tayi gaba daya ta rasa tunanin daya dace tayi, take kuma ganin data yiwa alhaji shettima dazu da abrar dazata shigo ya dawo mata dafe kanta tayi tace "innalillahi wa innah ilaihi raju'un " sake kallon abrar tayi sai ta dauketa ta mayar da ita dakinta kana ta fito asanyaye...
da misalin karfe goma abrar ta farka garau da ita, wanda ammi tazo dakin ganin ko ta farka yafi sau a kirga, toilet ta fada tayi wanka hadi da alwala, lotion ts shafa ta murza deodorant a hammatan kana ta bude wardrobe dinta inners ta dauko farare kana ta shiga duba kayan dazata sa...
take idanunta suka kan kayan nan ta aaban ya sanya mata asibiti, cire shi tayi domin tana son rigar duk da cewa batasan ya aka yi tasamu rigar ba...
bayan ta sanya ta zura hijab, daidaita sahunta tayi ta fuskanci gabas ta shiga rama sallollinta, bayan ta iddar tayi addu'ointa musamman kan Allah ya ganar da ammi yakuma tsareta da sharrin alhaji shettima, kwanciya tayi kan sallaya babu jimawa taji shigowar ammi "kin tashi?"
"eh ammi"
"ga tea kisha" ba musu ta karba ta shanye
"muji kici abinci ko" ammi ta fada.
"a'a ammi na koshi, bacci zan yi" jinjina kai ammi tayi alamun "toh" tana son yiwa abrar tambayoyi sai kuma fasa tabar wa gobe dasafe sai suyi maganar...
har ammi ta bude kofar taji abrar tace "ammi sai da safe"
"Allah ya kaimu" ta fada tana barin dakin
da kallon tabi ammi, sai kuma ta mike ta shige toilet tayi brush domin ta riga ta saba da hakan idan zata yi bacci kan sallayan ta dawo ta kwanta babu jimawa wani bacci yasake daukarta.
sai karfe shadaya alhaji shettima yadawo gida, azaune ya tarar da ammi akan gado ta fada cikin wasi'wasi, sallama yayi kamar mutumin arziki ammi ta amsa, da murmushi afuskarsa ya karosa yace "hajiyata kiyi hakuri, na biya ta wajen wanna abokin kasuwancina ne alhaji sa'id shiyasa nayi dare"
murmushi ammi ta kakaro tace "bakomai alhaji"
"bari nayi wanka amma kafin nan bari na baki maganin warware gajiyen nan domin nasan yau diyata ta dawo kinyi dawainiyya da ita sosai yafada yanufi firgji ya dauko exotic hadi da glass cup
da kallon mamaki ammi ke binshi, ita fa kanta ya fara kullewa meyasa sai in abrar ta dawo daga cyprus yake bata maganin nan??? ta aiyana aranta...
"gashi hajiya sha ki kwanta ki huta"
"alhaji nifa banason maganin nan yawan bacci yake sani wallahi.
"ai shiyasa ban siyi irin wancen ba, wanna bashi da karfi da asuba zaki ma tashi kiyi sallah" ya zagba karya...
ammi bata kara cewa komai ba ta karbi maganin tazuba abaki, sai ta sa cup din lemon bakin ta, ganin hakan yasa alhaji shettima shigewa toilet cikin murna...
ammi na ganin shigarsa toilet ta dawo da maganin cikin glass cup din daman bata sha ba, yana harshenta yau sotake tagani idan bata sha maganin nan ba me zai faru? cikin locker ta bude ta dire cup din ahankali, to koma ta kwanta alhaji shettima bai jima ba ya fito yana tsane ruwan jikinsa, jallabiya yasa ya fetsa body spray domin alhaji shettima badai son kamshi ba, lockern nan da ammi ta boye glass cup aciki ya nufa, gaban ammi ne ya bada dam! cikin sauri tace "alhaji mikake nema ne"?
dakatawa yayi daga bude locker'n yace "yar karamar wayata nan ta kasuwanci nan na ajiye ta"
gabanta ne yasakewa faduwa tace "alhaji ai wayar nan tana falo domin nama so in kawoshi nan dakin na mantaba" ammi ta fada tana fatan kada ya bude...
"anya wayarta wa ce?" yafada cikin mamaki yana nufar falon
cikin sauri ammi ta bude locker'n ta nufi toilet, zubarwa tayi kana tayi flushing da ruwa da fito ta ajiye cup din kan saman locker'n
tana ajiyewa yana shigowa yace "anya ba wani abu kika gani ba hajiya? domin na duba ko ina afalon baya nan" ya fada yana bude lockern take kuwa ya fito da wayarsa
rufe ido ammi tayi tamkar mai bacci, tana ta sake sake aranta, fatan ta kada abunda abrar ke fada ya zama gaskiya...
"BAYAN AWA BIYU"
alhaji shettima ya kalli ammi yaga tana ta sharar bacci, murmushi yayi ya mike hadi da nufar dakin abrar,,, ammi da idonta biyu ta mike...
yana bude kofar kuwa yaga ta bude kwancen take kan sallaya har yanzu, sai dai sam ya manta bai rufe da key ba saboda halin zumudin dayake ciki
cikin matsananci mamaki ammi dake biya dashi ta dafe bakinta tana kokarin rike kukan dake neman kufce mata...
cikin bacci taji ana yi mata yan abubuwa, afirgice ta farka ganin alhaji shettima yasa ta mike zumbur tana ja da baya yayinda hawaye suka wanke mata fuska cikin kuka tace"wallahi koda zan mutu yau bazaka sake cin galaba a kaina ba bakin azzulumi"
"hhhh my sweet baby, naki wasa ne kinsan shekara nawa na dauka ina matse sha'awarki dake damuna? toh kisani yau kota halin kaka sai na kusance ki sai na sake lasar zumarki"....
"karya kake mugu azzulumi"... tafada wani kukan na kufce mata, nufarta yayi gadan -ganda yayinda ya zame wandonsa, hadi da danne abrar kan gado ya rufe mata baki da hannunsa, take Allah ya bata sa'a ta rarumo bed side lamp ta buga masa akai da karfi, wani uban kara ya sake hadi mirginawa ya fada kan gado cikin fitar hayyaci hanan ta duro a kan gado ta nufi kofa wanda yayi daidai da shigowar ammi... kallon kallo ammi da abrar suka yiwa juna yayinda yayinda hawaye ke zuba idanunsu, juyawa abrar tayi ta ga alhaji shettima na kokarin tashi wani mugun gudu tasa ta bar wajen...
cikin dauriya alhaji ya tashi domin ya cin mata, saboda bayaso ko kadan asirinsa ya tonu, yana fitowa kuwa yaga ammi ajikin kofa tsaye bata ko kifta idanu da alama suman tsaye tayi, jiyayi wani mugun faduwar gaba da bai taba riskan kanshi aciki ba ya saukar masa ga wani uban gumi daya fara tsatsafo masa cikin tashin hankali ya fara....
tana fitowa haraban gidan ta cigaba da gudu tana waiwaya baya domin har wani gizo yake mata yana biye da ita a baya ganin gate a rufe tana kuma ganin kamar kafin ta bude ya cimmata, hakan yasa ta nufi lada dake gefen gate din, bata ko tunanin komai burinta kawai ta tsira daga kaidin alhaji shettima, cikin sauri sauri ta fara haye kan ladan tana zuwa karshe taga nisan dake tsakanin saman inda take da kasa akwai nisa sosai, hawaye masu matukar zafi suka zubo mata kana ta rufe idanunta ta duro kasa...
tana dira a kasa tasaki wani mugun kara domin jitayi kafarta ya lankwashe ya bada wani sauti kas kas karass da alama karyewa tayi, still bata damu ba ta cigaba da gudu cikin fitar hayyaci, gudu take awanna uban dare baka jin motsin komai sai haushin karnuka, duk da uban zugin da kafarta keyi amma sam bata damu, kwata kwata batasan inda take jifa karfa ta ba...
a nutse yake driving yayinda ya kunna kira'ar sheik abdulbasit yana bi cikin muryansa mai dadin amo, baya ko tsoron daren domin inda sa sabo ya saba da night duty shiyasa baya ko jin tsoron hanyar, ji yayi motar ta tsaya cak! lumshe gajiyayun idanunsa yayi kana ya budesu ahankali, shi dai yasan motar bata da matsalan komai domin last week ya fara hawanta, murza key yayi yaga motar bata tashi ba, kawai sai ya fito, bude motar yayi yadan yi tabe tabensa kana ya sauke karfe daya rike murfin yana kokarin rufe motar yaji an yi masa wata runguma da mugun karfi, jiyayi kirjinsa ya bada dam! wani yanayi na ratsa shi "ka... kataimake ni kada ya sake samun galaba akaina domin idan hakan ya faru zan mutu!!!" tana gaman fadin hakan jikinta yasaki, ganin tana kokarin kaiwa kasa yasashi juyawa cikin zafin nama ya manna ta akirjinsa.....
(A arayuwa wata kaddara baya taba faruwa sai da wata kaddaran, inma mai kyau ko akasin haka, toh hakan ke faruwa arayuwar Abrar, ku dai cigaba da bina dan jin yanda abun zai kasance, sannan yau nadan yi typing da yawa ku karanta rabi yau ko bar rabi wa gobe😝 saboda ba lallai inyi posting ba).
kutayani share dan Allah da mazonsa
SHARE✔
COMMENT✔
VOTE✔
EDIT❌❌
NOOR ✍
https://chat.whatsapp.com/FEfWeTiufpk96my8yNBeaM
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
_by NoorEemaan_📚✍️
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Page 25-26
Yayin da zuciyar sa yasake wata muguwar bugawa da akan mace daya kadai take wanna bugun wato Abrar. A hankali kalamanta suka sake amsa kuwwa a kunnensa take tunanin abrar da yanda ya ganta yashe kofar gate din hospital dinsa ya dawo masa... kallonta yayi yaga gashin ta mai uban yawa yarufe dukkanin fuskarta wanda hakan ya hanashi ganin fuskarta, har ya sa hannu domin janye gashin, ko me ya tuno sai ya janye hannunsa, daga ta cak yayi ya dora ta a faffadan kirjinsa hadi da shigar da ita cikin motar domin baya jin ze iya barinta awurin, saboda idan Abrar dinshi ce a wanna halin wani yaki taimaka mata bazai taba jin dadi ba, duk da bai san wacece ita ba amma hakan nan yaji zai iya taimakonta da dukkanin iyawarsa...
A back seat ya shimfudeta kana ya shiga bangaren driving ya nufi gidansu, domin baya jin zai iya komawa hospital saboda dare yayi nisa sosai, tunda yana da kayan aiki agida zai yi mata komai daya dace domin ya fahimci ta suma ne...
isar sa gida kuwa ya tarar da mummy zaune a falo tana jiran dawowarsa domin tun yana mata magana har ya hakura ya saba, domin kullum sai ta jira dawowarsa ta tabbatar ya shigo take iya bacci, kallon kauna yayi wa mahaifiyarsa kana ya karaso hadi da bata sumbata agoshi, cikin tausayin sa mummy ta shafa kansa hadi da cewa
"aaban baka gajiyane da aikin daran nan? nifa abun ya fara damuwa domin, da kana da iyali da bazaka yi wanna night duty ba, jiran daddyn ku kawai nake ya dawo domin yaje gidansu abrar kawar hanan nema maka aurenta, kadinga hutawa son haba dan Allah"
jinjina kai yayi alamun "toh" duk da cewa bayason mummy na kira masa wanna kawar hanan amatsayin matar dazai aura, duk da baya jin ciwon sosai idan mummy ta fadi hakan wanda shi kanshi bai san dalili ba, amma yafison "decent one" (kamilaliyya) wacce ya hadu da ita adaren da bazai taba mantawa da ita, ya kuma zabi kiranta da decent one domin ita din daban take da sauran mata aduniyar shi duk da kaddara data fada mata amma duk wani mai sanin ya kamata idan yaganta ayanda aka mata fyaden nan zai san bada amincewarta aka yi ba, dafe saitin zuciyarsa yayi yayinda wani matsanin kaunarta ke ratsa bango da tsokar jikinsa.... har ya fara taka benen domin zuwa side dinsa sai kuma ya tsaya cak hadi da dafa kansa
"opphs, mummy na manta ina tareda patient (mara lafiya) dana hadu da ita ahanyar dawowa na"
"salati mummy tasaki tace "yanzu son kana tareda patient amma kuma baka bata taimakon gaggawa ba, tukunna ma meyasa baka kaita hospital ba?"
"mum" yafada amarairace kana yace"saboda dare yayi shiyasa ban koma asibiti ba"...
"so where is she now?" mummy ta tambayeshi.
"tana cikin motana" ya bata amsa ataikace.
"muje toh, kada wani abu yasamu yar mutane"
cikin tafiyarsa dake nuna lafiyayye namiji ne shi ya mara mata baya, tana kwance kamar yanda ya ajiyeta, sake daukarta yayi ya dora ta akirjinsa yayinda mummy na biye dasu, duk da tazo ganin fuskarta amma gashinta ya rufe domin babban mainson dinsu awadace yake da fitilu kamar rana...
ganin yana kokarin kwantar da ita akan kujeran falon yasa mummy saurin cewa "son ka kaita dakinka mana, ina tunanin kayan aikin na dakinka, yakamata ka hanzarta tunda tana bukatar taimakon gaggawa, nidai Allah ya tsaremu yasa mutum ce, domin duniya tazama abun tsoro yanzu" mummy ta fada tana daga idanunta sama alamun roko ga rabbu sammawati.
kalaman mummy na karshe yaso sashi dariya matuka, saidai shi ba mai yawan dariya bane, "babu komai in sha Allah mum, just relax"
yafada domin kwantar mata da hankali,
"hmmm ameen son" mummy tasaki ajiyar zuciya.
tamkar babu komai rugunme a hannunsa ya shiga taka benen cikin sauri, bayan shigarsa dakin ya kwantar da ita akan gadonsa yayinda ya shiga bata taimakon gaggawa... bayan ya gama yi mata abunda yadace, ya koma kan sofa ya zauna yana jin sa atakure domin ya saba rayuwa shi kadai a dakin, wanka yayi a bathroom dinsa hadi da sanja kayan jikinsa zuciya jallabiyan maza maroon color duk a toilet yasanya kana ya fito ya kwanta kan sofa ya dan samu bacci kafin akira asuba...
ana kiran sallah farko ya bude idanunsa dake ciki da gajiya, ya sauke su kan abrar dake kwance kamar yadda ya barta, yayinda har yanzu fuskarta ke a rufe da gashinta, banda kirjinta daya ga yana bugu da sauri sauri dazai ce mataciyya ce saboda yanda take kwance ko yatsarta bata motsawa...
ahankali ya sauke kyakyawan kafafunsa kasa ya nufi toilet yayi wanka hadi da daura alwala ya fito, nafiloli yayi kana ya nufi massalaci. Sai karfe shida da rabi ya bar masallaci dake cikin mainson din nasu ya nufo cikin aihinin gidan...
workers ya gani to ko ina suna ta aikinsu, yayinda suke ga gaishe shi cikin girmamawa, part dinsa ya koma still kan sofan ya koma ya kwanta, "ka...ka taimakeni kada ya sake samun galaba akaina, domin idan hakan ya faru zan mutu!!!" ya tuno kalaman abrar, ko waye yake biyayarta? ya aiyana aransa yana sake kallonta, dan tabe bakinsa yayi kana ya lumshe idanunsa bacci yayi awan gaba dashi...
takwas dot yafarka ya bude wardrobe dinsa yana bata rai, shi ala dole yana ataruke komai yanzu a toilet zai dinga yi, kananun kaya masu kyau da tsada ya dauka, ya dau mintuna 30 kana ya fito tsaf dashi, direct part din mummy ya nufa gaba daya suna zaune kan dining table mummy, amal, hanan, tundaga nesa su duka ke kallonsa domin kaunar dasuke matukar yi masa saboda ya kasance tamkar sanyin idaniyansu ne, bayan ya ja kujera ya zauna yace "mum good morning"
"morning dan albarka mummy tace tana shafa sumar kanshi.
"ya aaban ina kwana"amal da hanan suka hada baki wurin fadin hakan, jinjina kai yayi alamun amsawa, sanin halinsa dasukayi yasa basu damu ba.
"son mezaka ci" mummy ta tambayesa.
"mum only black tea" ya amsa
"no son kahada da wani mana, ni har mamaki nake yanda baka jin abunci kuma baka ko ramewa" hanan da amal suka yi dariya kasa kasa, domin kada ya juyosu.
Dafe kansa yayi kana yace " da soyayyen kawai" girgiza kai mummy tayi ta zuba masa hadi dire masa gabansa.
"au son na manta ina patient dinka ta tashi kuwa"?
"noo mummy amma zata iya farkawa a kowani lokaci"... jinjina kai tayi alamun gamsuwa, yayinda amal da hanan suka kalli juna alamun tambaya, yana gama breakfast yayi sallamawa dasu ya nufi hospital...
suna ganin fitarsa amal tace"mummy wacce patient kike magana akai?"
ataikace mummy tayi musu bayani, har hanan tace zata je taganta mummy ta hanata hadi da cewa "kinsan yayanku bayason shishigi ko?"
"toh" tace kana ta fara kokarin kiran wayar ammi domin yau tayiwa abrar alkawarin zuwa, sai dai duk kiran datake yi ba'a dauka, jitayi ba dadi, gashi so take ta kara tambayan address din domin ta manta, fatan ta Allah yasa abrar na lafiya....
"AMMI"
kokarin riketa, domin matukar ya bari takai kasa komai ze iya faru da ita, sai lokaci ammi tafara dawowa nutsuwarta, idanunta kuri kan alhaji shettima tana masa kallon tsoro, kallon matsanincin mamaki, still hawaye na zuba idanunta, ashe abunda tilon yarta mafi soyuwa aduniyarta take fada gaskiya ne? ashe alhaji ke cutar da diyarta duk tsayin shekarun nan bata sani? ashe da gasken ne shi ya ketta mata haddi, yayi mata fyade bata sani ba? ita kuwa wacce irin uwa ce data kasa gane halin da diyarta take ciki? akan namiji, namijin ma mugu azzulumi ta banzantar da yarta, akan namijin karon farko arayuwa ta dau hannu ta mari yarta. me duniya zasu ce akanta? ya akayi takasa gano hakan sai a kurarren lokaci, take duk abubuwan da abrar ke gayamata hadi da canjin data dinga gani atare da ita ya shiga dawowa kwakwalwarta, haba shiyasa tun ganin farko da diyarta abrar tayi masa ta tsaneshi ashe shine silan rugujewar rayuwarta, take wani kuka ne ya kufce mata, kana tayi masa wani mugun hankada ta shiga dukanshi to ko ina tana cewa "mugu azzalumi sai na maka ka akotu, kotu ce zata raba mu da kai dan kaga bamu da kowa akasar nan shiyasa ka cutar da yata hankalin ka kwance, to kasani Allah ne gatanmu zaka ga yanda zaka wulakanta aduniya, natsaneka, tsana mafi muni, kuma basai gobe ba yanzu nakeson ka rubuta min takardan saki domin zama dakai gwara zama da bunsuru, alhaji shettima daya ji azaban duka ya riko hannunta duka biyun ya fara kokarin janta domin kaita dakinta, sai kokarin kwace hannunta take amma takasa domin karfin ba daya bane, gabadaya ya cike da gumi kamar wanda ruwan sama yayiwa duka, ko maganar ma ya kasa bai taba tunanin akwai abunda zai daga masa hankali haka ba, bai yi tunanin cewa haka komai zai gwabe masa har haka ba, dakin ya yi saurin cillata kana ya rufo dakin har da sa key ya rufe, bubbuga kofar ammi take tana cewa "ka bude mun mara imani inje in nemi yata " haka ta cigaba da cewa tana bubbuga kofar da dukkanin karfinta...
fita alhaji shettima yayi haraban gidan gate yagani arufe, hakan yasa shi sanin cewa bata nan ta fita ba, domin be taba kawowa aransa cewa zata iya taka lada ta dira ta kasa ba, ma'aikatan gidan ya tasa gaba daya yace a bazama nemo masa abrar ....
atayani share dan Allah da mazonsa🙏
comment and vote ✔
insha Allah zan fara turo muku littafina mai suna RAYUWAR FAHEEEMAH domin ba kowa yasanshi ba, kasancewar sai dana document dinsa sannan nayi sharing
noor Eemaan loves you all💖
https://chat.whatsapp.com/FEfWeTiufpk96my8yNBeaM
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
# _by NoorEemaan_📚✍️
wattpad:NoorEemaan
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Page 27-28
Cikin sauri ma'aikatan suka shiga duba ko wani lungu da tsakon gidan, shima alhaji shettima ba'a barshi a baya ba har da shi ake neman nata, bayan sun duba ko ina basu ganta ba suka sanar da alhaji cewa bafa ta cikin gidan, cikin wani tashin hankali yafara tunanin ina taje? can sai ya kalli mai gadi babu alaman wasa a fuskar sa, murya a kausashe yace
"kodai ka bude mata gate ne?
murya na rawa mai gadi yace "wallahi tallahi alhaji ban bude mata gate ba" domin shi kam be shirya rasa aikinsa ba...
"Toh acikin ku waye yaji fitar ta?"
shiru duk sukayi sai daya daga ciki da yace
"ni dai alhaji ina kwance a daki naji an dira kasa, amma ban leka ba"
Cikin takaici alhaji shettima yace kwada masa mari yace "shashashan banzan da wofi meyasa baka lekan ba?" domin alhaji shettima ya fahimci cewa lada ta hau ta dira kasa, tunda me gadi be bude mata ba domin babu wata hanyar agidan, adaran nan yasa dukkansu banda megadi baza nemanta, shima mota ya hau ya bar gidan...
Duk inda suke tunanin zasu ganta sun duba amma ko alamarta babu, har karfen bakwai din safe suke nemanta, dasuka gaji kawai ya kira su kwaro yace duk inda suka ga abrar su kawo masa ita tunda sun santa ya kuma yimusu alkwarin basu kyauta me tsako, domin shi be shirya asirinsa ya tonu ba, domin ana ganin mutuncinsa agarin na abuja sosai, da wanda ya nufi gida...
Bangaren ammi kuwa gaba daya ta fita a hayyacinta kuka take sosai, kukan nadama akurarren lokaci, "wani hali abrar take yanzu?" shine tambayar dake kai kawo aranta, gashi tana rufe balle tasamu ta fita ko Allah ze sa tayi dacen ganin yarta, tana cikin wanna tunanin taji an dan bude kofar hadi da tura mata plate din abinci kafin ta taso an rufe kofar...
"Waye nan? wanene dan Allah abude min inje neman yata"...
dariyar alhaji shettima taji yace "hajiyata ki kwantar da hankali, ana kan nema miki yarki, sai dai kisani idan an ganta wani gidan daban zan kaita in cigaba da lasar zumanta domin bazan iya barinta ba, za kuma ki cigaba da zama anan dakin har a ga abrar, karki damu zan dinga turo miki abinci kullum"...
cikin kuka ammi tace "Allah ya isa tsakanina da kai, sai ka wulakanta aduniya, idan ka isa ka sake ni na bar maka gidan ka, domin gidanan tamkar kuzurmin daji haka nake ganinta"
"hhhh hajiyata kenan ina raga miki ne saboda son hadi da sha'awar da nake wa abrar daba haka ba... sai ya ja kwafa hadi da barin wurin.
da misalin karfe hudun yamma zaune suke a babban falon gidansu su duka ukun yayinda mummy ta kalli hanan dake faman danna waya rai abace tace "ke kam hanan me damuwarki ne"
"tambayeta mummy ta damu mutane da tsaki" amal ta fada tana harararta.
turo baki tayi tace "mummy ki raba ni da anty amal"
"ke ni ba wanna na tambayeki ba, meke damunki?"
"number amminsu abrar nake ta kira baya shiga, gashi inason zuwa gidan".
mummy na shirin bata amsa suka ji wani razananan ihu da sautin sa ya karade duk ila'irin mainson din nasu, kallon kallo aka shiga yi tsakanin mummy, hanan, amal, yayinda suka mike atare suka nufi bangaren aaban domin tabass ta nan wanna ihun ke tashi, suna kokarin hawa matattakala sai suka ji dariyarta na tashi sosai can kuma sai kuka, gaba daya suka rugo aguje suka dawo falon har da mummy kuwa, kukan ne ya cigaba da tashi yayinda suka zauna jugum cikin rashin sanin abunyi, dadinta daya yau Aaban da wuri ze dawo, take ciwon Abrar ya fadowa Hanan, domin irin ciwon Abrar ne wanna patient din ya Aaban keyi amma nata be kai wanna ba, sun kai awa daya awanna halin kana suka ji tsayuwar motar Aaban ajiyar zuciya suka sauke, yana sallama yabi su da kallon mamaki se dai be tambaya ba, be kuma nuna a fuska ba, "yawwa son welcome home, ga patient dinka can tana kuka hadi da dariya kaje ka duba awani hali take ciki"..
jinjina kai yayi alamun "toh" duk da yayi mamakin abunda tace toh kenan meye matsalarta? ya aiyana aransa yana nufan side din nashi, sai duk suka bara masa baya, suna zuwa kofar dakin suka tsaya domin har yanzu dariyar hadi da kukan na tashi.
ko dar be jiba ya shige dakin, hannu yasa ya rike kugunsa, ganin yanda gaba daya ta sanja masa kamanin daki, tamkar dakin mahaukata, kallonta yayi yaga gaba daya gashinta ya kara hargitsewa ya dawo gaban fuskarta duka wanda hakan yasake rufe face dinta.
cikin tafiyar sa ta burgewa yakarasa wajenta hadi da karbe wani kwalben turarensa data fasa, g jini ahannunta da alama ta caka wa kanta, tana jin ya karbe ta fasa wani ihu hadi da bubbuga hanunsa sai ta dau pillow ta shiga dukkansa dashi, hannunta ya damko kana cikin husky voice dinsa yace "will keep the hell out shout"
kamar kuwa taji tayi shiru din, sai kuma ta fara kyakyale dariya har da kifewa kan gadonsa, wasu allurori ya hada mata yayimata babu jimawa kuwa bacci yadauketa, take ya fahimci matsalarta, duk da shi karatunsa ba bangaren kwakwalwa yayi taba, zai yiwa abokinsa musaddiq magana ya zo duba aihinin matsalan domin ya tabattar...
kallonsu mummy yayi yayinda ya hango tausayinta a idanunsu, domin kwantar musu da hankali yace "kada ku damu mum nayimata allura xata dau lokaci bata farka ba"
"toh son, bazaka ci abincin ba?"
"no mum sai dare"
"ok ka kula da kanka please, ko Hanan ta gyara maka dakin, tunda bakason masu aiki suyi maka"
"noo mum, i will do it my self tnx" yafadi haka yana bata peck (sumbata) a kumatu.
murmushi tayi kana suka bar wajen
bayan ya cire rigar suit dinsa, ta cikin data kasance fari ya tattare hannun, nan ya shiga aiki, komai data hargitse ya mayar da ita muhallinsa yayinda wadanda suka fashe ya zubar a waste bin( kwandon shara) kana ya share dakin ya goge, take dakin ya dawo hayyacinsa, wanka ya shiga bayan ya gama yasa kananun kaya marasa nauyi ya dawo kan sofa, sai kuma ya mike ya bude wardrobe dinsa ya ciro rigar abrar dinnan data yayyage, ya kwanta kan sofa ya bar rigar kan fuskarshi yayinda yake shakan natural body scent dinta dake sa masa nutsuwa, tunaninta yake as usually yayinda kaunar ta ke karuwa aransa, kiran sallah magriba ne ya katse masa tunaninsa...
washegari yana off hakan yasa shi kiran doctor musaddiq abokinsa, wanda ya masa alkawarin zuwa da rana tunda yana half day ne, kamar yadda ya alkawaranta sai gashi da rana da kayan dazai mata gwaji domin daman aaban yayi masa bayanin yanayin ciwon nata, bayan ya gama duba ta, suka dawo falon kasa, nan ya shiga yi musu bayanin ciwonta tamkar dai yanda likitan nan a cyprus yayiwa hanan sai dai bambamcinsu shine, wanna karon ciwon ya sake ninka na baya... sun yi matukar tausaya mata, ga hanan datake wani tunanin na daban, domin irin ciwon patient din ya aaban shi abrar ke fama dashi
"ya Allah kasa abrar na cikin kwaciyar hankali" tafada cikin kaunar kawarta...
"bayan sati daya"
alhaji abdur-rauf ya diro kasar nigeria domin yayi hutun daya dauka tsayin wata biyu da iyalansa domin ba karamin kewarsu yayi ba. gaba daya gidan ya kacame da murna daga masu gidan har yan aiki, domin daddy shi kowa nasa ne, har dare baki na zuwa yimasa sannu da zuwa, hakan yasa be zauna sun tattauna da iyalansa ba,...
sai washe gari daya kasance sunday suna zaune dukkansu suna hira, abun birgewa daddy ya zauna cikin iyalansa suna ta raha da nishadi, wanda su mummy sunyi missing wanna kyakyawan halin nasa, hajiya mummy baki yaki rufuwa daddy ya dawo lolz😜
"mummynsu jiya kin fara min magana akan abokina, (aaban, domin da haka yake kiranshi tun yarinta) tukunna ma yana ina? wai har yanzu baya shiga jama'a? anya bake ya yayo ba kuwa?" yafada cikin zolaya yana kallon mum, dariya sukayi kana mummy tace "ai daddy wanna abokin naka Allah kadai yasan inda yasamo wanna halin nashi, sanna zan so yana nan sai mu hadu muyi maganar gaba daya alright bari na kira shi" daddy ya fada.
bangaren aaban kuwa yana zaune idanunsa a lumshe yana tunanin decent one dinshi, jin motsi yasa shi ware idanunsa abrar ya gani zaune tana kokarin tashi, kara rufe idanunsa yayi yana tunanin kai ta asibitin kwakwalwa domin aduba ta duk da besan ya kalar fuskarta yake har yanzu ba, amma yaji yana da niyyar taimaka mata.
sake ware idanunsa yayi adalilin ringing din da wayarsa keyi, karawa yayi akunne bayan ya daga yaji ance "abokina kazo falo muna jiran ka yanzu"
"ok dad" ya amsa ataikace
yana zuwa ya zauna akusa da daddy yayi shiru idanunsa alumse, murmushi mai sauti daddy yayi kana yace
"mummynsu ina jinki?"
"daddy daman akan maganar auren Aaban ne, yasamu matar aure, shine nakeso anema masa auranta, yarinyar dai kawar hanan ce, duk da bamu gama sanin address din su ba, amma na na yaba da hankalinta kwarai... hanan na shirin tambayar wacce kawar tata, suka ji dariya hadi da kuka na tunkarosu yayinda cikin sauri take taka benen domin saukowa gaba daya suka juyo suna kallonta banda aaban da idanunsa ke alumshe, daddy da fuskarsa ya nuna mamaki domin besan da zamanta cikin gidan ba,,, "wacece wannan" daddy ya tambaya.
nan mummy ta shiga bashi labarin komai da komai... cikin tausayawa yace "Allah ya bata lafiya, sai ya kalli abaan yace abokina da an kaita asibiti ayi aikin ko za'a dace ko?"
"eh dad abinda nake shirin yi kenan"
"toh masha Allah" daddy ya fada.
daddy yace "wacce unguwa suke, indai an san unguwar, toh sanin gidan da sauki ai"
mummy zata yi magana suka ga Abrar da ta yi zaman yan bori akasa ta mike hadi da daura hannunta kan gwiwowinta kamar dai ruku'u, sai ta sake dago kanta wanda hakan yasa gashinta mai uban yawa yin baya take fuskarta ya nuna, nan ta shiga bin ko wannesu da kallo sai kuma tafara zallan kuka mai ban tausayi, sai lokacin Aaban ya bude idanunsa yasauke su kan beautiful face dinta kara murza idanunsa yayi domin tabbatarwa, cikin sauri ya mike kana ya tunkareta hadi da cewa
"decent one!!!" yayinda hanan cikin zunzurutun mamaki tace "bestie Abrar"
kallon mamaki Hanan da Aaban suka yiwa juna, yayinda suka jefa su mummy cikin duhu da tunanin ina ya'yan su suka san wanna yarinyar? ...
share pls✔
comment✔
vote✔
edit❌
*gaskiya comment dinku yana kadan, idan baku kara ba zan rage typing, domin baku bani karfin guiwan typing, tunda bazai yu in dinga typing domin faranta muku ace kuma kalillan ne zasu na comment ba*
noor Eemaan✍
https://chat.whatsapp.com/FEfWeTiufpk96my8yNBeaM
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
(A heart touching story)
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
_#by Noor Eemaan_
Page 29-30
Cikin madaukakin mamaki mummy tace "Aabaan! Hanan!! kun san tane?" amma sam hankalinsu baya tare da ita musamman Aabaan daya ke jinshi cikin farinciki mara iyaka adalilin ganin Abrar, tabass baya ko tantama decent one ce tsaya a gabansa, a gabansa ma cikin gidansu, duk da ta kara girma akan da, amma ko yana magagin bacci baze taba manta fuskartaba, dama all this while itace? amma ya kasa gane ita ce?...
kusan lokaci daya suka karasa gabanta shi da Hanan, beyi tunanin abunda ze faru ba, beyi tunanin cewa akan be dace ba, shi dai burinsa kawai yasa ta a kirjinsa ko zai ji saukin ciwon sonta hadi da radadin rasata da yayi a baya...
cikin zafin nama ya manna ta a kirjinsa, yayinda ya lumshe ido yana jin saukin radaddin sonta a kirjinsa, cikin muryansa dake son bayyana rauninsa yace
"where have you been decent one? i so much miss you please stay with me ok?"
Abrar kuwa shiru tayi ta lafe akirjinsa sai faman raba idanu kawai take, kukan Hanan ne yadawo dashi nutsuwarsa...
tace "bestie Abrar daman kece? meyasamiki, yasake taba ki ne? dan Allah ki gayamin Abrar"... Abrar kara shigar da kanta jikin Aaban take hadi da boye fuskarta, kukan Hanan ne ya karu domin ta fahimci ciwon Abrar yafi na da tunda har ta kasa ganeta...
cikin mamaki su mummy ke bin Aaban da kallon domin basu taba tunanin cewa ze iya wanna rudewar akan mace ba, macen ma mara cikakken lafiya, cikin wani sabon rudewan mummy tace "ba magana nake muku ba, nace kun santa ne!!!" mum ta kara fada a tsawace
sai lokacin Hanan tace "mummy Abrar ce fa, Abrar kawata damuka hadu a cyprus"
cikin sake daure kai mummy tace "ban gane ba, daman tana da tabin hankali ne?"
kuka Hanan tasa tace "mummy ba tabin hankali bane, my bestie is not insane matsananci damuwa hadi da firgici ne ya haddasa mata wanna halin datake ciki yanzu haka"...
mummy zata sake magana daddy yace "mummynsu duk ku zauna mu tattauna wanna maganar a nutse domin nima kaina ya daure, saboda ina mata kallon sani, kallon Aaban dake rugunme da Abrar har yanzu idanunsa alumshe daddy yayi, murmushi yayi dashi kadai yasan ma'anar yasa kana yace abokina zo ku zauna muyi magana"
sai lokacin yabude idanunsa dasuka sanja launin, yayinda yake jin zafin ciwonta, meyasa duk haduwarsu baya taba ganinta cikin yanayi mai kyau, yakuma fahimci wasu abubuwan daga maganganun Hanan, a hankali ya rabata da kirjinsa ya riko hannunta, saurin sake shigewa jikinsa tayi, be hanata ba, ya tafi da ita ahaka tana gefen kirjinsa kan kujera suka zauna yayinda ta shiga boye fuskarta tamkar me jin tsoron kada akamata.
Hanan kasa hakuri tayi tace "yanzu bestie na baki gane ni ba, nice fa Hanan"
Aaban kallon Hanan yayi yana cike da mamakin yanda har Hanan ta santa har haka, Abrar kuwa tsura mata ido tayi kana ta fashe da dariya hadi da dukan Aabaan tana masa alaman ya kalli Hanan, cikin rashin jin dadi halin datake ciki ya kama hannun datake dukansa dashi ya matse cikin nasa hannun kana ya dora hannunsa kan lips dinsa alamun tayi shiru, kallonshi tayi sai kuma tayi shiru kamar wacce ta fahimci maganarsa...
gyaran murya daddy yayi yace " Mummynsu idan na fahimce ki, wanna Abrar itace kikeso Abokina ya aura ko? shin baki taba haduwa da ita bane?"
cikin mamakin da be gama sakin mummy ba tace "daddynsu haka maganar take, domin Aaban ya shiga mayuwanci hali abaya akan son wata patient daya ce ya hadu da ita, saide yace mun ya ganta ahalin na mara kyau domin an mata fyade ya sinceta, nikuma nace masa da raina dai bazan bari wacce bata tare da mutuncinta ta shigo cikin zuri'a ta ba, na kuma ce masa kawar Hanan Abrar ze aura, domin na yaba da nutsuwarta duk da cewa ban taba haduwa da ita azahiri ba... Ajiyar zuciya ta saki kana ta cigaba da cewa; sai dai yanzu na kasa gane komai, domin naji Hanan tace kawarta ce Abrar, ga Aaban daya nuna shima yasanta, gashi naji kaima kace kana mata kallon sani, daddynsu am totally confused na kasa gane komai"...
jinjina kai daddy yayi yace "abokina zaka iya mana bayanin inda kasanta?"
kallon Abrar yayi hadi da cewa "itace wacce na gaya wa mum inaso... nan ya sake bada labarin abunda ya faru adaren daya fara haduwa da Abrar din
"ikon Allah" daddy yace yana girmama girman al'amarin, "idan na fahimce ku, wanna yarinyar kawar Hanan ce, wacce kikeso Abokina ya aura, wanda baki san cewa itace dai shi abokin nawa ke baki labarin cewa ita yakeso ba,,,, nima kuma nasanta domin aranar dana je taron yaye dalibai dinsu a cyprus na hadu da ita, domin Hanan ta gabatar min da ita amatsayin kawarta, sedai ranar lafiya lau na ganta tsabanin yau, ko hanan zaki iya bamu labarin yadda akayi take wanna halin yanzu...
hawaye hanan tashare zata yi magana kenan mummy tayi saurin cewa "daddynsu wacce bayani zata yi kuma ? bayan ga abu afili, yarinya kawai taje ta zubar da mutuncin ta atiti za'a raina mana hankali, nafada zan sake maimaitawa bazan hada jini da mara kamun kai ba, sannan zata bar gidan domin bazan iya zama da ita ba, domin ada nazata mai nutsuwa ce, shiyasa na ce ita Aabaan ze aura idan kuma bata bar gidanan, toh ban yarda ko Hanan tace zata kula da ita ba, wanda yadauko ta ya cigaba da dawainiyya da ita domin idan tafara haukan ba iyawa zamuyi da ita ba"
"kai mummy bafa mahaukaciya bace, sannan Abrar kamilalliya ce kaddara ce ta fada mata...
"ke dalla can rufemin baki, sakarya kawai" mummy na gama fadin haka ta bar wajen fuuuu, yayinda amal da itama sai yanzu ta gane kan zancen tabi bayan mummy.
Abrar kuwa abun tausayi ta shige jikin Aabaan saboda fadan da mummy keyi, Aaban idanunsa na lumshe duk be ji dadin yanda mummy ta aibata decent one din shi ba, amma ba yanda ya iya uwa ce dolensa yayi hakuri.
daddy daya bi mummy da kallo ya girgiza kansa domin yasan halin matarsa kwarai, shiyasa be dakatar da ita ba. "Abokina ka kara hakuri, mummynku zata sauko with time, indai ta nine ina baka goyon bayan aurenta, Allah ya kuma bata lafiya"
sai alokacin ya bude idanunsa yace "nagode dad" hadi da sakar masa murmushi, shima dad mayar masa yayi da martani kana ya mike ya nufi part dinsa...
kura wa Abrar madaidaitan sexy eyes dinsa yayi, take kuwa idanunsa ya gano masa rigar daya sanya mata asibiti, sai ya sake kallon hannunta yaga diamond ring din daya sanya mata a hannu, dafe kai yayi cikin takaicin kansa na kasa ganeta da yayi tsayin wanna lokacin sai yau...
Hanan data kura musu ido tana kallonsu ta share hawaye, tabass ba yanda Allah baya ikonsa, ace tasan Abrar amma ashe yayanta na faman nemanta, mikewa tayi ta nufi wajensu tace
"ya Aaban kayi hakuri in sha Allah everthing will be alright, sannan wallahi ban taba sanin cewa ita kakeso ba da tuni nasada ku da ita, domin itace wanna kawar tawa a cyprus, ina maka murna samun kamilan mace kamar Abrar, ina kuma goyon bayan ka aureta, domin ta cancanci farinciki arayuwa, she deserve it ya Aaban"... tana gama fadin haka ta ruga dakinta da gudu tana kukan tausayin Abrar...
da kallon Abrar tabi hanan yayinda ta kyakyalle da dariya, sai kuma ta mike zumbur ta dauko teddy data gani kan kujera ta rungume, sai kuma ta dauko remote dake kan centre table ta rosa shi da tiles, sai tasa kuka hadi da dago teddynta ta kura masa ido tace
"sai na kasheka, saina kashe ka shettima! tafada tana dukan teddy tamkar shettima ne agabanta, gaban Aaban ta dawo tace zaka bani wuka in kashe shi ko?"...
kwalla ne suka ciko masa idanu amma bayajin ze iya bari su zubo, gaban babban plasma taje ta shiga dukkan shi da dukkanin karfinta, tasowa yayi yakamo hannunta, tirjewa take tana nuna masa dinning table, fahimtar abunda take nufi yasa shi nufar wajen zaunar da ita yayi kana ya dauki plate hadi da serving spoon ya zuba mata jollof rice daya sha kayan lambu ya kuma wadatu da naman kaza spoon yasa mata, amma ko kallon cokalin ba ta yi ba, tasa hannunta biyu ta fara ci, ci take sosai tamkar bata taba cin abunci ba, kallon so da burgewan yanda take cin abunci yake mata domin ko kadan beji haushi hakan ba, tana gama ci yasiyaya mata juice a glass cup tana kai bakinta ta firzo shi gaba daya sai kan farar rigarshi gaba daya ta bata rigar, sai ta kwabe fuska tana nuna masa ruwan faro shima zuba mata yayi awani glass cup ta kuwa shanye shi tas tana lashe baki hadi da sakin gyatsa, murmushi da be shirya ba ya tsubuce masa kana yasa tattausan hannunsa ya dauke shinkafan daya makale gefen cute lips dinta.
"Amal matukar ina raye babu wanda mad girl din babu yayanku, domin ina zan kai wanna abun kunyar?"
"mummy relax ki kwantar da hankali, nima ina bayanki wallahi, tayaya ya Aabaan the whole classic guy ya kare da low class irinta, low class dinma mahaukaciya, na tsaneta ma ni mummy, na kuma san ya Aaban na matukar son ganin farincikin ki beze taba iya auranta ba tunda kin nuna bakya so"...
"daya fiye masa kuwa, domin matukar yayi kokarin auranta babu ni babu shi"... mummy tafada cikin matsananci bacin rai.
bangaren ammi kuwa har yanzu tana rufe adakinta, sai dai kullum alhaji shettima ya yi saurin tura mata abinci ya sake rufe dakin, tun tana gaya masa maganganu har ta dawo yi masa magiya akan ya bude mata taje neman yarta, amma ko kulata bayayi haka ze yi ficewarsa, ta rame sosai kullum bata da tunanin sai na yarta Abrar, bangaren alhaji shettima kuwa har yanzu ya baza mutanen sa nema masa Abrar domin acewar sa be koshi da ita ba, a gurbataciyyar tunaninsa yace matukar ya ganta, guest house din shi da ba kowa yasan dashi ba ze kaita, sannan ya cigaba da saduwa da ita har ta saba ta zama tashi domin kullum da matsananciyar sha'awarta yake kwana yake tashi.....
much love my beautiful people Alkhairin Allah ya kai muku duk inda kuke.❤
SHARE✔
COMMENT✔
VOTE✔
EDIT❌
NOOR EEMAAN CE✍
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
(A heart touching story)
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
This whole page this dedicated to my lovely niece nafeesat (feenah)i know you won't see this, but get this, much love my fee❤.
_by NoorEemaan_📚✍️
Wattpad@NoorEemaan
Page 31-32
Kamar koda yaushe binta da idanu yake baya ko gajiyawa da kallonta, yayinda sunanta daya ji Hanan na kira ke masa yawo a kirjinsa, (Abrar) "you re so special my decent one including your name" ya fada cikin shaukin sonta, tabass shi so babu ruwansa da kyau, kudi, wayewa, talauci, hankali ko rashinsa, mutum kan kamu da shi ko da be shirya ba, hakika zafin soyaayar dayake mata baya jin akwai wanda ze yiwa masoiyarsa irinsa, domin a kallon farko a kuma haduwar farko zuciyarsa ta buga domin ita kadai, babban damuwarsa yanzu *mummy* domin so yake ya mallekata ta zamo halalinsa ko da ayau ne shi ashirye yake, kara binta da kallon yayi ganin yanda take hargitsa masa kayansa awardrobe a kalla ya gyara dakin yafi sau a kirga yau domin musamman yaki zuwa aiki saboda kula da ita, amma daya gama zata sake hargitsa dakin, sadai sam be damu ba matukar hakan ze bata farinciki, abunda yafi damunsa waye yake bibiyar rayuwarta? shine amsar dayake son sanin...
ganin yadda take sosa kai hadi jikinta yasa jin ba dadi, domin tabass tana da bukatar wanka dama wanke kanta, saboda tun ranar daya sake haduwa da ita rabonta da wanka gashi bata yarda da hanan bare yasa tayi mata duk da be manta gargadin mummy ba, cije lebbansa yayi kana yace
"mummy why!"
domin data amince da a ranar ze sanar da daddy cewa a aura masa ita domin ya samu daman kula da ita yanda ya kamata.
sai kuma yayi tunanin hada mata ruwan wanka ko zata iya wanka da kanta, mikewa yayi ta kuwa biyosa abaya, bayan ya hada mata ruwan wanka yace
"my decent one kiyi wanka kinji ina jiranki"
itama cewa tayi "my decent kiyi wanka kinji ina jiranki" tafada cikin kwaikwayonsa, murmushi yayi kawai ya fito hadi da rufe toilet din...
yana zaune yana jiran fitowar, ya kuwa ji karan bude kofa, kurawa hanyar ido yayi yana jiran karasowarta, "ya salam" yace bayan ta bayyana gabansa domin gaba ta jika kayanta da ruwa batareda ta cire kayan ba, ruwan har diga yake a kasan tiles, kusa dashi tazo ta zauna tana kankame jikinta alamun sanyi domin Ac na kunne, cikin tausayinta ya bude wardrobe dinsa ya dauka rigar sanyi mai kauri yasanya mata wanda yayi mata yawa, shi be san yadda ake kula da mutum ba, besan abunda ze mata taji saukin sanyin dake shigarta ba, Ac ya kashe kana ya riko hannunta ya kwantar da ita kan gadon hadi da lullubeta da bedsheet, kallonsa kawai take bata ko kiftawa yayinda hakoranta ke karo da juna "daf da kunnenta yace
"i love you"
cikin kunnensa yaji dariyarta na tashi da karfi, kallonta kawai yake cikin matsananci sonta, sai ta maimata maganarsa ta ce " i love you" yayinda ta cigaba da dariyar har bacci yayi nasaran dauketa...
Ajiyar zuciya ya sauke domin tana bukatar bacci, hakan zesa kwakwalwarta ya dinga samun hutu, dakin ya shiga gyarawa bayan komai yadawo tsaf tsaf, yaji ringing wayarsa na tashi saura picking call din yayi domin bayason ta tashi, number asibiti ya gani, dafe kansa yayi domin yasan kwanan zancen... yana dagawa yaji ance
"hello sir an kawo wani patient yanzu cikin mayuwanci hali your attention this needed please"
runtse ido yayi yayinda yasake waresu kan Abrar cikin rashin jin ba dadi yace " i will be there in a jiffy" ya katse wayarsa...
wanka yayi cikin sauri ya shirya, kana ya fice yana waiwayon Abrar yana fatan kada ta farka har ya dawo...
fitarsa da awa biyu kuwa ta farka da kukanta, yayinda ta shiga hargitsa dakin kamar ba dakin daya gyara ba, sai kuma ta mike ta sauko kasa, ai kuwa tayi arba da mummy, amal, hadi da hanan dake kwance, domin tun dazu takeso mummy ta tashi ta haura saman ya Aabaan domin duba jikin Abrar, amma mummy taki tashi kamar ma ta fahimci abunda takeson yi, Abrar kuwa ganin mummy yasa ta rabe jikin bango tana mata kallon tsoro, harara mummy ke jefa mata hadi jifan ta da mugayen kalamai, Abrar abin tausayi yayinda Hanan ke jin zafi abunda ke mummy keyi sai de bazata iya cewa komai ba...
"mtsssssweew mummy ni wallahi kada mahaukaciyar yarinyar nan ta zauna da bikina a gidanan dangin Adam su raina mu, kawayena ma ajina ya zube a idanunsu, (kasancewar bikin Amal saura wata daya, da saurayinta Adam wanda sun dade tare tun tana level 2 a jami'a).
mummy kuwa kasa bawa Amal amsa tayi saboda takaicin abinda ke cinta arai ace kamar ita danta ya rasa wacce yakeso sai mai tabin hankali, kuma wacce bata tare da budurcinta, itakam ina zata kai wanna abun kunya, idan har daginta ma suka ji wanna labarin ai ta banu, tabass taso Abrar tun kafin ma ta ganta, amma banda yanzu....
"mummy kiyiwa anty amal magana ta daina zagin bestie na, na shafa fada ita ba mahaukaciya ba ce"
wani mugun kallo mummy ta antaya mata, bata kara cewa komai ba tanufi wajen Abrar dake rakube har yanzu sai de tana zuwa wajenta ta cigaba da boye kanta cikin jikinta, Hanan na riko hannunta ta ruga sama bangaren Aaban aguje, dariiyar mugunta Amal ta sakarwa Hanan, kuka Hanan tasa ta nufi dakinta....
bangaren alhaji shettima kuwa zaune suke a guest house dinsa shi da yaransa su kwaro, "anya kwaro kuna aikin ku kuwa? ace har yanzu baku ganta ba duk tsayinç kwanakin nan?" alhaji shettima yafada cikin damuwa
"ai oga muna kokari fa, har dare muna nemanta, amma ko me kama da ita bamu gani ba, Amma oga mezai hana mu bincika asibitin daka sa muka dauko ta kwanaki, kila wani ya buge ta tana can" kwaro ya fada cikin muryansa ta yan jagaliyya bakinsa har wani karkacewa take, yayinda yake muzurai da kwala kwala idanunsa masa launin ja.
dariyar jin dadi alhaji Shettima yayi yayinda yake shafa katon tumbinsa cikin jin dadi yace "wato kwaro kana da kaifin tunanin shiyasa nake yinka, kana da tukwuci na musamman haka za'a yi kuwa domin yanzu zamu tafi, tare da ni za'a je domin wanna karon zan je ne amatsayin ni ne mahaifinta bata tayi..."
gaba daya suka mike suka fito haraban gidan, kana suka shiga motar alhaji shettima kirar BMW kana suka bata wuta isar asibitin kuwa alhaji shettima yace kwaro da saura su zauna cikin motar, manu ya biyosa domin shi yayi shigar mutunci kaf cikinsu, babu musu suka zauna yayinda kwaro yace
"amma oga kana ganin matsala kawai ka bugo waya mu shigo, domin muna tare da kayan aiki"...
murmushi jin dadi alhaji shettima yayi yana jinjina kansa.
daidai lokacin Aaban ya fito yayinda waya ke makale akunnensa da alama waya yake kuma me muhimmanci, ga jakar aikinsa a hannu wanda ya nuna gida ze je domin gaba daya hankalinsa naga decent one dinshi, daidai ya fito daidai lokacin alhaji shettima suka taho... kafada da kafada haka Aaban da alhaji Shettima suka wuce juna... cak alhaji shettima ya tsaya hadi da waiwaya wa ya kalli Aabaan....
manage please yau aiki ya min yawa a gida.
SHARE✔
COMMENT✔
VOTE✔
EDIT❌
Noor Eemaan😉✍
_kucigaba da comment domin shi ze dinga karfafa min gwiwan typing, insha Allah kafun inason sallah domin ina tafe da books masu zafi bayan sallah'n son so nake muku jama'ata_💖
https://chat.whatsapp.com/FEfWeTiufpk96my8yNBeaM
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
(A heart touching story)
_by Noor Eemaan_📚✍️
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Page- 33-34
Kura masa ido yayi yayinda yake jin wani yanayi a tare da kyakkyawan saurayin da ko fuskarsa baya gani, haka kuma yaji hankalinsa gaba daya ya raja'a ga wanna saurayin wato Aabaan.
"oga ya kana yawa ne, kazo mu tafi muyi abunda ke gabanmu ko ya?" manu ya katse masa tunaninsa cikin muryansa wanda daga ji zaka tabattar da cewa shi din cikakken mashayine...
Ajiyar zuciya alhaji Shettima yasauke batare da ya kuma bawa manu amsa ba suka nufi cikin asibitin still hankalinsa naga Aaban,.... duk wani ward dake cikin asibitin suka duba amma babu ko me yanayin kalar fatar Abrar bare me kamaninta, guiwa asanyaye suka fito yayinda alhaji Shettima ya kurawa daidai inda motar Aaban ke fake dazu ido, sai de yanzu motar bata nan, huci mai zafi ya furzar ya kasa gane dalilin daya sa tunanin wanna saurayin kasa barin zuciyarsa.
"oga da dukkan alamu bakuyi nasara ba domin naga fuskarsa tayi ja jawur kamar jan kosai" kwaro ya fada ko dar be ji ba, alhaji Shettima ya saba da maganganun kwaro domin akwai yaba wa mutum magana mara dadi musamman idan ya shahu, maimakon ya bashi amsa se yace "kwaro baku ga wani saurayi tsaye a kusan da motata dazu ba?"
"Allah ya ja da ran oga ina mu ina lura dashi tunda ba abunda ya kawo mu ba kenan".
alhaji Shettima be kara cewa komai ba ya bawa motar wuta suka bar asibitin.....
bangaren Aaban kuwa yana isa gida ya tarar da mummy zaune kan kujera, gaisheta yayi ta amsa ba yabo ba fallasa, hakan ya kuma taba zuciyarsa domin ba haka ta saba tarban sa ba, part dinsa ya nufa yana fatan har yanzu Abrar bata tashi ba, mummy da kallon takaici ta bisa ganin wai saboda Abrar ya daina night duty ita shekara nawa tana fama dashi akan ya daina aikin daren nan amma yaki sai yanzu saboda mahaukaciya ta aiyana aranta....
yana shiga dakinsa ya dora hannu a kugu ganin yadda dakin ya dawo kamar ya shekara be ga gyara ba, kallonta yayi yaganta zaune da kayansa riga da wando ta dora saman doguwar rigar jikinta, murmushi dabe shiryaba ta tsubuce masa, domin kayan sunyi mata yawa matuka, cikin tafiyarsa ta lafiyayyen namiji ya shiga takawa zuwa gareta, kusa da ita ya tsaya yayinda ya kura mata idanunsa masu matukar kyau, sai a lokacin ta lura da shi, dariya ta shiga yi kana ta hau saman gadon sosai ta shiga tsalle tamkar yar shekara 5 kallonta ya dinga yayinda murmushi ya kasa barin kyakyawar fuskarsa, gasashiyar kaza mai romo daya siya mata ya bude mata ledan hadi da janyo yar table din glass ya dora akai, hannunta ya kamo ya zaunar da ita yayi mata nuni da naman, take kuwa ta fara ci da hannu biyu, hadi da debo romon da hanunnta ta dinga sha, kura mata ido yayi yana mata kallon birgewa... sai daya gama more kallonta kana ya shiga gyaran dakin domin duk gajiyan daya debo baya jin ze iya zama haka cikin dakin, bayan ya gyara ko ina ya dawo hayyacinsa kana ya bude sif dinsa domin daukan kaya sawa saboda so yake yayi wanka ana daf da kiran magriba, jiyayi ta rungummesa ta baya tana goge idanunta abayansa, kallon hannunta dake rungume akirjinsa yayi yaga gaba daya ta shafa masa ruwan romo da mai hannunta farar rigarsa, saurin juyo da ita yayi yaga tana ta runtsa idanunta, da alama tasa yaji ne idon, sai kuma ta sake daukan hannun yajin tana murza idon dashi, kamo hannun yayi ya nufi toilet da ita cikin sauri, sabulu yasa ya fara wanke hannu kana yasa tattausan hannunsa ya shiga wanke kyakyawar fuskarta sai daya tabattar dacewa yaji ya fita, bayan ta bude ido ta kalli kanta amadubin dake gaban sink, sai ta kuma juyawa ta kalle shi hadi da kyakyale dariya, kumatun ta yaja kana ya riko hannunta suka fito, direct kuwa ta nufi wurin sauran kazarta, cikin hanzari ya dauke ya shiga yagowa yana sanya mata a baki, haka ya dinga yi mata har ta cinye tas, hannunsa ta kamo ta sa harshenta ta shiga lashe hannun, kallonta kawai yake batare da ya hanata ba sai don kanta ta sakar masa hannun, a kwandon shara ya zubar da ledan kana ya shiga toilet, shower ya sakar wa kansa yayinda ya dafe bango da dukkanin hannayensa ruwan na dukan lafiyayyen farar fatarsa, yayinda tunanin yadda ze mallaki Abrar ke yawo azuciyarsa, yasani baya da matsalan komai se mummynsa yakuma rasa ta yadda ze bullowa al'amarin...
cikin toilet din ya sanja kaya kana ya busar da sumarsa da hand dryer ya fito, yana fitowa aka kwalla kiran sallah beyi wata wata ba ya bude kofar baya ya nufi masallaci dake cikin gidan, bayan ya dawo ya ganta kwance bacci ya dauketa, rigar nan ta tattare izuwa wajen cinyarta, take idanunsa suka gano masa kafarta da daya tafi daya kumburi, cikin sauri ya karasa gadon bayan ya gyara mata rigan, kafafun ya dora kan cinyarsa, ya kuwa ga daya yafi daya kumburi nesa ba kusa ba, dafe kai yayi cikin tausayinta yanzu dama kafarta tayi targade take tsalle tsalle hadi da gudu? shin bata jin zafi ya tambayi kansa, shi kam be taba lura ba domin rigar daman har kasan kafarta ta rufe gashi bata yi wata alama daze sa ya ankara ba, yama rasa yaushe taji wanna targaden? Gwada taba kafar yayi yaga bata motsa, sake tabawa da dan karfi yayi domin so yake ya gyara mata, takuwa farka ta sakar masa ihu hadi da kai masa bugu, be hanata ba har ta gaji ta daina, hadi da takurewa waje daya,
"am so sorry" ya fada yana kallonta, mutuniyar ko kallon gefensa bata yi ba.
Shimfuda sallaya yayi ya dauko qur'ani ya shiga karatu har aka kira ishaq kana ya mike, cikin nutsuwa yake gabatar da sallahn'sa bayan ya iddar yayi addu'oinsa masu tsaye, kana ya ninke sallayan, wayarsa ce ta fara ringing "my Dad" ya gani arubuce, amsa kiran yayi hadi sallama, daga bangaren daddy bayan ya amsa yace
"abokina ku sauko kuci dinner muna jiranku"
da kallo yabi wayar bayan daddy ya katse kiran, shi kam beso hakan ba, amma ba yanda ya iya, daukarta yayi cak suka fara saukowa, domin sam bayaso ta dinga take kafarta saboda dada kumburi ze kara yi tunda ba'a gyara ba, ya kuma san tana jin zafi kawai yanayin gushewar hankalin datake ciki yasa sam bata nuna alama..
suna daf da zuwa inda suke ya sauketa, kana ya rigo hannunta suka karasa wajen
"mum dad barka da dare" ya fada yana jawa Abrar kujera, daddy kadai yace "yawwa barka kadai abokina" yayinda mummy ta cika tayi fam tun lokacin da daddyn yace su sauko ta fahimci da Abrar yake nufi, ita yanzu komai ya jagule mata domin daddy ya dauke mata wuta sam yanzu baya shiga harkanta wanda tasan cewar fushi yake da ita domin sarai tasan halinshi, ga kuma danta mafi soyuwa aranta basa cikin yanayi me kyau, wanda hakan ke domunta domin ba haka suka saba rayuwa ba, gashi kuma bata san Abrar zuri'arta...
Bangaren Amal ma haushi ya cikata, ita wallahi ta tsani abrar, Hanan ce ta kai kallonta ga Abrar dake takure tace
"bestie Abrar yakike, how's your health"
Abrar kurawa Hanan ido tayi kamar meson tuno wani abu se kuma ta yi dariya hadi da maimaita abunda Hanan din tace, dariya daddy da hanan din suka mata, hanan tayi serving din su kana ta cikawa abrar plate hadi da nama da yawa domin tasan Abrar bata wasa da nama, tana direwa gabanta ta shiga ci hannu baka hannu kwarya, Amal da mummy se antaya mata wani mugun kallo suke yayinda Amal ke nata aboye domin tasan matukar ya Aaban ya ganta ta banu... sede Abrar batasan suna yi ba domin hankalinta naga abincinta...
Daddy ne zaune a bedroom dinsa yayinda laptop ke kan gado yana dannawa da alama abu me muhimmanci yake, fuskarsa sanye da medicated glass, ahankali ta bude kofar ta shigo, kan gadon ta zauna tace
"ina son magana da kai daddyn'su"
yakai muntuna goma be bata amsa ba, kana yace "ina jinki"
"haba daddyn'su laifi me na maka har haka"?
sai alokacin ya kashe laptop din hadi da zare medicated glass din idonsa yace" ni kike wa wanna tambayar? baki ji kunya ba? tsaya in tambayeki aysha mi kika dauki kanki eh? kina tunanin ita yarinyar nan Allah baya sonta ya jarrabe ta? ko kina tunanin Amal or Hanan bazasu iya shiga wanna halin datake ciki ba? shin idan sune awanna halin zaki ji dadi ace sun samu masu son su tsakani Allah amma uwar mijin taki amincewa? yi tunani ya zaki ji aranki, kamata yayi ki godewa Allah ya baki da nutsatse, kina tunanin cewa bazan iya aura masa ita ba ko ba da amincewarki ba? toh idan hakan ne tunanin ki, kinyi karya domin nine ubansa ina ko wani right akansa, dalili daya ne ya hana ni aikata hakan domin kawai yasamu albarkanki arayuwar auransa, kin ki tsaya ki ji abunda Hanan zata ce mana, ko Hanan bata ce komai ba ninasan kaddara ce ta fada wa Abrar domin aranar da'aka yi taron su a cyprus duban jama'a sun shaida nutsuwarta, cikinsu harda ni, amma saboda bakya ganin girmana muna magana a gaban yara kika zage yar mutane kika fice afalon bayan bamu gama magana ba, hakan da kika yi yadace? ya kamata ki nutsu kiyi tunanin, ace zabinki shine zabin danki batareda ku biyun ku san da hakan ba, bakya tunanin akwai wani alkhairi a tarayyansu? gaba daya kin aro wa kanki wata dabi'a mara tushe saboda kawai son zuciya da kuma bakin mutane, da bakin mutane na kisa da tuni bama a raye yanzu, idan bama taimakon juna tayaya zamu cigaba, mai kudi yace lallai sai me kudi, talaka sai talaka, mai hankali sai me hankali, mai lalura sai me lalura, gaya min idan bamu taimakon juna tayaya zamu samu cigaba akasarmu da ma duniya baki daya, arayuwarnan idan zaka yi abu yishi da zuciya daya hadi da kyakyawan niyya sai kiga Allah ya faranta miki ta hanyar da baki yi zato ba, ina shawartarki kiyi a hankali kada ki ji kunya nan gaba, ke musilma ce ki yarda da kaddara me kyau ko akasinta ta haka ne imaninki ze cika" .... daddy ya karasa maganar cikin fushi, sai kuma yace "ki rufemin kofana idan kin fita bacci zanyi" yana gama fadin haka ya yi kwanciyarsa hadi da juya mata baya, hajiya mummy kuwa hawaye ke zuba idanunta wanda na kasa gane ko na menene, takai mituna sha biyar masu kyau tana tunanin maganganun da daddy ya fada mata, kana ta mike asanyaye ta fice zuwa dakinta, nan ma kwanciya tayi kan makekken gadonta tana juyi yayinda kalaman daddy ke mata yawa akunne.
Wanna kenan
Washegari kuwa Aaban ya kai Abrar gidan wani gyara domin agyara mata kafarta, lokacin da mutumin ya fara gyaran ta runkunkumeshi, sosai take ihu mai dauke da kuka hadi da dariya, bawan Allah Aaban kuwa ya sha cizo, da yakushi, an dau tsahon lokaci ana gyaran domin kafar tayi tsami sosai, wani magani mai kamar mai ya bawa aaban yace a dinga shafa mata, kudi masu yawa Aaban ya bawa tsohon kana suka fito daga soro gidan mutumin tana rungume gefen sa...
yana kokarin sata a mota, daidai lokacin motar alhaji shettima daya bawa su kwaro domin neman abrar ta gifta, "wait wait mana, kwaro kamar ga yarinyar nan da oga ke nema fa" inji manu....
bangaren ammi kuwa gaba daya tasake lalacewa saboda damuwa, da abinci da bata iya ci, komai ya gama fice mata arai har da garin, tana add'ua Allah ya bata sa'an fita daga gidan idan ta nemo yarta zata koma kasarta ze fiye mata, tana awanna tunanin taji ana bude dakin alhaji ta kuma san da kyar alhaji shettima ya dawo awanna lokaci, cikin daga murya
tace "waye nan? abude ni dan Allah!!!"
cikin mamaki wanda ke kokarin bude kofar alhaji ya dakata hadi da nufar kofar dakin ammi yace
"matar yallabai ce?"
cikin rawan murya ammi tace
"eh nice, rufeni yayi adaki, batareda yasani ba"
mutumin be kawo komai aransa ba duk da yayi mamaki....ya kuwa zare sakatan hadi da bude kofar, take ammi taga mutumin ya bayyana wanna zeyi shekaru 38, cikin son daidaita yanayinta tace
"nagode bawan Allah"
"a'a babu komai ranki ya dade, dama sako ya aiko ni dauka yace ya manta ta adakinsa".
"ok toh je ka daukan masa"
tana ganin fitarsa ta zari hijab kana ta lallaba ta fito, tana fitowa haraban gidan ta daidaita nutsuwarta kana ta nufi bakin get, masu tsoron gidan na nan, duk da atsorace take domin bata sani ba ko alhajin yasanar dasu kada a barta ta fita? tana daf da isa bakin gate taji maganar daya daga cikinsu, cak ta tsaya jitayi yace
" hajiya bari a kaiki amota"
ajiyar zuciya ta sauke a boye kana tace "a'a barshi kawai, inason mika kafata ba nisa zanyi ba"... jinjina kai yayi alamun gamsuwa kana ya koma bakin aikinsa.
cikin gudu gudu sauri sauri ammi ke tafiya yayinda take fatan kada ta hadu da alhaji, sosai take sauri har tayi nesa da unguwar maraba ta fada unguwar masaka batareda ta sani ba, horn take taji abayanta gaba daya ta rude tama kasa motsi har motar ta bugeta... cikin sauri mutanen motar suka fito da sallati abakinsa macen ce tadago kanta tana fadin sannu! cikin zaro ido hadi mugun mamaki tace "Rahilat!"
"nadeem kanwata ce rahilat, kataimaka min kana ta mutu....
*(ku cigaba da bina dan jin yadda zata kaya, shine, Abrar harma da ammi zasu kubuta a hannun alhaji Shettima? kuma su kwaro na samun nasaran gano Abrar? shin wani yanayi ammi zata kasance idan taga yayarta? ya alhaji shettima zeyi idan ya fahimci ammi bata gidansa, sannan wani mutum ne ya taimaki ammi meye kuma a lakarsa da alhaji shettima? shin mummy na amincewa da auran Aaban da Abrar? amsarku na nan duk cikin littafin mijin ammina, just be patient zan warware muku zare da abawa)*.😉👌
SHARE✔
COMMENT✔
VOTE✔
EDIT❌
Noor Eemaan✍☺
*zaku ji ni gobe in sha Allah, son so my people*😘
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
(A heart touching story)
_by Noor Eemaan_📚✍️
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Page 35-36
Cikin zallan mamaki shima Nadeem ya kai kallonsa zuwa gareta, tabass wanna Rahilat ce, duk da ta kara shekaru akan d'a sai de tayi rama, ta wani bangare kuwa yaji dadi da Allah ya kaddara saduwarsu, domin matarsa bata da damuwa kullum sai na tilon kanwarta da yarta, cikin sauri suka saka ta a back seat kana ya bawa motar wuta...
cikin motar ya kalli matarsa dake kuka yace "kiyi hakuri, in sha Allah zata farfado ba wani bugewa mai yawa tayi ba, dan haka zamu kaita gida mu kira doctor ya bata taimakon gaggawa" jinjina kai tayi yayinda hawaye ya cigaba da zuba a idanunta...
bayan sun isa gidan, direct part dinsu suka yi da ita, yayinda Nadeem ya kira family doctor dinsu, cikin mintuna kalilan ya iso, taimakon gaggawa ya bata kana ya daura mata trip hadi da basu tabbacin normal zata farka in sha Allah, godiya mai yawa suka yi masa kana ya fice...
da misalin karfe shida'n yamma ammi ta farka, a hankali ta fara bude idanunta, ganinta a wani hada'ddan bedroom ya dan tsorata ta ahankali komai ya shiga dawo mata har hatsaren data yi, hawayen tausayin kansu ne ya zubo mata, ita yanzu ko wani hannu ta fada kuma?... tana cikin wanna tunanin ta ji ance "sannu Rahilat, kin tashi ya jikin?" ware ido ammi tayi cikin sauri, jin muryan da bazata taba mantawa da ita ba, murza idanunta tayi domin tabattar da abinda ta ji kuma ta gani "yaya Raheenat! kice nake gani ko gizo idanuna ke min"
ammi ta fada cikin muryan mamaki, murna, hadi da kuka...
"nice Rahilat kanwata, nice nan a gabanki, ga yaya Nadeem nan ma" yaya Raheenat ta fada tana nuna Nadeem dake gefe yana kallonsu, yayinda kwalla ta cika idanunsa.
"yaya nadeem!"
ammi ta kira shi, sai kuma ta fashe da kuka tana rungume yayarta, ita ma yaya raheenat kukan take, kukan murnan ganin tilon yar'uwarta.
son dau tsahon lokaci suna kukan, kana Nadeem ya rarrashesu suka yi shiru, yaya raheenat na shirin yin magana suka ga an turo kofar, wani magidanci mutum ne me kama da yaya nadeem da wata mata agefensa da alama matar wanna magidancin ne, sai wani kyakyawan saurayi black beauty daga bayansu, sallama dauke a bakinsu bayan su ammi sun amsa, wanana magidanci yace
"Munji shigowarku tun da dadewa Nadeem, sai kuma bamu kara jin motsinku ba shiyasa muka leko muga ko lafiya?".
"hmmm yaya alkasim yau dai Allah ya hada ni da kanwata Rahilat" yaya raheenat tace cikin murna.
"babban magana matar magidancin nan ta fada ke ce mu zauna maganar babba ce"
ta fada tana kallon ammi.
"ai kuwa dai" yaya raheenat ta fada.
bayan sun zauna, da gaisuwa daya wakana a tsakaninsu yaya Nadeem yayi gyaran murya hadi da cewa "da farko zamu so sanin meye ya kawo ki garin abuja, ina kuma sajeed da Abrar? amma kafin nan bari na gayamiki silan namu zuwan abuja...
*TUNA BAYA*
Wanna sunan shi yaya alkasim yayana ne wanna kuma matarsa ce anty ni'imah wanna yaronsu ne sunanshi Adam, yayana ya kasance babban kasuwa anan garin abuja, tun a cameroon ya sha zuwa akan na dawo nigeria amma naki, acewa na, nafison zaman kasata bayan wasu shekaru ya sake dawowa akan na dawo nigeria domin girma ya fara kama shi ga kuma company's dinsa na bukatar wani daze tsaya a madadinsa, ga kuma dansa adam na yin nashi aikin so baya da lokacin kula dana mahaifinsa, da taimakon yayarki dai na amince zan dawo, anayi gobe zamu tashi muka fara sauka niger domin yimiki sallama, sai de muna shigowa gate din gidan muka hadu da mahaifiyar sajeed wato surikarki, take tafara zagi hadi da ci mana mutunci, bamu yi zuciya ba muka bata hakuri akan sallama muka zo yi miki, amma matar nan taki barinmu shiga ita bata son dangin matsiyata suna shigowa gidanta, kema kina daf da barin danta da dai sauran maganganu marasa dadi haka, ganin haka yasa muka bata number akan ta baki idan kin kira mu zamuyi miki bayyanin komai, tadai warci takarda bamu dai sani ba ko ta baki? cikin kuka ammi tace "wallahi bata bani ba"... jinjina kai yayi kana ya cigaba, haka dai muka nufo nigeria cikin rashin jin dadin ganinki da bamuyi ba, nan muka cigaba da rayuwarmu yayinda nake taimakawa yayana akan business dinsa, amma kullum yayarki bata da damuwa sai taki, bayan wasu shekaru muka sake komawa nijer a tunanin mu zuwa wanna lokacin ta sauko sai dai abun mamaki muna zuwa taki bari a budemana gate hadi dacewa ai baku gidan, bata san inda kuke ba, dan haka mu daina zuwa muna takura mata da tsiyarmu, hakika munyi matukar jin ba dadi, haka muka dawo muka cigaba da fawallawa Allah komai muna fatan wata rana mu hadu, gashi kuma Allah ya hada mu, alokacin da bamuyi zato ba wanna shine takaitacen abunda ya faru bayan rabuwarmu, dan haka munajinki yaya Nadeem ya karasa yana sakin ajiyar zuciya...
kuka dayayi matukar taba dukkanin zuciyoyinsu ammi ta fashe dashi yayinda ta ce "ni na rasa ta yanda zan fara bada labari bayan rabuwarmu, domin babu komai a ciki sai tarin, nadama, son zuciya irin tawa, a taikace basan tayaya zaku dauki labarin ba" ammi ta fada tana jan majina.
"haba Rahilat yaya zaki ce haka idan baki gaya mana ba tayaya hankalinmu ze kwanta, domin kafin motarmu ta bige ki bakya cikin nutsuwarki ki sani cewa babu dan adam daya wuce kuskure a rayuwa, dan haka gaya mana kin ji kanwata" ta karasa cikin lallama.
wani majinan ammi ta kara ja yayinda ta fara basu labari tun daga mutuwar sajeed har izuwa korar da mahaifiyar sajeed ta musu, da zuwansu cameroon, da zuwansu nigeria haduwarta da alhaji Shettima har ma da aurensu, kukan ta ne ya karu tuno ranar da abrar ke sanar da ita cewa alhaji Shettima ya keta mata haddi amma taki amincewa, ajiyar zuciya ta sauke kana ta shiga basu labarin komai da komai babu abinda ta boye musu har izuwa yau din data kubuta a hannun alhaji shettima....
sallati suka sanya adakin gaba daya, yayinda yaya Raheenat ta shiga yiwa ammi fada sosai kamar zata kai mata bugu, kuka ammi take domin tasan ta cancanci fiye da haka, yaya Alkasim ne yace "yi shiru haka raheenat fada baya gyara komai, a gaskiya kin tafka kuskure babba na rashin sauraran yarki, alokuta da dama yaya'yanmu kan zo mana da magana me muhimmanci, maimakon mu nutsu mu sauraresu da idon basira mu kuma yi bincike, sai muyi tsabanin hakan, yanzu ba lokacin mayar da magana bane lokacine daya kamata mu san hanyar da za mu bi domin sanin halin da yarmu take ciki... bayan mu samo yarmu zamu maka shettima a kotu domin ya sakeki, domin ba mijin aure bane, kuma koton ta bi wa Abrar hakkinta, mu zamu tafi sai gobe in Allah ya kaimu dan haka ki huta, ki samu bacci tunda bakya jin dadin jikinki" yaya Alkasim ya fada yana mikewa yayinda matarsa ta mara masa baya, shima saurayin nan mai suna Adam ya mike ya bi iyayensa cikin tausayawa halin da ammi take ciki...
"kai fa manu ka samu matsala, ina wanna yarinyar da oga ke nema ina wanna? sam basa kama kawai kaga mutum da matarsa kace ita ce, da alama dai yau ka sha da yawa" inji kwaro
kai dallah karka raina min hankali akwai wanda ya kai ka shan giya, ni yau kwalba daya kawai na kwankwada kuma karka manta wanna yarinyar nine na saceta daga dakin datake asibiti sosai na kalleta domin baby'n tayi min dan dai kawai kayan oga ce shi yasa na yi a'yane ka gane ai na daga mata kafa"
cikin fada shima kwaro yace "toh wallahi in dai mun karasa wajen ba ita muka gani ba sai na karta maka akuyanci"....
wani kallo manu ya aika masa kana yace 'eh naji muje idan kuma itace wallahi ni oga ze bawa tsoka mai yawa cikin share dinmu" balle murfin motar suka yi suka fito sai de sam ba alamun motar Aaban awajen....
"ka gani ko? kawai ka jaza mana asara da tuni mun huta da bulayin nemanta"
nan suka shiga zage -zagen junansu...
a hankali ya riko hannunta bayan ya daidai ta sayuwar motarsa a parking lot, ganin tana dingishi yasashi jin ba dadi har zuciyarsa, dole kafar tayi zugi ace kafar tagama tsami aka sake fama ta ai dole, a akan ma ya ga juriyarta, ahankali yake bi da ita har suka karasa cikin main falon ta dukkaninsu na zaune a palour, daddy na kallon news a tv yayinda Amal da Hanan ke danne-danne a tsadaddiyar wayarsu, mummy kuwa shiru tayi cikin tunanin sallamarsa ce ta katse musu abunda sukayi, amsawa duk sukayi, yayinda Abrar ta buyo abayansa, "abokina ina kuka je da safe haka"
k'ura mata ido yayi kana ya sauke ajiyar zuciya hadi da cewa "dad ashe tayi tardage da dadewa ban lura ba, har kafan tayi tsami shine na kaita wurin me gyara"
"ayya sannu Allah ya kara sauki"
ameen dad.
sanina cewa bata yarda da kowa yasa Hanan kin tashi daga zaunen tace cikin tausayawa
"sannu bestie Abrar Allah ya baki lafiya"
mikewa mummy tayi ta nufo su yayinda duk suka bita da kallon mamaki, abrar kuwa cikin tsoro ta kara shigewa jikin Aabaan....
Share and comment pls...✔✔
Edit❌❌
NoorEemaan ce
in sha Allah kafin magrib gobe zan sake muku sabon post.
🍇🍇 MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
(A heart touching story)
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
_by Noor Eemaan_✍📚
Page 37-38
Mummy bata damu da yanda taga Abrar na gudun ta ba, ta kamo hannun Aaban tace "son na yarje mana auren ta, amma akan dalili daya tak, matukar ta dawo hayyacinta yanayin nutsuwarta be mun ba toh dolenka ka kara aura, kasani cewa babu wata uwa a duniya komai lalacewarta dazata so dan cikinta ya auri macen da bata tare da mutuncinta, amma na yarda da kaddara ina muku fatan Alkhairi" tana fadin haka ta sa hannu ta share kwallar daya zubo mata...
Murmushin da har jerarrun fararen hakoransa suka bayyana yayi kana ya bawa mummy wani Sumba mai tsayi a goshinta kana cikin muryansa dake bayyana halin zallan farincikin dayake yace
"thank you so much mum na yarda da sharadin ki"
tsalle hadi da ihun murna Hannan ta daka ta rungumi mummy cikin farinciki, mummy ma rungumeta tayi batare da tace komai "mummy ina me tabattar miki sai kin yabi halin Abrar da bakin ki is just a matter of time, but mummy please ki bani dama na fada muku dalilin daya sa Abrar shiga wanna halin"...
"Zanso jin hakan ko hankalina ze kwanta da wanna auran, amma ba ke nakeson ki gayamin ba, ita Abrar din nakeson jin komai daga bakinta"...
"but Mummy... bazata iya yin wani bayani ba, domin bata a cikin hankalinta yanzu" Hanan tace cikin damuwa.
"Nasani, zan jira ta samu lafiya, kuma matukar naji dalilinta be gamsheni ba, ko kuma da amincewarta hakan ya faru toh dole dana ya rabu da ita, domin yanmmata na irin haka da amincewarsu za'a keta musu mutuncinsu daga baya su fake da cewa fyade aka musu ko kuma kaddara ce ta fada musu".... Mummy na gama fadin haka ta bar wajen cikin yanayin da suka kasa ganewa, Amal dake cike da jin haushin amincewar da mummy tayi da aura ta bar wajen...
Daddy murmushi yasaki, murmushin so hadi da alfahari da matarsa domin yasan fadan da yayi mata ya yi matuk'ar shigar ta...
Yayinda su Aaban suka bi Mummy da kallon suna kuma saka ran zata sauko gaba daya musamman idan ta fahimci wacece asalin Abrar...
Daf da kunne daddy Aaban yace "dad please ka aura min ita da wuri, domin in kula da ita, gashi inason fitar da ita India a sati nan" yana gama fadin haka ya ja hannun Abrar suka bar wajen fuskar nan ba alamun wasa kai baka ce shi yayi wanna maganar ba"...
Dariya daddy yayi kana girgiza kai, tabbas soyaayya ko yace mace kan sanja namiji, be taba tunanin cewa Aaban ze iya wanna rudewar kan mace ba, amma adalilin ta har magana me dan tsayi take yi sabanin da, ze fara sanar da yan'uwansa duk da abun yazo a kurarren lokaci, amma zesa abuga kati tunda yau talata sai su sa ranar daurin auran ya kasance ranar asabar da Wanda tunanin ya mike domin yana da appointment da wani abokin kasuwancin sa nan abujan....
Sai lokaci Hanan tace "daddy me ya Aaban ke rada maka akunne dazu"
"Je ki tambayeshi mana, ya baki amsa" Daddy yace yana mata hararan wasa...
Zaro ido tayi tace "ni Daddy! ya Aaban ya balla ni"
Dariya daddy yayi sai yace "wato ni kika raina ko?"
"A'a Daddy kayi haku'ri " ta fada itama cikin dariya...
Daddy na fita ta haura saman Aaban domin so take ta taya shi murna sosai...
Zaunen yake a gabanta ya k'ura mata idanunsa kamar ko yaushe, yayinda fuskar'sa ke fitar da wani murmushi da shin kanshi be San yana murmushin ba, imaging kawai yake gata ta samu lafiya suna shimfuda soyayyarsu, a yau jinsa yake a farinciki mara mitsaltuwa, burinsa ya cika mummy ta amince yanzu fatansa daya Allah ya bata lafiya ya nuna mata zazzafan kaunar dayake mata...
Abrar kuwa sai wasa take da wayarsa ta juya ta nan ta juya ta can bata ma San yanayi ba...
Kallonsu Hanan ke yi kallon so hadi da murna, taji dadi da Abrar ta samu me sonta tsakani da Allah ba dan wani Abu daya gani a jikinta ba, ya kuma kasance yayan'ta ne ke mata wanna tsananin son, domin tasan halinsa kaf, tabbas Abrar na bukatar farinciki domin irin wandan'da suka fama da irin wanna kaddarar na bukatan abokin rayuwarsu ya kasance mai son su fisabilillah ba dan wani abu nasu ba, saboda kaucewa wulakanci, amma idan ba haka kullum suna cikin damuwa kadai'ci Wanda ze cigaba da hargitsa kwakwalwarsu, za kuma su dinga ji ajikinsu tamkar sun bambanta da sauran al'ummah duniya... Ajiyar zuciya me tafe da k'walla Hanan ta saki kana ta karasa wajansu.
"Ya Aaban"... ta kira sunanshi
"Yes little" ya fada yana dan waiwayo wa domin Sam be ji shigowarta ba.
"yaa Aaban am so happy for you, can't wait in ga ka auri bestiena"...
Murmushi ya sakar mata hadi da cewa
"soon little, soon in sha Allah"
"Murmushi farinciki itama ta sakar masa, hannun Abrar ya kamo yace " little kin tuna wanna zoben?"
Dan waro ido tayi tace "yes! ya Aaban wanda ka siyomin ne, be mun daidai ba, amma how comes ya zo hannu bestie?"...
"Good" yace kana ya sauke ajiyar zuciya ya cigaba "da ring dinnan hadi rigar jikinta kinsani ke na siyo wa, amma ina yawan manta rigar a asibiti, nina sanya mata, wanda bansan dalilina na yin hakan ba, ashe matsananci sonta ne ya kama ni..."
Dariyar murna hanan keyi, ba shakka Abrar ko tace soyaayar Abrar na neman sanja ya Aaban, yau ya Aaban ke bata labari, ta fahimci duk rashin son maganarsa amma idan Abu ya shafi Abrar ya kan daure yayi magana mai dan tsayi.
"Amma ya Aaban nayi mamaki sosai ace duk shekarun nan muna tare da Abrar amma ban taba lura da ring din hannunta ba? Ikon Allah" tace tana jinjina kai sai kuma ta motsa wajen Abrar sosai kana cikin wasan tsakona ta kamo hannunta hadi da cewa "gaskiya bestie ciro min ring dina, ai kin mora ya isa haka"...
Abrar ihu tasa ta shiga dukan hannun Hanan hadi da turo dan tsut din bakinta kai kace Hanan din yankar ta tayi, idanunsa a lumshe yace " I swear Hanan kika bari hawayen decent one ya zuba ko kadan ne sai kinyi kukan kema"...
Dariya hadi da rufe baki Hanan tayi tana barin dakin, dama tsokanarsa tayi, so take taji abunda zai ce.
★★★ "Haba Mummy dan Allah ya zaki yi haka? ya zaki amince da auran wanna mad girl din, bayan bakya sonta ta da ya Aaban, ni wallahi banason zamanta a gidanan mummy so kike muji kunya dan Allah?"... Amal ta fada cikin zuga mummy.
'Hmmm Amal ya zanyi? Duk sun kasa fahimtata, ga Aaban na shiga damuwa duk adalilinta da dalilin kin amincewata ina lura da shi sarai, you no inason farincikin dana banason damuwarsa, ga daddy'nku is angry at me, idan ba haka nayi ba, kina tunanin hankalina ze kwanta ne Amal?"....
Turo baki Amal tayi cikin jin haushi, tana kuma fatan Allah yasa Abrar ta kasa cika sharadin mummy'n ayi waje da ita...
Bangaren alhaji shettima kuwa, yana zaune yana jiran aiken daya yiwa PA dinsa, yana zaune a office din sa yana aiki kai kace mutumin kwarai ne, kwankwasa kofar aka yi, ya bada izinin shigowa ganin tahir ne PA jikinsa yasa shi cewa
" yawwa tahir ka gani ko?"
"Yes yallabai ai baya boyayyen wuri kan gado na ganshi" tahir ya fada yana Mika masa cikin girmamawa...
Har tahir ya juya ze fita sai ya juyo cikin sauri domin so yake ya sanar da alhajin Shettima'n kila yayi masa kyautar ban girma.
"Yallabai ashe ka kulle madam a daki ka manta, dana je wallahi naji bugun kofa na bude mata" ya karasa cikin washe 32 teeth's (hakoran) dinsa...
Alhaji Shettima jiyayi tamkar an buga masa guduma, kana ya tsaya cak! Daga bude file din, take idanunsa suka yi jajawur, mikewa yayi ya zagayo daidai saitin inda Tahir ke tsaye cikin wata murya dake nuni da matsanancin fushi yace "Tahir ka bude mata kace?" Ya fada yana cakuman kwallar rigar Tahir din, cikin zaro ido tahir ya ce "eh na bude mata tace kai ka rufe.... Ai Tahir be kai aya ba alhaji ya bashi wani kyakyawan naushi kana ya shiga sauke duk wani fushinsa akan tahir din, sai dan kanshi ya sake sa hadi da cewa " wallahi yau zaka bar kamfanina, tunda aikin da ba'a saka ba kake yi, ka fita na sallame ka, zan turo maka kudinka na aikin rabin watan dakayi" yana fadin haka ya dau wayarsa yana kokarin kira....
"Yallabai ka taimaka min dan Allah ka rufamin asiri, ina da iyali da ya'ya ya zanyi ga rayuwa tayi tsada, ga samun aiki da wahala, bazan kara ba ka taimakeni dan Allah!!!" Tahir yace cikin kuka me ban tausayi tamkar dan karamin yaro
Dago jajayen idanunsa yayi yana ya sauke su akan Tahir ko kad'an ya ki jin tausayin sa, duk da shi din abin tausayi ne, cikin wata murya dake nuni da yana daf da aikata komai yace "ka fita a office dina idan ba haka zan kasheka, zanyi iya kasheka TAhir, kasan asarar daka ja min kuwa? Toh kasani bazan taba iya dawo da kai ba, kai ko matsayin masu goge-goge bazaka samu a company'n SHETTIMA ba!" Ya fad'a muryansa har wani amsa amo take yayinda bakinsa ke kumfan bala'i ...
Sum sum Tahir ya juya ya fita ganin alhaji ya burkice tamkar wani sabon kamu, shi yanzu yazasu rayu da iyalansa shine damuwarsa da wanna tunanin ya bar company din....
"Hello kwaro kana jina inaso ku zagaya abuja da kewanta ku nemo.... Ai kafin ya karasa manu ya warce wayar yana cewa " alhaji da matsala fa, mun ga yarinyar nan, amma kwaro yaki amincewa ita ce da shegan mutsu bala'in sa, daga baya dai muka fito domin ganin ko ita ce mu kwamusheta, sai muka ga wayam motarsu babu alamarsu...
Cikin fushi hadi da fitar hayyaci alhaji Shettima ya buga wayarsa da bango, rigar jikinsa ya cire ya shiga fiffita da ita, duk da Ac daya cika office din amma jiyayi iska hadi da sanyi dayake shaka tayi masa kadan! Ya sani ammi ta gudu, sai kuma ya saurin cewa "a'a nasan bazata gudu ba, Rahilat na sona sosai" yar karamar wayarsa ya dauka ya kira security akan kada su bar ammi ta fita, take security ya sanar da shi "ai ta fice tun dazu alhaji"... Ihu yasa ya shiga wulli da takardun dake kan table, komai yazo ya kwabe masa alokaci daya shi yanzu ta ina ze fara neman uwar da yar.....
SHARE✔
COMMENTS✔
VOTE✔
EDIT❌
Tnx all da soyaayyar da kuke nunawa books dina, Nooreemaan loves you all.💞
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
Written by NoorEemaan✍
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Page 39-40
..........Gaba daya jiyayi zaman office din ya ishe shi, company ya bari ya nufi gida kamar wani zautacce shi kadai sai surutu yake a mota, ai ranar gaba daya ma'aikatan gidan suma sun san oga Shettima baya cikin hayyacinsa, domin ya fita da mota yafi sau a kirga duk cikin neman su Ammi daga baya ya dawo cikin gidan ya zauna cikin rashin sanin madafa, shi yanzu burinsa ya gansu domin daga uwar har yar yana bukatarsu domin suna da amfani agareshi ba kuma yaso asirinsa ya tonu a gari, jama'a su san munanan halayen sa.
★★★
A yau asabar dubban jama'a suka shaida daurin auren AABAN ABDUR-RAUF MAI FATA TARE DA KYAKYYAWAR MATARSA ABRAR SAJEED.
Aaban dake sanye cikin tsadadiyyar gezna fari da aka yi masa dikin babban riga, tsadadiyyar zaran dinki ya kasance golden, hula da talkaminsa sau ciki suma kalan shigarsa ne, hannunsa kuwa rolex watch ne me tsada gaske.... yana jin an shafa fatiha wani sanyin dadin ya shiga ratsa jini da sokan jikinsa, kana kallon sa zaka hango wani shirtattacen murmushi shimfu'de kan kyakyyawan fuskarsa,... Bayan jama'a sun fara watsewa ya nufi wurin daddy dake ta gaisawa da jama'a, a bazata daddy yaji Aaban ya rungumesa hadi da furta
"nagode dad Allah ya kara girma"
Bubbuga bayansa daddy yayi hadi da cewa "godewa Allah son, Allah ya baku zaman lafiya"
"Alhamdulillah, ameen ya Rabb dad" ya fada cikin muryan dakeson bayyana yanayin farincikin dayake ciki...
Daga wurin daurin auren reception aka wuje direct a wani hada'dden hall, wanda kuma ya kasance zallan maza ne a wurin, Aaban Allah-Allah yake a tashi ya je ya ga decent one dinshi, domin arufe take adakin wanda hakan ya kasance umarnin mummy ne wanda shi be san dalilinta nayin hakan ba.... (Mummy kuwa tayi haka ne domin kada ta fito mutanen biki su ganta ta, ta rasa amsar basu)
Da misalin 12 na rana aka watse daga taron babu bata lokaci ya nufi gida, domin burinsa kawai ya jita a kirjinsa, yaji wannan feelings din na kasancewarta halalinsa, musaddiq ne ya tuko su a tsadaddiyar motar Aaban di'n da yau ya fara hawanta, shi musaddiq din dariya hadi da mamakin abokinsa yake domin be taba tunanin cewa ze so wata ya mace aduniya haka ba, domin baro-baro ya karanci zumudi a fuskarsa, amma shi Aaban matsewa yake shi ala dole kada a ganosa...
Isarsu cikin farfajeyan gidan yasa sauke wata ajiyar zuciya me karfi, Wanda yasa musaddiq bushewa da dariyar mugunta, ko kallansa Aaban din be yi ba ya fice a motar....
Yana shiga falon nasu ya ga mata da yawa duk da cewa ba'a gayyaci mutane ba se dai yan'uwa na jiki amma ba laifi sunyi jama'a, dafe kai yayi domin yanzu zasu sa masa ciwon kai domin dayasan da mutane a falon, toh da ta baya ze shiga part dinsa, wata yar'uwar mummy ce ta fara hangonsa, guda tasaki, yayinda sauran suka fara tsokanar shi ango-ango na amarya, ina amaryan taka? Ko rowar ta kake mana? Be basu amsa ba kawai ya gaishesu ya wucewarsa, "miskili kafi mahaukaci ban haushi" wata tsohuwa ta fada, sarai ya jita amma ya shareta shi yana mamakin idan aka kira shi miskili, she dai yasan ba miskili bane shi kawai bayason yawan magana da shiga abunda ba ruwansa...
Mummy ya hango tsaye a dinning table tana shirya aminci, "first love" ya kirata cikin dadin muryansa da amonsa ke fitar da zallan farinciki da yake ciki
"my son" mummy ta kira shi tana sakar masa murmushi, rungumeta yayi yayinda hadi da cewa
"thank you so much mum"
"Don't mentioned my son, ina fata baka manta da sharadi na ba ko?"
Jinjina mata kai yayi,
"Good ga abinci na hada maka nasan baka ji komai ba, zan aiko Amal ko Hannan su kawo maka"
Hannunta ya sumbata hadi da barin wurin still be ce komai ba.
Bude kofar part dinsa yayi ya shige, yana kokarin rufewa, yaji sallamar Hanan, bude mata kofar yayi hadi da bata hanyar shigowa, dire abinci tayi a kan dressing mirror hadi da rungunme Aaban tace
"am so happy for you guys, ya Aaban Allah ya Baku zaman lafiya me yours be among the best".
" thanks little" yace cikin kaunarta.
Sai lokacin idanunsa suka kai gareta, ta takure waje guda tana binsu da kallo, tausayinta me tsanani ne ya darzu a ransa hadi mugun kaunar ta me zafi, wajenta ya nufa hadi da durkusawa gabanta yace
"wifffffy" ya ja F din hadi da kamo hannunta duka ya matse cikin hannunsa
"you re now mine, today and forever, am so excited, I love you for who you re not what you have, please express your feelings, Express the love and the happiness you have for being us husband and wife"..
Hanan hawaye ne suka ciko idanunta, ahankali ta karasa gadon hadi da dafa shi ta baya tace " ya Aaban kayi haku'ri a yanzu, sam bestie bata fahimtar abinda kake cewa, due to her condition"..
"I know hanan nasani, hiran da nake da ita a haka kawai yana bani farinciki"
"Soyaayya ya yiwa ya Aaban kamu bana wasa ba" Hanan ta aiyana aranta, tana kuma fatan Allah ya bata miji daze sota koda rabin irin soyaayyar da Aaban ke nunawa Abrar ne.
Inda ta ajiye abinci ta nufa ta dauko wani dan bowl dake gefen tray din me dauke da lalle ya sha hadi har wani jaa ruwan yayi alamun ana sawa ze kamu, "ya Aaban ga henna na kwaba wa bestie ko iya yatsu ne tasa" domin tasan cewa Abrar bazata yarda da kowa yasa mata ba sai shi.
murmushi kawai yayi yana shafa kanta, domin yana son jaan lalle sosai, hannun Abrar Hannan ta kamo ta shiga juyi da ita a dakin tana cewa "Abrar ta zama, ta zama ta ya Aaban, ta zama ta zama dauko riga, ta zama dauko buta"... Ta fada da muryan waka tana dariya, itama Abrar dariyan take yi ... Aaban kallon ta kawai yayinda yakejin dadin har ranshi ganin ta cikin walwala.
Ganin Hanan bata da niyyan dainawa ya sashi cewa" its ok hanan, kada ku fara jin jiri fa", dainawa hanan tayi yayinda Abrar ta shige jikinsa tayi shiru kamar ba ita ta gama dariya yanzu ba, shima zagayeta yayi da karfaffan hannuwansa...
"Ya Aaban na tafi" hanan tace.
"Bye" yace yana take mata baya, kofar ya sawa wa key kana ya shiga takowa wurinta idanunsa kafe a kanta, durkusawa yayi a gabanta hadi da kama fuskarta yace "I love you decent one" sai ya bata Sumba a kumatu. Kallonshi kawai take bata ko kiftawa...., babbar rigar ya cire ya mike ya dauko abincin da hanan ta ajiye, kan centre carpet ya ajiye kana ya yi mata alamun tazo, mikewa tayi ta zo gabansa ta tsaya, hannunta ya riko ya zaunar da ita kan cinyarsa, hadaddiyar alkubus hadi da miyar taushe daya ji su namomi gwanin kyau, kutsiro alkubus din yayi hadi da dangwalo miyar ya nufi bakinta dashi, bakinta har karkarwa yake wurin amsa, murmushi yasaki aransa yana cewa
"am sure decent one me son abincin ce"
haka ya cigaba da bata abincin da zuka zukan naman har ta koshi sosai, yanka uku yaci kawai ya sha kunun aya mai sanyi da mummy ta hada masa, Abrar kuwa gaba daya jug me dauke da kunun ta kafa a bakinta, bata dire ba sai da ta shanye duka sai faman tande baki take, kallon burgewa yake mata yayinda ya kurawa shafaffen cikinta ido, kai baka ce ita ta cinye uban abincin nan ba, gaba daya yau sai ya ga tayi wani sanyi na musamman, sai kuma ya tuno tabbas aure ba wasa ba.
Bayan ya gyara wurin da suka ji abincin sai ya daga ta cak ya nufi toilet da ita, domin so yake yayi mata wanka, rigar ya cire mata tana tsaye sai raba idanu take yayinda take ta kare jikinta da hannunta, murmushi mai sauti ya sakar mata, farin towel ya dauko ya daura mata, sai a lokacin ta sauke hannunta, sabon brush ya dauka yasa toothpaste (makilin) yayi mata brush kana ya shigar da ita cikin jaku'zzie, shampoo ya dauka ya shiga dirzan kanta yayinda dauda'n ke fita, daya dan sa ruwa ya dauraye mata kai sai ta kyakkale da dariya saboda sanyin ruwan dake ratsa har scalp dinta, daya sake yi ta kuma sa dariyan, dadi yaji ganin tana dariya, cigaba yayi da zuba mata ruwan a kan, dan kawai ya ga tana dariya sosai ya bata lokaci a wurin wankin gashinta, ruwan ya bude domin me daud'an ya fita, sai ya sake taran me dumi ya shiga yi mata wanka smoothly kai kace jaririya yake wa wankan , bayan ya gama ya sanya mata wani towel din kana yazaunar da ita a wani chair dake toilet, hand dryer dinsa ya jona a socket ya shiga busar mata da yalwataccen gashinta, bayan ya gama ya dauketa cak ya fito da ita, kan gado ya dire ta hadi daukan lotion ya shiga shafa mata a lallausan Brown skin din'ta bayan ya gama ya bude wardrobe dinsa irin shaddar sa tsaf ya sanya mata da aka yi mata dinkin doguwar riga, das kayan ya zauna ajikinta yayinda kyawun kirarta ta sake fitowa, dan kunnen da sarka na zallan gold ya sa mata, besan lokacin daya bata sumba mai tsayin gaske a goshi ba yace "you look super ordinary beautiful wiffy" dan kwali ya gwada daura mata amma ya kasa sai kawai ya ajiye, tuno da lallen da Hanan ta bashi ya dauko hannunta ya kamo ya shiga sa mata lalle a hannun a hankali gudun kada ya bata rigarta, bayan ya gama ya riko hannunta domin bayaso ko kadan ta jagwale kunshin, hannunsa manuniyya da yayi ja adalilin lalle daya sa mata ya kalla, murmushi da iyakarsa labb'a ya saki domin har ya daina mamakin Kansa...
awa daya da rabi daidai na cika, ya nufi toilet da ita cikin sink ya sa hannunta hadi da fara wankewa, sai daya tabattar hannun ya wanku kana ya kura wa zara zaran yatsuntsa ido cikin sha'awa da burgewa, rungumeta yayi na kamar mintuna 5 kana ya zaro a hankali a jikinsa hadi da rigo yatsanta daya ya sanya abaki yana tsotsa kamar ya samu sweet....
*Manage pls, ina ganin comment dinku everywhere hakan na bani farinciki, keep going my people*.👌❤
Share✔
Comment✔
Vote✔
Edit❌
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
Written by NoorEemaan
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Page41-42
...........ya dau good ten minutes yana tsotsan hannunta yayinda idanunsa ke a lumshe, daga karshe ya dauke ta suka fito, tsadaddiyar wayarsa ya dauka ya daukesu selfie wanda suka yi matukar kyau take ya dora a screen di'n wayarsa, sai ya zamana kana kunna wayar sa hoton zaka fara gani baro baro... kwantar da ita yayi a gado ta mike zumbur alamun bata son kwanciyar kenan, ga idanunta sun nuna alamun bacci. "In goya ki?" Ya tambayeta, yana dage mata girar sa daya.
Itama sai ta maimaita tambayar da yayi mata, murmushi yayi domin in ta maimaita abunda yace hakan na bashi nishadi kwarai, juya mata bayan yayi ta kuwa dane tana kyalkyalle dariya mai tafe da kuka take yaji ranshi ba dadi domin ta kwana biyu bata wanna kukan ba sai de dariyar, bubbuga bayanta ya shiga da dayan hannunsa yayinda dayan hannu ke tallafe da bayanta, zagaye dakin ya shiga yi da ita, ta dau mintuna talatin kana ya ji jikinta ya saki alamun tayi bacci, kwantar da ita yayi, ya karo gudun Ac din hadi da rufeta da duvet...
"Ni na kagu bikin nan yazo in dauke kyakyawar Amal dina zuwa gidana, wai bikin ma saura kwana nawa?"
Dariyar farinciki Amal tayi, tana fari da ido kana tace "saura 1week ta gwada da yatsun hannayen ta...
"Allah ya nuna mana domin na kagu, gobe su anty raheenat zasu kawo lefenki..." shiru yayi for a while sai kuma yace " yawwa my Amal na tuna, shine anyi bikin babban yaya babu ko gayyata sai labari naji?"
Tabe baki tayi kana tace "sweet Adam kayi haku'ri ni wallahi wanna aura dan dai babu yanda zan yi ne dana dakatar da shi domin yarinyar Sam bata yin min ba, gata maha...."
"Haba my Amal wanna wani irin magana ne" ya dakatar da ita, ai yanzu dolenki ki so ta domin ta shiga cikin family dinku wai ma yaushe har kika fara irin wanna halin?"
Shiru tayi tana nadaman maganar a gaban sweet Adam din'ta domin bataso tayi masa laifi saboda tsananin son datake masa, "am sorry" tace domin ta fahimci be ji dadi ba...
Suna cikin haka sai ga Abrar ta fito da gudu tana dariya cikin shigar Pakistan ta zagaya bayan babban mansion din, yayinda Adam ya kura mata idanunsa har sai da ta bace masa, Amal ta cika tayi fam ganin yanda yake bin Abrar da kallon domin ita kam wani tunani ne ya darsu a ranta, kamar zata sa kuka tace "haba mana sweet Adam miye kake wani kallon ta?" Sai lokacin ya dawo da kallon sa kanta yace "is not what you think Amal, yarinyar nan tayi mun kama da kanwar Anty raheenat"... Tabe baki tayi tana cewa
" meye kuma ze hada wanna mad girl din da Anty raheenat?" Be ji dadi sam data ce mad girl ba, dalili kuwa shine ya kasance shi mutum ne me matukar girmama dan Adam ko awani yanayi yake aciki kuwa, amma afili sai yace
"Bazaki gane bamy Amal, kije zan kiraki yanzu gida zan je" fuuuuuuu ta bi hanyar da Abrar tayi, domin ita kam sam bata yarda da abinda yace ba, har wani kishin Abrar din ke tsukarta (kuji ye min Amal fa, meye na wani kishi ita da take matar aure, matar yayanki?)
Da kallon yabi Amal yana girgiza kai ko meye abun fushi? Sai de be ji dadin yadda suka yi sallama ba, yana kokarin shiga motarsa ya hango Aaban ya fito yana waige-waige, fasa tada motar yayi har Aaban ya kara so, hannu ya mika mishi yayinda suka yi musabaha cikin mutunta juna kana Adam ya bashi uzirin cewa baya da matsaniyan daurin auren sa, daga karshe ya masa Allah ya sanya Alkhairi, Aaban ya amsa da ameen kana ya shiga zagaya gidan domin neman inda Abrar ta yi.
Abrar na ta faman tsalle domin so take ta sinko Apple, har Amal ta karosa Abrar bata lura ba, hannun Abrar ta finciko hadi da bata mari sai ta nuna ta da yatsa tace "wallahi daga yau duk ranar da sweet Adam ya zo gidan nan kika fito da shegiyar kafar nan sai ballasu kin dawo gurguwa mahaukaciya kawai" sai ta sa hannu ta murza bakin Abrar da karfi ta rankwasheta a kai, kana ta yi mata wani mugun tura daya sa tayi taga-taga zata fadi... Karaf a idon Aaban daya taho yana kallonsu, cikin zafin nama ya riketa hadi da shigar da ita cikin faffad'an kirjinsa ya sauke ajiyar zuciya ganin bata kai kasa ba, yayinda ya kafe Amal da wani kallon yayinda fuskarsa ke daure tamau...
Amal kuwa bakinta ya shiga karkawa, fuskarta kuwa ya bayyana tsananin tsoron sa, domin bata taba zai zo wajen ba, tama zata ya fita hospital, ahankali ya raba jikinsa dana Abrar, baiwar Allah kuwa bata san me ake ba, ta koma bishiyar ta shiga tsalle, yana zuwa ya daga hannunsa da nufin bata kyakyyawan fari, sai kuma ya tsaya cak da hannun yana kokarin rarrashin Kansa, tunda yake be taba kai hannu kan kannensa ba da nufin duka, ba kuma ya so ya fara a yau, yasani baya dukansu, amma hakan be hana su jin tsoro hadi da girman sa ba...
Cikin wata murya da amonsa ke fitar da tsananin bacin rai dayake ciki yace "Amal! Amal!!Amal!!!, sau nawa na kira ki?"...
Cikin karkarwan baki tace " s...sau...u...u ku"
"Good, daga yau koda da wasa na kara ganin kin yiwa matata kallon bazan bare har ki kai wanna filthy hands din naki kan jikinta, I swear to God who made me, sai karya miki hannu, bace min anan" Ya karasa maganar a tsawace!
Da mugun gudu Amal ta bar wurin tana kuka, ajiyar zuciya ya sauke kana ya nufi inda Abrar ke ta tsallanta, tattausan murmushi yasaki yayinda yake jin kallon ta na tafiya da bacin ransa, hannu ya mika ya tsinko mata wani babban tufa, cikin sauri ta nufeshi tanason karba, sai ya daga hannunsa mai dauke da Amal din sama, tsalle ta shiga yi tana kokarin kamo hannunsa amma ya ki bata damar hakan, itama ta ki hakur'a, ganin ze gajiyar da ita ya sashi sauke hannun ya shigar da ita kirjinsa kana ya nufi bakinta da apple di'n, ahankali ta bude small cute lips din'ta ta ciji Apple di'n, Kansa ya daura a saman kanta yace
"Am sorry decent one, so sorry for what Amal did to you".
Shiru kake ji daga bangaren Abrar sai karan taunan Apple d'inta dake tashi, sai data cinye Apple din kana ya riko hannunta suka nufi cikin gida...
Suna shiga suka ga daddy zaune yana kallon sunnahTV, " barka da hutawa dad" yace yana kokarin wucewa
"yawwa barkanmu, Abokina dan zo mana"
Ba musu suka dawo ya zaunar da Abrar kan kujera yayinda shima zauna
"son ya batun lafiyarku India?"
"Tana nan dad, anjima zan je inyi booking flight" Aaban ya amsa wa daddy with full respect.
"A'a abokina, kubar tafiyar nan ba yanzu ba, da kallon mamaki Aaban ya bishi yayinda fuskarsa ke kokarin bayyana damuwa....
Noor Eemaan😉✍
SHARE✔
COMMENT✔
VOTE✔
EDIT❌
*_Wanna page ɗin kyauta ne ga fans dina na facebook, ina godiya sosai a gareku_*❤️
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
_by NoorEemaan_📚✍️
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Page 43-44
Murmushi daddy yayi domin ya fahimci tunanin daya darzu a ran Aaban, cikin zolaya yace "angon Abrar ba abinda kake tunani bane, ina nufin tunda bikin kanwarka Amal saura sati daya ya kamata ka tsaya a daura auren da kai, in ya so washegarin daurin auren sai ku tafi, tunda ba'a san tsahon lokacin da zaku dauka a can ba"
Ajiyar zuciya ya sauke, kana yace " Ok Dad zanyi hakan " ya kara sa maganar yana Sosa kansa...da kallon kawai daddy ya bishi yana murmushi
★★★
"Assalama alaykum"
Sallamarsa ta karade dakin, amsa wa ammi ta yi tana murmushi tace "Adam har ka dawo daga zancen?" Ammi tace cikin tsokano domin zamanta a gidan, yasa shakuwa mai yawa shiga tsakaninsu domin sai kayi tunanin tayi shekaru masu yawa a gidan, kuma sosai yake debe mata kewa rashin yarta, duk da in ta kadai'ce takan yi kuka, kukan nadama, kukan rashin baiwa maganar yarta muhimmanci, babban abinda yafi damunta dare da rana shine a wani hannu yarta take? a hannun nagari ko akasin hakan? Duk yaya Alkasim mahaifi ga Adam da yaya Nadeem na matukar kokarin wurin bincike inda take...
"Eh antyna na dawo, ina anty raheenat take suka bar ki kedai?"
"Suna part di'n mama wato (mahaifiyar Adam)" har ya budi baki ze tambayeta sai kuma yayi shiru gudun kada ya tayar mata da mikin da ke ranta.
"Antyna bara na je part din mama zan dawo"
"Toh Adam sai ka dawo" ammi ta amsa.
Yana shiga part din Mama ya gansu zaune ita da yaya raheenat suna hira, bayan gaishe'n su dayayi sai yace
"anty raheenat wai yar anty rahilat data bata suna kamasosai ne?"
Kallon juna mama da yaya raheenat sukayi kana anty raheenat tace "eh toh suna matukar kama a lokacin da take da kananun shekaru, amma yanzu ban saniba ko yanayin fuskarta ya sanja, amma meyasa ka tambaya Adam?"...
" Wato dana je gidansu Amal naga wata mai kama da anty Sak, babamcinsu kawaivyawan shekaru da anty ta fita"
"Adam kenan sau nawa ana samun masu kamanin da yawa kuma babu wata dangantaka dake tsakaninsu? kuma banda abinka meye zae kai yar Rahilat gidansu Amal? Kuma ina fatan baka fadi wanna maganar Rahilat taji ba ko? Domin kada hankalinta ya sake tashi"... Mama yafada tana kallon Adam
" eh ban gaya mata ba"
"Yawwa kada ka bari ko da wasa taji, kila wata yar'uwar su Amal din ce, kada kazo baka da tabbacin Abu ka tayar mata da hankali, muna kokarin kwantar da hankali ta"
"Toh mama" yace domin yasan baza su fahimce shi ba, shi ya ganta da idanunsa tsananin kamarsu ya wuce ace kawai kamanin ne ba wata karfaffan alaka a tsakaninsu, yana kuma fatan idan sun je kai lefe su ganta suma, hakan zai sa su gasgata maganarsa....
Yau ya kasance ranar dasu ammi zasu kai lefen gidansu Amal, motar har biyu ce ta debi kayan yayinda su yaya raheenat, ammi tare da wasu yan'uwan mama ke wata motar daban, motocin sun tashi uku kenan.
Horn driver's din gidansu Adam suka danna, babu bata lokaci aka wangala musu yalwataccen gate din kasancewar an san da zuwan su, bayan sun faka motocin, kana driver's suka shiga fito da akwatunan suna shigar da shi cikin gidan sai da suka shigar da akwatunan duka kana su ammi suka shiga ciki, yaya raheenat ce agaba yayinda ammi ke baya da ita, sai sauran matan da suka biyo baya...
Sosai su mummy da mutanenta suka tarbe su cikin mutunci, mummy tadan yi mamakin ganin tsananin kaman da ammi da Abrar ke dashi amma bata kawo komai a ranta ba, akwatunan ba karya sun hadu, guda ashirin da hudu ne, hadi da kudi har million uku, bayan duk sunyi abinda ya dace suka mike domin tafiya, mummy ta basu tukwuici million biyu, haka suka rabu cikin mutunta juna, bayan sun fito duk sun shige motar saura ammi dake kokarin shiga, kamar ance to waiwayo ta hango Abrar zaune ta bata baya, yayinda wani kyakyyawan matashin saurayi ke yi mata yankan farce, haka kawai ta ji tanason ganin wanna budurwa har ta fara takawa taji yaya raheenat tace
"Rahilat ina zaki? Ki shiga mu tafi mana".
Bata ce komai ba ta shiga motar, sai lokacin tunani yazo mata, ita yanzu data nufi wajen su mezata ce musu? Tunda bata san su ba, suma ba saninta suka yi ba...
Bayan kwana biyu aka fara bikin Amal wanda suka fara da bridal shower, kamu, dinner, sai mother's eve, duk wani anko da akayi, sai da Hanan ta tabattar Abrar tayi domin har dinki iri daya ta musu, sedai Aaban yace bazata je ko wani event ba, dalilinsa kuwa shine bayaso ko da wasa awulakantata, ko wata ta gaya mata ba dadi, yasani cewa bata cikin hankalin ta amma matukar aka haiba tata har zuciyarsa yake jin ba dadi, Hanan tayi rokon duniyan nan ya ki, har alkawari cewa tare zaku zauna waje daya amma yaki amincewa. Saboda yasani ciwonta ze iya tashi a ko wani lokaci, hakan ze iya sawa wasu mutane su fadi wata kalma mara dadi akanta wanda shi bazai ji dadi ba, ba kuma zae jure ba, ya kuma san cewa da maza a wurin, shi bazae bari wani namiji ya kalle masa mata ba domin yana tsananin kishin'ta fiyeda zaton mutum, da wadanan hujojin ya ki bari Hanan ta kaita...
Washegari aka daura auren Amal da Adam wanda dubban jama'a suka shaida, da yamma aka kai Amal gidanta da babu wani nisa tsakanin sa da gidan su Adam, Amal tasha kukan rabuwa da su Mummy, Hanan ma tayi kukan rabuwa da yayarta sosai ....
Washegari kuwa babu bata lokaci Aaban yaje booking flight sae de be samu direct zuwa India ba, a Syria jirgin ze tsaya haka yayi booking domin bayaso ko dan ya sake daukan lokaci basu tafi neman lafiyarta ba...
Yana shiga part dinsa, ya ganta kwance tana bacci, jikinta rabi a kasa rabi a gado, gyara mata kwanciyar yayi ya bata kyakyyawan Sumba a kumatun ta, kana ya bude wardrobe dinsa, take idanunsa suka sauka kan sadakinta wanda naira na gugan naira har million daya, "zan cigaba da ajiye miki su har ki samu lafiya domin hakkin ki ne" ya fada yana waiwayonta hadi da sakin murmushi... Sai kuma ya Dan daki kansa yana cewa
"mekake yi haka ne Aaban? kai kadai kana magana". Sai kuma ya girgiza kansa yayinda fuskarsa ke dauke da murmushin still, kayan dayasan zasu bukata ya hada awani madaidaicin jaka domin a tsarensa bayasan tafiya da kaya masu yawa musamman in tafiyar ta kasance mai nisa ce....
Washegari karfe goma dai dai ya gama shirya ta, cikin abaya maroon color dayayi matukar karbanta, yayinda shi kuma ke sanye da kananun kaya masu kyau da tsari, saukowa kasa suka yi, su Mummy na zaune suka jiran fitowarsu, tun daga nesa Mummy ke kallonsu, yayinda ta kasa gane yanayin da take ciki, duk inda ake neman ma'aurata da suka dace da junansa to indai an samu su Aaban an gama domin haduwarsu da dacewarsu na daban ne, bayan ya gaishe da mum and dad, Hanan ma ta gaishe shi, babu bata lokaci gaba daya suka mike domin yi masa rakiya...
Mummy tayi masa fatan sauka lafiya hadi da add'ua domin haka kawai ta ji jikinta yayi sanyi, daddy ma yayiwa Aaban fatan Alkhairi, da ameen duk ya amsa kana ya rungumi iyayansa cikin kaunarsu...
Hanan da idanunta suka ciko da kwalla ta rungume Abrar tace
"Allah yasa adace bestie Abrar, ki dawo mu cigaba da rayuwar mu yanda muka saba, nayi missing duk lokutan da muka kasance ciki a Cyprus" Hanan ta karasa maganar wasu hawaye na zubo mata.
Abrar kuwa shiru tayi kamar tana fahimtar abinda Hanan ke cewa, sai kuma tasa dariya mai tafe da kuka, tana kallon Hanan , bubbuga bayan Hanan Aaban yayi alamun rarrashi kana ya riko hannun Abrar suka shige motar driver ya ja suka bar gidan...
Bayan sun isa airport babu bata lokaci jirginsu ya daga zuwa sararin samaniya, kowa cikin jirgin harkan gabansa yake yayinda Hannun Abrar ke cikin na Aaban duk da tana kusa dashi amma hakan be wadace su ba sai da ya rike hannun, sun dan yi tafiya mai nisa sai kawai yaji ta fara dariya, sai kuma kuka ya biyo baya, hankalin jama'a ne ya fara yo Kansu, a karon farko ya hade bakinsu.......
In Allah ya amince, gobe ma zan muku posting sae dai zaku ji ni ba da wuri ba.
Share✔
Vote✔
Comment✔
Edit❌
https://chat.whatsapp.com/FEfWeTiufpk96my8yNBeaM
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
written by Noor Eemaan
_masoyan mijin ammina ne sila ina matukar godiya da soyaayar da kuke nunawa book dina, na ga texts dinku bila adadin a group dina da ma sauran groups a bisa rashin jina da baku yi ba jiya, tnx all, here is your favorite book, so happy reading_😊
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Page 45-46
Ya dauki tsawon mintuna biyar a haka ba tare da ya ko sumbace ta ba, yayinda kyawawan idanunsu ke cikin na juna basa ko kiftawa.... A hankali ya zare bakinsa ganin mood dinsa ya fara canzawa, kanta ya kwantar kan cinyar sa hadi da bubbuga bayanta, luf Abrar tayi bata ko motsin kirki, bata dauki lokaci mai tsayi ba bacci ya dauketa, jin ta daina mutsu-mutsu ya sa shi leka fuskarta... Ajiyar zuciya ya sauke domin fatan sa kenan tasamu bacci, lumshe idonunsa yayi tunanin yadda aikin zai kasance fall zujiyarsa.
*SYRIA*
Cikin tafiyarsa ta burgewa yake taka matattakalan benen jirgin, yayinda Abrar ke kwance har yanzu tana bacci kan faffadar kafadansa... Taxi ya tsayar ya gaya masa ya kai kaisu hotel mafi kusa da airport din, babu jimawa suka isa hada'dden hotel di'n...
Aaban ya biya mai taxi hakkin sa kana ya kara daukan Abrar a kafadansa, cikin sauri ma'aikatan hotel din suka dauki jakarsa, kudin yan Awannin da za su yi ya biya kana ya karbi mukullin dakin... Kwantar da ita yayi kan gado ya shiga toilet domin yin wanka domin ya warware gajiyan jikinsa, ya dauki tsahon mintuna 30 yana wankan kana ya fito daure da towel a jikinsa, yayinda ruwa ke diga a kan hair dinsa.
singlet da boxer ya saka, kallon Abrar yayi ya ga tana baccin har yanzu, kayanta ya shiga cire mata a hankali kana ya daga ta cak zuwa toilet...
Cikin jacuzzi ya sanyata a hankali, bata rai tayi cikin baccin a sakamakon ruwan daya ratsa jikinta, murmushin shaukin sonta ne ya subuce masa.... Domin yadda tayi ba karamin kyau ta kara masa ba, ruwa ya debo a tafin a hannun sa ya shafa mata... A hankali ta fara bude idanunta dake cike da bacci har yanzu, wani kyau ya ga idanunta sun kara masa, labban sa ya dora akan nata ya bata light kiss, fuskarta ya fara wankewa, mistakely shower gel di'n ya shige idonta, kara ta saki kana ta shiga goge fuskarta a singlet din sa, gaba daya ya rude ganin ta cikin wanna halin, fuskarta ya kamo ya shiga wanke mata cikin sauri- sauri sai da ya tabattar sabulun ya fita kana ya shiga wanke mata sauran jikinta, a towel ya nado ta kana suka fita, lotion mai kamshin gaske ya shafa mata kana ya sanya mata blue jeans da riga fara, full, long hair dinta ya taje mata, yayi mata parking da farin ribbon...
Kamo fuskar ta yayi yana kallon baiwar kyau da Allah yayi mata "so cute" yace mata hadi da kamo kumatun ta, itama kumatun sa ta kamo tace "so cute" murmushi yasaki kana ya kira hotel din akan su kawo abinci, babu bata lokaci suka fara knocking, bude kofar yayi ya karbi abincin... kan cinyarsa ya dora ta suka shiga cin abincin, duk da fiye da rabin abincin Abrar ce ta cinye...( acici lolz)
Bayan sun gama ya fita hadi da rufe Abrar a dakin, wani flight yaje yayi booking wanda ya samu jirgin da zai tashi nan da awa uku zuwa India. Bayan ya koma ya tarar da Abrar kwance shiru ta kura wa waje daya ido, jikinsa ya jingina da kofa, yana binta da kallon tausayi da matsanancin sonta, a hankali ya tako zuwa gareta hadi da Sanya fuskar ta cikin tafin hannunsa yace "decent one please ki daina tunani is not good for your health ok" kallonshi tayi kawai take, sai kuma tasa dariya mai tafe da kuka alamun ciwonta ya tashi, cikin rashin jin dadi ya rungumeta, idanunsa a lumshe yana bubbuga bayanta alamun rarrashi....
* MUMBAI INDIA*
Bayan sun sauka india a birnin mumbai, hotel ya sake kama musu, washegari da safe suka nufi babban hospital din mai suna "CITY HOSPITAL" babu bata lokaci suka gana da babban doctor kwakwalwan mai suna "IRFAN WAJEED KAPOOR" wanda tare suka yi karatu da Aaban din a nan India, kuma tun a nigeria suka gama magana da Aaban akan ciwon ta...
Bayan duk sun sake yi mata gwaje-gwajen daya dace, kana suka sa ranar yin aikin jibi, wanda aikin nada hadarin gaske, kila ta dawo da memory'n ta ko kuma a samu a kasin haka domin ciwonta ya zama chronic sosai, a hakan ma dan tana samun kulawa ne....
Jiki Aaban ya yi sanyi haka suka bar asibitin, yana fatan a dace, wuraren shakatawa ya kai ta irin daban-daban, sosai ta dinga yin shirmanta yana biye mata, wanda hakan ya dan debe masa damuwar da yake ciki...
Daga karshe ya kaita inda ake siyar dasu snacks a bakin hanya kuma sosai taci... yana cikin biyan mai snack's din kawai ya ga tasa gudu tana raba'wa ta tsakanin motoci, gabansa ne ya bada dam! Bai san nawa ya biya mai snacks din ba, haka ya shiga binta da zafin nama, gaba daya ya neme ta ya kara sa... Hankali tashi ya shiga kotsawa ta tsakanin motocin hadi da kwala kiran sunanta... can ya hangonta tsallaken titi tana cigaba da kuka, shima tsallakawan yayi, ya kara gudun domin ya cin mata...
hannunta yayi nasaran damkewa kana ya riko ta gaba daya zuwa jikinsa yana sauke wata katuwar ajiyar zuciya hadi da lumshe idonsa...
"bazan juri rasa ki a karo na biyu ba, please karki sake haka decent one". Ya fada yana sake kamkameta a jikinsa, Abrar kuwa dariyar ta kawai take hadi da ajiyar zuciyan gudun data tika, taxi ya tsayar suna koma hotel dinsu....
*BAYAN KWANA DAYA*
Yau ya kasance ranar daza'a yiwa Abrar aiki, sosai Aaban ke cikin wani hali na matsanancin damuwa, sai dai kasancewar sa namijin gaske yasa kai tsaye bazaka fahimci hakan ba...
bayan sun shiryata cikin uniform mai kalan blue, suka nufi dakin Operation din da ita, cikin sauri ya kara sa gareta hadi da riko hannunta daya, yayinda ya dora dayan a kan fuskar shi yace "wifffy... Allah ya bada sa'a, I know zaki dawo da memory'n ki domin ke jaruma ce, I love you" yarasa hadi da bata hot kisses a goshi.
turata ma'aikatan hospital din suka shiga yi zuwa dakin operation, yayinda ya ke jiyo dariyar ta dake tashi sosai hadi da kuka... da baya da koma ya zauna a kujera, sai a lokacin wani tunani ya zo brain dinsa, shin idan ta dawo dai dai zata gane shi? Shin zata karbi shi a matsayin mijinta? Shin ya zata ji idan taji labarin auren dake kanta? Gaba daya kansa ya kulle, kwantaccen sumar sa ya hargitsa yana fadin "ya Allah"....
ban yi editing ba, saboda ban da time kuyi hkr, much love my fans😘.
SHARE✔
VOTE✔
COMMENT✔
EDIT❌
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
_by Noor Eemaan_📚✍️
EID MUBARAK TO YOU MY FANS, ALLAH YA MAIMAITA MANA💫✨🌝 💞
(First edition)
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
page 47-48
haka ya cigaba da zama a wajen idanun sa kuri kan kofar operation din, babu abunda ke tashin sa sai kiran sallah.
yana cikin wanna halin yaji wayar sa na ringing, a hankali ya zaro ta cikin aljihun sa ba tare da ya duba wanda ya ke kiran ba ya kara wayar a kunnen sa bayan ya daga "Son how are you?" jin saukar muryan Mummy a kunnuwan sa ya sa shi lumshe ido kana ya ware su a hankali... "Am fine" ya amsa a kasalance
"No you are not son, gayamin menene"...
Ajiyar zuciya ya sauke yace "Mum an shigar da decent one dakin operation".
Shiru mummy tayi yayinda ta kasa tantance halin da take, a wani bangaren kuma ta na matuk'ar mamakin tsananin son da danta ke yi wa Abrar di'n... "ka kwantar da hankalinka son, everything will be fine, Allah ya bata sa'a" Mummy tace tana katse wayar...
bai iya amsawa a fili ba har ta katse wayar.
Bayan awannin takwas doctor Irfan ya fito tare da abokan aikin sa, cikin wani irin zafin nama ya kara sa wajen doctor, cikin turanci yace;
"doctor Irfan how is my wife? As she regain her memory?"...
murmushi doctor Irfan ya saki ganin yadda Aaban ya rude gaba da ya, ya kuma yi mamaki hakan domin bai yi tunanin Aaban zai so wata mace so soon har ta kai ga aure ba, domin a lokacin da suke school shi shaida ne akan cewa mata basa gabansa, duk da suna kawo kansu gareshi, kafadan sa ya dafa yace "please calm down doctor Aaban, ka karfafa jikin ka da ma zuciyarka, sai kace ba jarumin doctor'n dana sani ba".
"Irfan you won't understand, she's my life, inaso in ganta tana rayuwar farinciki kamar kowa"...
"In sha Allah komai zai zama normal" yanzu muje office dina in maka bayani ya fad'a yana kamo hannunsa, ba musu Aaban ya bishi....
bayan sun zauna, yace "Aaban you have to calm down sanan zaka fahimci bayanin da zan maka. jinjina kai yayi alamun "toh"
doctor Irfan ya hade hannuwansa cikin na juna kana ya fara cewa "the opperation went sucessful, duk da mun sha wuya matuka kafin komai ya daidaita, yanzu jiran farkawan ta zamu yi, zata kai awa biyar zuwa shida kafin ta tashi, muna fata ta dawo da memory'n ta"...
Ajiyar zuciya mai karfi ya saki kana yace "Thank you so much Irfan"
hannu Doctor Irfan ya mika masa suka yi masabaha yace " don't mentioned Doctor Aaban, you deserve it" domin baya taba manta taimakon Aaban gare shi ba, lokacin suna makaranta... haka dai suka cigaba da taba hira wanda yawanci Irfan din ne ke magana.
*SOME HOURS LATER*
cikin mutuwar jiki yake bude kofar dakin hutun da aka ma yar da ita wanda ya kasance na zallan glass ne, yayinda yake jin zuciyarsa na bugawa so fast, amma mutum ba zai fuskanci haka ba saboda jarumtar sa, tun daga nesa ya kura mata ido, fuskarta tayi fayau yayinda fatar ta ke fitar da sheki hadi da haske na musamman da ya kara mata kyau ainun...
bakin gadon ya zauna ya lalubo tattausan hannunta cikin na sa, kana ya bawa hannunta kyakyawan sumbata, ya kai awa daya a haka bata farka ba, sosai ya fada duniyar tunani, domin baya so ta nuna bata san shi ba idan ta farka domin baya tunanin zai jure hakan.
"AMMI NA!!!"..... Abrar ta kira sunan Ammi da mugun karfi, da ya shi dago kansa cikin sauri yayin da gaban sa ya bada ras!
"decent one kin tashi, ya jikin ki? ina yake miki ciwo yanzu? please ki mun magana" ya fada a rude fuskar sa cike da damuwa.
kallonta ta kai inda ta ji wani unique voice, kura masa ido tayi tana tunanin waye wanna hadadd'en saurayin? me yake yi tare da ita? me kuma take yi a hospital? amma ta kasa tuna komai, abu daya ta tuno, gudunta daga gidan mijin ammin ta, da haduwarta da wani mutumi da ko fuskar sa bata sani ba ta dai tasan ta nemi taimakonsa...
jin kanta zai fara ciwo, yasa ta lumshe idanunta yayinda wasu zafafan hawaye suka shiga zubo mata, tana kuma tunanin ko ina take yanzu? A hankali sautin kukan ta ya fara fitowa fili, yayinda idanunta ke a lumshe...
cikin damuwa yace "decent one, kiyi shiru, ciwon ki baya bukatar kuka please"...
saukar muryan sa ya sa ta ware idanun ta, hannun ta dake cikin nasa ta fincike tace "who are you? waye kai? ko shine ya turo ka ka karasa rayuwata? ai ga ni gabanka ka yi yadda kakeso dani"... ta karasa tana fashewa da wani mugun kuka mai matukar ratsa zuciya.
ko kadan bai ji dadin kalaman ta ba, amma sam bai ga laifin ta ba, domin ta ga rayuwa wanda kafin tabon ya bar zuciyar ta za a dau tsahon lokaci...
"Decent one i will explain everything, zan yi miki bayanin komai, amma ki kwanatar da hankalin ki, maganar na bukatar nutsuwa"...
cikin kuka ta katse shi tace "ni banason sanin komai, ka gayamin kai waye? ina nake? "....
runtse ido yayi da karfi kana ya waresu yace "kina india mumbai, wani zaro ido tayi cikin mamaki abinda yace, mamaki bai gama kama ta ba sai da ta ji yace
"kuma ni mijinki ne"...
gaban ta ya bada wani mahaukacin bugawa, duk da babu karfi a jikin ta hakan bai hana ta mikewa ba, tana masa wani duba daya kasa tantancewa, kuka tasa, kana tasa dariya hadi da tafa hannuwanta, kai tsaye zaka san cewa kukan da dariya ne na matsananci damuwa... "kana cikin tunaninka kuwa? kada ka yaudareni, domin babu mutumin da zai auri ragowan mijin am... ta kasa karasawa dalilin wani mugun kuka daya taho mata...
sumbar kansa ya hargitsa da hannunsa hadi da cije labbansa da karfi domin kukan ta yafi komai dagula masa lissafa, hannunta ya sake kokarin rike wa taki bashi daman hakan, bai takura mata yace "ya kamata ki nutsu haka, nasan cewa kin manta rayuwan da muka yi a baya, a sakamakon memory'n ki da ya dawo, shiyasa nakeson ki bani dama, nayi miki bayani"... ya fada cikin lallashi.
shiru tayi babu amsa sai kukanta daya cigaba da tashi wanda hakan bai kamata ba saboda lalurar ta...
ganin bata son bashi dama, ga kuma kuka n da take yi yasa shi mikewa ya bar dakin, office din doctor Irfan yaje yace masa ta farka kuma memoryn ta ya dawo, murna sosai doctor'n yayi ya kuma ba shi tabbacin cewa zuwa gobe ko jibi za'a basu sallama, jinjina masa kawai Aaban ya iya yi hadi da bashi hannu suka yi musabaha, wajen hospital din ya fita da motar Irfan, kasancewar ya san garin sosai duk da an kwana biyu rabon sa da mumbai din, wani hadadde'n restaurant ya je ya yi mata take away na lafiyayyen abinci, domin shi kam baya jin zai iya sa komai a cikin sa saboda halin damuwar da yake ciki....
kamar yadda ya tafi ya barta haka ya dawo ya same ta, gaban gadon ya karasa yace " decent one, tashi ki ci abinci"
idanunta da suka yi jajir ta kafa masa kana cikin kuka tace "bana ci, ni ka mayar da ni inda ka dauko ni, ban san waye kai ba"...
"huci mai zafin gaske ya furzar, yama rasa tunanin da ya dace yayi, domin ta hargitsa masa tunaninsa duka, kalma mafi ciwo da ta ce bata san shi ba...
Cikin son danne bacin ransa yace "Am sorry, zan miki bayanin komai matukar kika bani hadin kai, amma yanzu ki ci abincin"...
"Nace maka bana ci, ka rabu da ni, ka tafi!" ta fada cikin kuka mai karfi har da majina (Awwwnnn dirty Abrar😜)
sanin cewa yawan kukan da damuwan zai iya ja mata wata matsalan, hakan ya sa shi barin hospital din, sarai yana juyo ta tana cewa "Ni kadawo ka fadamin ta ya ya na zama matar ka"... amma ko juyowa bai yi ba ya tafi abun sa
tana cikin hakan doctor Irfan ya shigo ganin halin da take ciki ya sa shi yi mata allura domin tasamu hutu a brain dinta
bangaren Aaban kuwa hotel din da suka sauka ya nufa, haka ya zauna a hotel din cikin matsanancin damuwa duk da yanda idanun sa ke kwadayin sake tozali da kyakyyawar fuskarta...
Sai ranar da za a sallameta ya koma hospital din, domin yafada wa doctor Irfan ana kai mata abincin, direct office din doctor Irfan ya je, bayan sun gaisa da taba hira irin na abokai, sai ya basu sallama, godiya Aaban yayi wa Irfan ya fito.
dakin da take ya nufa, tana zaune kan gadon tayi tagumi, har ranshi bai ji dadin ganin ta a wanna yanayin ba, gaban gadon ya karasa hadi da riko hannuwanta yace "decent one, ya jikin ki?"
jinjina masa kai tayi alamun amsawa yayinda hawayen suka biyo baya... domin sai bayan tafiyar sa tayi tunanin cewa bata yi masa adalci ba, domin mutum da ya kawo ta asibiti bai cancanci irin kalaman da ta gaya masa ba, domin bai yin kalan mugunta ba sam, kallon breakfast din da aka kawo mata yayi alamun bata ma ci ba, "sauko kiyi breakfast" ya fada cikin muryansa ta ainihin Aaban da baya daukan raini...
sum sum haka ta sauka kasan carpet din, debo abincin yayi ya nufi bakinta yayinda fuskar sa ke daure alamun ba wasa, kallon sa tayi, sai kuma tayi saurin dauke idanunta tana bude dan tsut din bakinta...
ba laifi ta ci abinci sosai, daya kara debo abincin zai bata ta girgiza masa kai hadi da juya akalan spoon din zuwa bakinsa, har ransa yaji dadin yanda ta nuna kulawa wa cikinsa, hakan yasa yaci ba don yana jin yunwa ba, sai dan ya faranta mata...
bayan sun gama ya ce ta tashi su koma masaukin su, domin an bata sallama, nan idanunta suka yi rau rau alamun tana daf da sakin kuka... "mu tafi nace" ya sake fada... kuka ta fashe da shi tana cewa "dan Allah ka gayamin waye kai? ta ya ya zan bi ka bayan ban san ko kai waye ba"...
"I will explain, but for now dai mu tafi"...
ba musu ta bi shi a baya suka bar hospital din... bayan sun isa hotel din, ya ajiye wayoyin sa kan gado ya nufi toilet wanka yayi ya fito daure da towel a jikinsa, tana ganinsa a haka tayi saurin yin kasa da kanta, abin dariya kuma sai kawai tasa kuka tana cewa, "Dan Allah kayi hakuri, wani abu ya sake samun mutuncina zan mutu!!!"
Dariya ta bashi sosai, domin sarai ya fahimci inda ta dosa, amma san bai yi dariyan ba domin dariya ba dabi'ar sa bace... kananun kaya yasa, kana yace ta tashi itama tayi wanka tace; tayi wanka a asibiti, bai takura mata ya kyaleta...
"Idanun sa a lumshe yana tunanin ta inda zai fara gaya mata komai yaji saukan muryanta, tace
"please ka gayamin dan Allah!"
ware idanun sa yayi yace "ta ya ya zan gaya miki kin cika min kunne da kukan ki"
saurin hadiye kukan tayi tace "na daina"
numfashi yasauke hadi da kafe ta da idanun sa masu kyau yace" A ranar 20/6/2015 da misalin karfen ukun dare na tarar dake yashe a kasa a dai dai bakin gate din hospital dina, cikin mayuwancin hali..... nan ya shiga gaya mata komai da komai, idan nace komai ina nufin komai har izuwa ranar da ta dawo da memory'n ta... sai dai bai gaya mata cewa shi din yayan Hanan bane, ya bar hakan a matsayin suprise, numfashi ya sauke na maganar da yayi domin rabonsa da magana mai tsayi haka ba zai iya tuna wa ba...
Kuka mai dauke da abubuwa daban-daban Abrar ke yi, domin tabbas kwanan watan daya fada shine ranar da alhaji Shettima ya soma yi mata fyade, da kuma yake bata labarin, ita ma sai komai ya shiga dawo mata daki -daki....
wani kima, mutumci, darajan sa duk suka darsu a ranta cikin yan mintuna, yayinda ta bashi wani kyakyyawan masauki a zuciyarta...
Daman a rayuwa zata auru? akwai wanda zai iya auran ragowan mijin ammin ta, duk da ya san cewa ita din bata tare da budurcin ta? hakika bai cancanci butulci ko rashin da'a daga gareta ba, kuka tasa yayinda tayi saurin fadawa jikinsa tace
"Am so sorry please, ka yafe min a bisa kalamai na a gareka"...
kara rungumeta da kyau yayi ganin ta fahimce shi, sosai damuwa ke barin zuciyarsa, a daliin fahimtarsa da ta yi "na yafe miki, domin nasan cewa halin matsanancin damuwar da kike ciki yasa kika yi haka, domin ke mai tarbiyya ce shiyasa kika dace da suna decent one, i love you so much"...
kukan tasa hadi da cewa "i love you too, Pure heart" tabass babu sunan da ya dace dashi face wanna, domin shi din na daban ne cikin dubban samari...
murmushi Aaban ya saki yayinda sanyayyar hawaye ya biyo kuncinsa, har ranshi yaji dadin karbuwan daya samu daga gareta, cikin wani shaukin sonta yace "Wiffy please ki maimaita" murmushi tayi yayinda ta maimaita pure heart din cikin muryan kukan da bai gama sakin ta ba...
mikewa yayi ya daga ta cak sama, yayinda ya shiga juyi da da ita a tsakiyar dakin, rike shi ta yi da kyau tana dariya sai da ya gaji dan kansa suka zube kan gado suna mayar da numfashi yayinda fuskarsu ke kallon na juna, hannunsu sarke dana juna....
SHARE SBD ALLAH✔
COMMENT✔
VOTE✔
EDIT❌❌
Noor✍
https://chat.whatsapp.com/FEfWeTiufpk96my8yNBeaM
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
_by NoorEemaan_📚✍️
*Please kuyi following account dina a Wattpad @NoorEemaan*🥺👏
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Page 49_50
a hankali ya mirgina sai ya zama na tana kasan sa yayinda yayi mata rumfa da faffadar kafadar sa, ido cikin ido yake duban ta haka itama .....tsawon mintuna 10 suka dauka ba tare da sun ko kyafta idon su ba. ita tayi karfin halin janye idanunta yayinda yanayinta ya canza lokaci guda... mirginawa gefe yayi cikin Damuwa yace
"menene wiffy?"
"Ammina!" tace idanun ta na ciko da kwalla.
"ina take?" yace yana goge mata hawayen da ya fara sauka kan kyakyyawar fuskarta.
"Ta...tana gidan Shettima"
"waye Shettima?" ya tambayeta a nutse.
Wani abu mai daci ta hadiya tace "Mijin Ammina ne"
dan zaro ido yayi yace "shine kike kiran sunan shi"?
murmushi mai ciwo tayi kana tace "a haka nayi masa adalci dana kira asalin sunanshi"...
cikin daurewan kai yace "decent one ban fahimci abinda kike nufi ba, i thought mijin ammi ne, he deserve some respect from you"....
kuka mai matukar ciwo ta fashe da shi jikinta har wani rawa yake, take hankalinsa ya tashi domin sam kwakwalwarta baya bukatar damuwa da duk wani tashin hankali, cikin lallashi ya dora ta a kirjin sa yace "it's ok decent one, mu bar maganar nan yanzu, za mu yi ta wani lokacin"
luf tayi a kirjin sa tana sauke karfaffar ajiyar zuciya. "mu tafi gida dan Allah" yaji saukar muryar ta.
"zamu tafi cikin satin nan kinji" jinjina masa tayi tana kara zagaye shi da hannunta hadi da kara rungumar sa, domin haka kawai taji ya kwanta mata a rai, wanda bata san dalili ba, amma tana ji a jikin ta cewa shi din na daban ne.... bangaren Aaban kuwa ba haka yaso ba, yaso su dan kara kwanaki a garin shi da decent one din shi ko dan su kara samun fahimtar juna, amma tun da ta bukaci su tafi dolensa su tafi domin yafi bukatar farincikin ta fiye da komai......
*NIGERIA*
a hankali suke taka matattakalan benen jirgin, hannuwan su cikin na juna, sanye Abrar take da pakistan red color da mayafinsa, hannuwanta awarwaro ne masu kalar ja, kunnenta sanye da fashion din dan kunne mai dan tsayi baki masu stone, kafarta na sanye da black shoe mai dan tsini amma ba sosai ba,... duk da ita ba fara bace amma sosai tayi kyau domin kayan sun karbi jikin ta kwarai, Aaban kuwa sanye yake da pencil jeans baki da jan riga da aka rubuta "MY WOMAN" da manyan aruffa, kansa akwai P-cap yayinda fuskarsa ke rufe da glass da ya yi matukar karban fuskar sa, kafarsa kuwa sanye take da takalmi sau ciki baki, agogon zallan azurfa ne ke kwance kan lafiyayyan farar fatar sa, sun yi matuk'ar haduwa sun kuma dace kwarai da junan su...
kasancewar bai sanar da cewa gida cewa yau zasu dawo ba, ya sanya babu wanda ya zo tarban su, taxi ya tsayar suka nufi gida... Abrar kuwa jikinta ne ya yi sanyi sosai domin bata san ya halin yan gidan su yake ba, shine Mahaifiyarsa za ta karbeta amatsayin suruka? da kuma tunanin ammi da dai sauran tunani sune suka haifar mata da sanyi jiki....
Kura mata ido ya yi sonta mai zafin gaske da matsananci tausayin ta na ratsa shi, ko dai dai da second daya baya son ganin damuwa shimfud'e kan kyakyyawar fuskarta hakan yasa shi cewa janyota jikinsa "bana son ganin damuwar ki, please ki daina tunani kinji?" ya fada idanunsa kafe kanta...
"toh na daina" ta fada hawaye ya zubo kan fuskarta, kamo fuskarta yayi cikin lallausan tafin hannunsa ba tare da ya ko kalli driver ba ya fito da harshensa ya shiga lashe hawayen fuskarta... shiru tayi tana kallonsa yayinda take jin wani son sa na ratsa jininta, shi din na daban ne, haka komai nasa ma special ne, murmushi ta sakar masa tana kokarin daidaita yanayinta, duk dan ta kwantar masa da hankali domin ya cancanci fiyeda haka, hannun sa ta zame daga fuskar ta ta kwantar da kanta kan kafadar sa tana sauke ajiyar zuciya...
bayan sun isa bakin tangamemmen gate din mansion din su, ya bawa driver umarnin tsayawa, fitowa ya fara yi kana ya riko hannunta ya fito da ita, sallaman driver yayi, bai ko karbi canji ba, driver godiya ya dinga zubawa wanda har sun shiga ta karamin gate di'n suna jiyo godiyar sa... mai gadi ne ya fara ganinsu nan ya gaishesu cikin girmamawa, haka ma sauran ma'aikatan sukar gaishen su, Abrar har kunya amsawa take domin dukkanin su sun girme mata...
a dan sace take bin mansion di'n da kallon tana kuma mamakin girma da haduwarsa, suna daf da shiga cikin main parlour din ya janyota jikinsa yace "decent one relax, ki kwantar da hankali everthing will be fine ok".
"ok pure heart" ta fada tana sakar masa murmushin karfin hali, shima martani ya mayar mata domin sosai yake son sunan da ta rada masa.
"Assalama alaykum"
sallamar sa tare da na Abrar ne ya karade falon, sai dai nata ba da karfi tayi ba, amsawa mummy ta yi kasancewar ita kadai ce a falon yayinda fuskar Mummy ke dauke da murmushin ganin danta mafi soyuwa a ranta, a hankali Abrar ta nufi inda Mummy take domin ba sai an gaya mata ba, wanna kyakyyawar matar dake zaune mahaifiyar pure heart din ta ce, dai dai gabanta ta durkusa cikin ladabi da girmamawa surukar ta tace
" Mummy ina wuni, mun same ku lafiya?"
fuskar Mummy a dan sake tace "lafiya lou, ya jikin ki?"
"Alhamdulillah Mum" ta amsa still kanta na kasa, dafe kanta Mummy tayi tace "Allah ya kara sauki"
da "ameen" ta amsa har ma da Aaban daya tunkaro in da suke, domin kwarai ya ji dadin yanda Mummy ta amsa gaisuwar ta, a sake yana kuma da yakinin cewa wata rana zata sake da ita ta kuma so ta amatsayin MATAR DAN TA....
gefen Mummy ya zauna ya gaishe ta, cikin kaunar dan ta tace "welcome home son, Allah ya yi maka albarka"
da "Ameen" ya amsa yana sumbatar hannunta, Abrar da kanta ke kasa ruwan hawaye ya ciko idon ta saboda tuno da Ammin ta, Aaban na shirin tambayar ina Hanan? suka ji sallamar ta cikin murna tace "ya Aaban saukar yaushe?" cikin sauri Abrar ta dago kanta jin muryar aminiyar ta, kawa daya tamkar da dubu, cikin muryar mamaki hadi matsananci farinciki mara misaltuwa tace "bestie Hanan?" ta fada tana kallon Aaban alamun neman karin bayani, kashe mata ido yayi kana ya motsa labbansa yace "SUPRISE!" cikin sauri ta nufi Hanan yayin da itama Hanan ta taho da gudo ta na fadin "bestieeeeeeee" ta ja harafin E d'in da tsayi.
Rungume juna suka yi yayinda Abrar ta fashe da kuka mai tsuma zuciyar mai sauraro, sun jima sosai suna kukan domin ko ba'a fada ba, Hanan yar'uwar pure heart ce, amma ta ya ya ta kasa gane hakan? duk da basa wani kama amma jini daya ba wasa ba...
"Allah na gode maka bestie na ta warke"
Hanan tace cikin murna.
"nayi kewar ki my masifatu" Abrar tace cikin kuka da mai hade da murmushi tuno rayuwar su ta baya, Bangaren Hanan ma dariya tayi mai hade da hawaye.
Aaban har ma da Mummy ido suka kura musu, yayinda Aaban ke jin ba dadi jin saukar sautin kukan ta a kunnen sa, bangaren Mummy kuwa wani tausayi Abrar ne ke kokarin ratsa zuciyarta....
Ganin basu da niyyar daina kukan musamman Abrar yasa Mummy ta kalle su tace
"toh ya isa hakan nan ku karaso ku zauna"
Sai a lokacin Abrar ta tuna cewa ba su kadai bane a falon, saurin share fuskarta ta yi, yayinda Hanan ta riko hannunta suka karasa in da su Mummy ke zaune...
Kallonta mummy ke yi a fakaice tana kokarin karantar halaiyen ta, Abrar kuwa ganin Mummy zaune a wurin ya hana ta sakewa, fahimtar hakan yasa Mummy cewa
"son ya kamata ku je ku huta hakan nan, kafin Daddy'n ku ya dawo sai ku sauko ku gaisa".
ba musu ya mike yana satar kallon Abrar alamun ta mike, sai dai kanta na kasa bata ma san yana yi ba, har ya yi gaba tana zaune, ita kam kunya take ji, ta ya ya zata mike ta bishi alhalin ga Mummy zaune tana kallonsu, fahimtar cewa kunya take ji yasa Mummy cewa
"Abrar tashi ki bishi mana"
sosai kunya ya kamata, hannu Hanan ta damke a hankali tace "bestie tashi ki raka ni wallahi ina jin kunyar Mummy"
dariyar mugunta Hanan ta fashe da shi tana shirin yin magana Abrar ta sa hannu ta rufe mata kana ta ja ta suka fara tafiya, domin tsaf tasan Hanan zata iya kunya ta ta a gaban Mummy...
da kallon Mummy ta bi Abrar, tabbas ta hango nutsuwa a tare da ita, amma bazata yi saurin yarda cewa wanna shine halin ta na asali ba, har sai an kwana biyu idan ma tana da hali mara kyau, zai bayyana kansa ne....
har side din Aaban Hanan ta raka ta, ganin Hanan na shirin juyawa yasa tace "haba mana bestie ki zo mu shiga tare" Abrar ta fada fuska a marairaice...
"ku ji min iyayi da gulma, wai mu shiga tare, salon in shiga kina ja min Allah ya isa a ranki na shiga hakkin ku" Hanan tace a zolaye tana dariya.
"ke Hanan uwar sharri" Abrar tace tana zaro idanun ta.
dariya hanan tayi tace "eh naji, zan dawo anjima in ji ta yadda kika kamo da son yayana, ko dan kin ga farin fata ne" Hanan tace cikin wasa tana barin wajen da gudu.
da kallon Abrar ta bita yayinda fuskarta ke dauke da murmushin, sai da ta bace wa ganinta kana ta shige part din nasu... tana shiga ta gan shi zaune kan gado yana kokarin cire takalminsa, a hankali ta karaso inda yake hadi ta durkusawa gaban sa ta shiga cire masa takalmin, hannunsa ya cire ya kafe ta da ido sonta na ratsa jinin jikinsa, saukar muryar ta yaji cikin shagwaba tace "pure heart daman kai brother din bestie na ne baka gayamin ba" ta karasa tana turo dan karamin bakinta.
har ta gama cire takalmin bai bata amsa ba, sai data gama cire takalmin ya daga ta kan cinyar sa ya dora ta, yayinda ya kafe ta da idanunsa mai sata nutsuwa yace "suprise na shirya yi miki shiyasa ban sanar dake ba, ko hakan bai bada sugar ba? yace yana dage girar sa.
murmushi tayi, haba shiyasa ya samu kyakkyawar muhalli a zuciyarta ashe shi din yayan Hanan din ta ce...
"I love you" tace a kunyace
saurin kallonta yayi yace"repeat again please wifffy"
cikin kunya tayi saurin rungumar sa tace "I love youuuuuu" ta karasa tana jan U din.
wani mugun shaukin son ta ne ya dirar masa fuskarta ya kamo cikin tafin hannunsa yace "I so much love with all of my heart, you re my life, my heart beat, my everthing decent one" ya fada yana sumbatar hannunta.
kallonsa tayi, kallon so da burgewa, iska mai sanyi ya hure mata a fuska, yayinda kamshin minti din bakinsa ya daki hancinta, hakan yasa ta lumshe manyan kyakyyawan idanunta.
"am all yours decent one, ki rage kallona"
kunya ce ta kamata ta shigar da kanta a kirjin shi tana dariya, tashi yayi da ita a jikinsa ya kaita har bakin toilet yace
"ki shiga kiyi wanka ina zuwa"... yana gama fadin haka ya bar wajen, wankan tayi ta fito cikin sanda, ganin baya dakin yasa tayi saurin shafa lotion a brown skin dinta, kaya ta gani akan gadon, atamfa super holland mai kalan yellow da touches din farare ajiki, sosai kayan suka burgeta domin atamfar bashi da color masu yawa, dinkin riga da zani ne, sai dai ta kasa daura zanin kasancewar bata taba yin kaya mai zani ba, atakaice ma bata sa atamfa sosai, tana cikin kiciniyar daura zanin ya shigo, kura mata ido yayi yana yaba yanda kayan yayi matukar amsar ta, murmushi yayi ganin yadda take fama da daura zani, tunkarota ya shiga yi, sai a lokacin ta ganshi, shagwaba fuska tayi tace
"pure heart na kasa"....
bai ce komai ba ya tsaya daga bayanta ya kamo bakin zanin ya shiga daura mata, sai da ya tabattar zanin ya dauru kana ya juyo da ita gaba daya suna fuskantar juna, "so cute wifffy" yace yana bin jikinta da kallon.
murmushi ta sakar masa tace "thank you and you look handsome too" domin sai yanzu ta lura da ya canza kayan jikinsa da alama shima wankan yayi"...
" muje mu ci abinci, kuma Daddy ya dawo yace yana bukatar ganin mu down stairs".
"toh" tace tana jin gabanta ya bada dam! data rasa dalilin hakan, sai dai bata bari ya gane hakan ba, hannunta ya riko suka fito....
share✔
comment✔
vote ✔
edit❌
Noor Eemaan ce
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
_by NoorEemaan_📚✍️
Wattpad@NoorEemaan
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Page 51-52
........Har sun fara ta ka matattakalan bene ta ja ta tsaya, kallon karin bayani Aaban ya yi mata, shagwabe fuska tayi tace "Ka tsaya ni pure heart in dauko veil dina" jinjina kai yayi fuskar sa dauke da murmushi, mayafi da ya dace da kalan kayanta madaidaici ta dauko kana ta fito suka jera...
suna isa falon suka tarar da Mummy, Hanan, Daddy zaune kan hadaddu'n kujerun falon... Durkusawa Abrar tayi ta kwashi gaisuwa wurin Daddy, cikin kulawa ya amsa mata yana yaba nutsuwarta a ransa, Mummy kuwa duk wani motsin ta yana idonta sai dai a fakaice take kallonta, mutuniyar ta Hanan kuwa sai tsokanar ta dake ta ido amma bata ko kalli gefen ta ba saboda kunyar su mummy..., shima Aaban ya gaisar da Daddy kana yace su fara ci Abincin domin akwai magana mai muhimman ci....
Babu musu suka mike, manyan manyan warmers masu kyau da tsada ne akan dinning table, sai dai Abrar ta kasa ko da dago idanunta ne, ballantana tayi tunanin serving dinsu, cikin unquie voice dinshi yace
"serve us decent one"
Kasa ko da kwakkwaran motsi tayi, dago idanunta tayi ta kalle shi fuska a marairace tana nuna masa su Mummy da ido
murmushi yayi yace "idan baki yi serving dinmu ba, zan baki kunya yanzu a gabansu"...
Ba shiri ta dauki serving spoon ta shiga zuba musu... a sake yake cin abincin sa, yayinda Abrar ta kasa cin ko da cokali daya ne, ta kasan table din Aaban ya zuro kafarsa ya shiga taka kafar ta a hankali, dago kanta tayi karaf suka hada idanu, da ido yayi mata nuni da abincin alamun ta ci, girgiza masa kai tayi alamun "bata ci" duk da tana jin yunwa amma, kunyar su Mummy take ji, shima bai ci da yawa ba ya ture daman shi ba ma'abocin cin abinci da yawa bane, Mummy na lura da ita tana kuma karantar yanayin ta da dabi'un ta a hikiman ce...
Bayan sun dawo falo sun zauna, Daddy yayi gyaran murya yace "Alhamdulillah dukkanin godiya ta tabbata ga Allah daya bamu ikon ganin wanna ranar, muna miki murnar samun lafiyarki Abrar, muna kuma baki hakuri a bisa auran da aka miki ba tare da sanin ki ba, ina fatan dai Abokina ina nufin Aaban ya fada miki yadda abun ya kasance?" ya fada yana kallonta.
jinina kai tayi kana cikin sanyi murya tace "eh ya fada min"
"toh Alhamdulillah, ina fatan bakya fushi da faruwar hakan?"
"Duk wata diya ta gari mai neman Albarkan iyayenta bata taba fushi da su akan yanke duk wani hukunci da suka yanke mata, dan haka bana fushi daku Daddy domin na dauke ku tamkar iyayena".... Abrar tace cikin girmama wa surukin ta.
"zallan farinciki ne ya bayyana a fuskar Daddy, bangaren Mummy kuwa a ranta tana yaba iya magana na Abrar, amma sam ba za ka gane akan a fuskar ta ba.
"Masha Allah Allah ya albarkaci rayuwarki" Daddy fada.
"Ameen" tace kanta na kasa
Mummy na shirin yin magana Daddy ya daga mata hannu, domin yasan maganar da zata yi... ya kuma dakatar da ita ne, saboda ya san zata iya yiwa Abrar tambayar ta sigar da bata dace ba, wanda hakan zai iya sa Abrar jin wani iri a ranta.
"Am diyata Abrar ko zaki iya gaya.....sallama Amal da Adam ta katse wa Daddy maganarsa, amsawa duk suka yi yayinda fara'ar fuskar Amal ya dauke a sakammakon ganin Abrar.... bayan gaishe gaishe da ya wakana tsakaninsu, sai a lokacin Abrar tace dasu "ina yinin ku" a yatsine Amal ta amsa kasa kasa shima dan ta ga Aaban ne a wajen, Adam kuwa amsawa yayi cikin zallan mamaki, domin yau da suke kusa sosai yama fi ganin kamanin su da Anty Rahilat, "dole inyi wani Abu a kai" ya aiyana hakan a ransa domin yana matukar tausayawa Anty rahilat (Ammi) halin da take ciki....
mikewa yayi ya musu sallama, yayinda Amal ta biyo shi a baya domin raka shi, daman ita ta sa rigima akan ya kawota kasancewar tunda aka yi bikin bata zo gida ba.
bayan Amal ta dawo ta zauna, Daddy ya yi gyaran murya kana yace "diyata Abrar ko zaki iya fada mana tarihin rayuwarki da kuma in da iyayenki suke?"
gabanta ne ya fadi, yayinda tsohon mikin zuciyarta ya tashi, take zafaffan hawaye ya wanke mata fuska, cikin murya kuka tace "Abbina ya rasu, sai Ammina tana gidan mijin da ta aura bayan mutuwar mahaifina"... jinjina kai Daddy yayi cikin gamsuwa kana yace
"ko zaki iya gaya mana dalilin daya sa kika baro gidanku cikin tsohon dare?"
take ta fashe da kuka domin ta kasa rike shi, tsakanin cinyoyinta ta shigar da kanta ta shiga rera kuka mai ban tausayi, daya taba zukatan wasun su, yayinda Aaban ke jin wani zafi a dalilin kukan ta, shi da za'a biye ta tashi ba zai bukaci jin asalin ta ba, domin ita yake so ba wani abu da ya shafe ta ba zai iya rayuwa da ita a haka..., take idanunsa suka sanja launin izuwa jaa, lumshe idanunsa yayi yayin da kukan ta ke ratsa dodon kunnen sa....
ta kai mintuna 10 tana kukan babu wanda ya ce da ita ka la, Hanan kuwa tuni ta fara hawayen tausayin kawarta kallon Daddy tayi tace "please Daddy a bani dama in fada nasan komai, bestie baza ta iya cewa komai yanzu ba"
Wani kallon Mummy ta wurga mata tace "toh uwar iyayi ke aka tambaya?"
Shiru Hanan tayi tana girgiza kanta alamun a'a...
Dago kumburarrun jajayen idanunta Abrar tayi kana cikin rawar murya mai hade da kuka ta fara da bada labarin asalinta, mutuwar Abbinta, zuwansu Nigeria, haduwar Ammi da alhaji Shettima da aurensu... Sai da tazo dai dai wurin fadin ranar da MIJIN AMMI (wato Alhaji Shettima) ya fara yi mata fyade kukanta ya karu, domin har wani sama sama numfashin ta ke yi, sai da ta kai kusan mintuna sha biyar kyawawa kana ta fara bada labarin komai, da rashin amincewar Amminta, da biyota Cyprus da alhaji Shettima yayi, bayan kammala karatun su da dawowarsu Nigeria, da shigo dakinta da yayi cikin dare, da yanda ta kubuta daga sharrinsa har ta fada hannun Aaban......
Bata boye musu komai ba ta gayamusu, domin da su ji a wani waje gwara ta fada, maganar duniya bata buya, tabbas zasu iya samun labarin bakin tabon da mijin Ammin ta ya shafa mata.
kuka daya ci sunan shi kuka suke yi, har da Amal data dau karan tsana ta daurawa Abrar, Daddy ma duk girmansa kuka yake, mummy ma kuka take domin sosai sautin kukan ta ke tashi, Aaban kuwa har yanzu idanun sa a lumshe suke yayinda idon sa ke zubar da hawaye, karo na uku kenan da yake kuka domin ita kadai bayan girmansa, jikinsa har wani mugun rawa yake wanda da ace zai ga alhaji Shettima a yanzu babu abinda zai hana shi rabi shi biyu saboda wani mashahurin tsanar da dake ratsa jijiya da jinin jikinsa.
Mikewa Abrar tayi domin gani take dukanninsu banda Hanan di'nta zasu tsaneta, ta ma kasa kallon Aaban domin bata son ganin yanayi ko kallon da take tunanin zai mata, taku daya, biyu ta fadi wani jiri ya dauke ta, duhu ya gilma ta idanunta take ta fadi kasa summamiya....
Comment, vote, share please🙏
editing is not allowed❌❌
Jama'ata ku yi mun afuwa, kasancewar ana ta hidimomin bikin sallah yasa bana baku update da wuri, ga shi na ba ku ba yawa, amma in sha Allah gobe da wuri zan muku posting, ngd da kaunar da kuke nunawa books dina, son so nake muku.💞
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
(A heart touching story)
Wattpad@NoorEemaan
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Page 53-54
........salatin da su Mummy suka sanya ya sa shi saurin bude idanunsa, hankali tashe kana kuma a firgice ya nufi ta, cikin zafin nama ya manna ta da kirjinsa yayinda zuciyar sa ke wani mahaukacin bugu, hawaye ke zuba kan kyakyyawar fuskar sa, duk jarumtar sa ya kasa daurewa, saboda tsananin tausayinta, daga karshe ma fashewa yayi da kuka mai sauti, ya kara kamkame Abrar a kirjinsa, gaba daya ya rasa abinda zai yi domin kwakwalwar sa ta tushe.....
Cikin karfi hali Daddy yace "abokina me kake yi haka ne? Ka bata taimakon gaggawa mana"
Sai a lokacin yayi tunanin hakan, da mugun gudu yayi hanyar saman bene ya dauko box din treatment din sa, kwanatar da ita yayi kan kujera three seater yayin da ya shiga bata taimakon gaggawa hawayen fuskar sa ya gagara tsayuwa....
★★★
Amal kuwa matsanancin nadama ne ke cin zuciyarta, ta kasa tsayar da hawayen fuskar ta, haka zalika Mummy son Abrar, tausayinta, dama nadama, su suka yi wa zuciyar ta dabaibayi, tana ji kamar hannu agogo ya dawo baya ta goge tsanar da ta yi wa Abrar ta kuma nuna mata so, dan ma bata cikin hankali ta a lokacin, da da wani ido zata kalleta yanzu? gaba daya mamakin tsantsar rashin imani da son zuciya irin na alhaji Shettima suke yi....
ta kai kusan awanin 4 ba ta farfado ba, kana ta fara bude idanunta, hawaye ke bin gefe da gefen fuskarta..., a cikin awanin nan sallah kadai ke ta da su Daddy daga falon, da zarar sun iddar zasu dawo su zauna domin ganin farkawar ta...
"sannu ya jikin?" gaba daya suka hada baki wurin fadin haka, yayinda suke yi kanta, jinjina musu kai tayi, still hawaye na cigaba da zuba kan kyakyyawar fuskar ta da yayi fayau tashi daya, sosai kuma kanta ke mata ciwo tamkar ana buga mata guduma...
gyaran murya daddy yace"hakika Abrar kin ga rayuwa, ta SILAN MIJIN AMMINKI, mun yi matukar tausaya miki, kuma kaddarar ki ce ta zo da haka, domin mutum baya kaucewa kaddarar sa, sai dai ina so ki sani cewa babu wanda ya kai uwa son danta ko yarta a duniya, duk da Amminki ta yi kuskuren rashin sauraren ki, wanda iyaye da dama na aikata hakan, idan yayansu sun kawo musu wata magana mai muhimmanci maimakon su tsaya su yi wa maganar duba na tsanaki, amma sai su yi watsi da maganar...(izinah garemu iyaye) da wanna nake cewa kada ki yi fushi da Amminki, nasan a yanzu tana cikin matsananci damuwa da kuma kewar ganin ki, sannan idan an kwana biyu zamu je can gidan inda Ammin taku take aure kin ji ko? ".... daga kai tayi alamun "toh" yayinda take take kokarin bude baki tayi magana, amma ta kasa, girgiza mata kai Daddy yayi alamun ba sai tayi maganan ba, wayar Amal ce ta fara ringing "sweet Adam" ta gani a rubuce, dagawa tayi ya sanar da ita cewa yana jiran ta a waje domin su tafi gida, a sanyaye ta mike ta yi salama da su Mummy tana waiwayon Abrar ta fito...
"Amma Daddyn'su bai kamata a bar dan iskan mutumin nan haka ba fa, domin irinsu a cikin al'ummah masifa ce" Mummy tace cikin tafarfasan zuciya, domin ji take kamar ta ga alhaji Shettima gabanta tayi ta kwada masa lafiyayyun maruka...
Murmushi irin nasu na manyan Daddy yayi a ransa yana fadin duk shekarun mace, toh ba shakka namiji ya fita kaifin tunani "relax mana Mummyn'su komai a nutse ya kamata mu bi shi"...
Jinjina kai tayi kawai tayi, ba dan haka ta so ba, kallonta ta kai ga Aaban da ke ta fama hargitsa sumar sa hadi da cije tattausan labbansa, cikin tausayinsu tace " son, ya kamata ku je daki ku kwanta haka, domin tara saura" ta fada tana duba tsadadden agogan dake makale a jikin bangon dakin...
Bai ce kala ba ya nufi sama cikin sassarfa ba tare da ya ko kalli inda Abrar take ba, da kallon Abrar ta bishi yayinda hawaye masu suka cigaba da gudana a fuskar ta, gani take kamar ya daina sonta ne...
cikin tausayin ta Mummy ta kamo ta hadi da mikar da ita tsaye, kana ta kaita har saman bangaren su kana ta sauko... a hankali ta dora hannunta kan handle din kofar, ta tura ta shiga a hankali, zaune ta gan shi kansa na kasa, dauke idanunta tayi ta nufi toilet, alwala ta dauro kana ta fito ta shimfuda sallaya ta shiga rama salollin da ke kanta....
bayan ta iddar ta ninke sallayan ta ajiye in da ya dace kana ta nufi in da yake a zaune kuma har yanzu kan sa na kasa, tattausan hannuwanta ta dora a kan fararen kafafun sa, cikin kuka tace "I knew it! I knew it that zaka daina sona idan ka ji labarina, domin nasan cewa babu wanda zai iya rayuwa ko auren na a haka pure heart, babu mai auren ragowan mijin Ammina...."
Cikin sauri ya toshe mata baki ya ce "shhhh" kana ya rungumota izuwa jikinsa, yayinda ya fashe da kuka tamkar mace, ita ma Abrar kukanta ne ya karu domin har wani sama sama numfashin ta ke yi...
Sun dau tsahon lokaci suna kukan kana ya yi karfin halin bubbuga bayanta, sosai fuskarsa ta yi jaa abunka da farin mutum, daidaita muryan sa ya yi yace "kada ki kara tunanin cewa zan bar ki ko zan rabu da ke, domin ke din rayuwa tace, ko a wani yanayi ko a wani hali na same ki, ina sonki a haka ko da maza dari ne suka keta miki mutunci ina sonki, it's you i love not your body, dan haka kada ki kara tunanin wanna maganar, abu daya nake son ki sani cewa ina matukar kishin ki fiye da tunanin ki".... ya kara sa fadin haka yana kara rungumeta
"Ba zan kara ba, ina sonka nima, ina matukar son ka pure heart "...
Murmushi mai tafe da hawaye ya saki, matsanancin sonta, tausayinta na ratsa shi...
"ya kamata ki kwanta ki huta haka" ya fada yana mikar da ita tsaye hadi da kwantar da ita kamar jaririya, kallonsa take, kallon so da burgewa hure mata ido yayi yace "sleep" murmushi tayi kana ta rufe idanunta ba dan tana jin bacci ba, sai dan cika umarnin sa kawai.....
Bayan kwana biyu Mummy, daddy, Aaban, Hanan, Abrar suka shirya tsaf domin zuwa gidan alhaji Shettima, mota biyu su ka yi, yayinda hawaye ya kasa barin fuskar Abrar tunda suka bar gida... Bayan sun isa gidan Alhaji Shettima dake maraba, driver ya danna horn aka wangala musu yalwataccen gate din suka shiga kasancewar yau asabar suna da tabbacin cewa masu gidan na nan, kukan Abrar ne ya karu ganin ta cikin gidan, take komai ya shiga dawo mata daki daki.....
Zaune alhaji Shettima yake kan daya daga cikin kujerun falon, ya dan yi rama kadan, baka hango komai sai tulelen tumbinsa, yayinda ya yi tagumi cikin damuwa, domin tun bayan barin Ammi gidan kwanciyar hankali ta kauran masa, yasa anyi nemansu, amma babu wani kyakyyawar labari har yanzu... Sallaman daya daga cikin ma'aikatan gidan ya ji, dago kansa da suka shige loko yayi ya zuba wa mai aikin nasa
"ranka ya dade kayi baki"
Cikin mamaki yace "baki?"
"Eh! suna waje nace su shigo, amma sun ki shigowa"
"Toh toh bari na fito" alhaji Shettima yace
"A fito lafiya Alhaji" mai aikin nasa ya ce yana fitowa...
Sanar da su Daddy yayi cewa alhajin na zuwa, kana ya koma bakin aikinsa... tun daga nesa ya hango wata uwa Abrar, murmushin farinciki ya fara saki sanda ya tabattar da cewa ita din ce "daddy's girl kece? kin tayar mana da hankali, sannu bayin Allah ku ku ka taimaki wa diyarmu ta dawo garemu, mun gode kwarai, naji dadi tunda kin dago gida Alhamdulillah!" yace cikin damuwa yayinda yake kokarin tunkarar ta...
"Dakata! ka da ka yi tunanin yaudarar kanka Malam, domin mu ba shashashun bane irin ka da zaka rainawa hankali, a gidan uwar uwa ta zama yarka? Da yar cikin ka ce da baka yi tunanin ta ba mutuncin ta ba, dalilin daya ya sa mu ka shigo cikin gidan nan, albarkacin Ammin Abrar da a kotu zamu hadu"... Mummy tace a zafaffe kamar zata kai masa bugu, Abrar kuwa rawa jikinta ya dauka domin gani take kamar abinda ya faru da ita a baya zai Sake faruwa, cikin tausayin ta Aaban ya riko ta izuwa jikinsa yayinda yake jifan alhaji Shettima mai tumbin kosai😜😂 da mugun kallon tsana da matsanancin kishi.
kame kame ya fara yi domin ya lura cewa sun riga sun san komai, kuma kallon daya ya musu ya tabbatar cewa su din masu hannu da shuni ne, sannan sun yi masa kwarjini ainun.
Fuska ba alamun wasa daddy yayi gyaran murya kana yace
"ina mahaifiyarta take?"
"uhmm...wato... uhmm.... ta..." wani mahaukacin tsawa Aaban ya yi masa yace "kana bata mana lokaci ina Ammi take!?"... sosai Abrar ta tsorata da tsawar tasa, kamkamesa tayi, shi kan shi bai yi tunanin cewa ya iya tsawa har haka ba, kokarin rarrashen kansa yayi kana ya shiga bubuga bayan Abrar, gaba daya ji yake kamar yana cikin dajin domin daga mai gidan zuwa gidan gaba ya tsane su...
wani kishin Aaban ne ke sukar alhaji Shettima, amma ya kasa nunawa saboda wani mugun tsoran Aaban din yake ji...
"ta...ta gudu, ban san inda take ba" alhaji Shettima yace cikin rawar murya hadi da in- in na.
Sai a lokacin Abrar ta dago kanta, ta rushe kuka mai ta ba zuciya.
"Kai kada kayi kokarin raina mana hankali, domin kana daf da shiga hannun hukuma, ka gaya mana gaskiya ina take?" Inji Daddy
"Wallahi summa billahilazi ta gudu, za ku iya tambayar ma'aikatan gidan su gaya muku, nan ya shiga basu labarin komai.... Domin sosai alhaji Shettima yake cikin tashin hankali wanda bai yi tunanin ba
Salati suka sanya duka yayin da kukan Abrar ya zarta na dazu muryan ta har dishewa ya yi " Ammi kada kiyi nesa da ni, ki dawo mu cigaba da rayuwar mu, ki dawo gareni Ammina!!!" ta zube kasa ta na cigaba da kukan...
Ganin cewa Abrar na cikin matsanancin damuwa yasa Daddy cewa su tafi, kana ya kalli alhaji Shettima yace "ka saurari sammaci daga kotu....
*Fatan mun sha ruwa lafiya, Ubangiji Allah ya karba mana*.
*Mu hadu a gobe dan ji yadda zata kaya, masoyan littafin MIJIN AMMINA NE SILA....*
SHARE✔
COMMENT✔
VOTE✔
EDIT❌
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
(A heart touching story)
_by Noor Eemaan_📚✍️
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Not edited
Page 55-56
.......haka suka shige motarsu driver ya ja suka fice daga gidan, da kallo alhaji Shettima ya bisu kamar ya rusa kuka, domin ya ga samu ya ga rashi, ga Abrar nan ta zo har gaban sa amma ba halin daukar ta domin ta fi karfinsa, saboda bambamcin a bayyane yake bazai iya ja da su Daddy ba, ga kishin Aaban din dake cin sa arai, "shi din waye da har zai rike ta a jikinsa?" Ya fada a bayyane...
Cikin mutuwar jiki ya koma cikin gida, yayinda ya tarar da wayarsa na ringing, number Kwaro ya ga ni baro baro a rubuce kan screen din wayar sa, cikin sauri ya daga hadi da karawa a kunnensa
"Oga akwai matsala fa, hukuma ta kama mu yanzu a hanyar dawowar mu, daga mu har motan barasa (giya) gamu a tsakiyan su" kwaro ya fada cikin tashin hankali ...
Kasa tiles alhaji Shettima ya zube ya shiga birgima yayinda yake ta maimaita "na shiga uku shettima" tamkar wani zautacce... Maganar kwaro ce ta sanya shi dawowa nutsuwar shi "ya haka kuma oga? Mun fi ka shiga tashin hankali fa, domin mu dari muka shiga ba uku ba, gasu sun zagaye mu da manyan manyan bindigogin su jira kawai suke mu bude motar"
"Kwaro ku bi ta kan yan iska da motar ku taho, kafi kowa sanin cewa naira na gugan naira har million dari na sa aka yi order barasan nan saboda riban da muka samu a baya, ta ya ya kake tunanin zan juri rasa wadan nan zunzurutun kudade'n?"
Kwaro kallon manu da ya hada uban gumi yayi yana daf da sa kuka yace "manu oga ya ci kai fa, ta ya ya zamu iya wucewa gaba daya suna zagaye mu? sarai alhaji Shettima yayi abinda yace amma sam bai damu ba yace; kwaro ku yi duk yadda zaku yi ku kubuta daga hannunsu, idan haka bata samu ba toh kada ku bari sunana ya fito cewa ni na aike ku, zan yi iya kokarina domin ganin an fidda ku, amma kada ku bari sunan... "
"Tau" ya ji karan bingida ta cikin wayar yayinda yaji ihu'n su kwaro ya cika kunnen sa,,, kuka mara dadin ji Alhaji Shettima ya Sa yayinda ya cigaba da birgema yana surutai, da alama ya fara fita a hayyacin sa....
Bangaren su kwaro kuwa, daya daga cikin yan sandan ne ya arbi bindinga dai dai saitin glass din gaban motar take ta tarwatse, hakan yasa su kwaro sakin ihu, cikin kwazo da sanin makamin aiki dan sanda yace "ku fito, kafin na kirga uku in ba haka ba zan tarwatsa kan ku da alburushi"...
Cikin rawan jiki su kwaro suka fito, manu kuwa fitsari ya saki saboda tsananin tsoro dama kwaro ya fishi dakakiyyar zuciya... Cikin mota suka cilla su bayan an sanya musu handcuffs, waya suka bugawa station din su, take manyan su suka basu umarnin su tafi da giyan, su tarwartsa su hadi da kona su, haka kuwa suka yi wasu sun nufi station yayinda wasu suka ja motar su kwaro.... Mutanen gari musamman wandanda suka tsani giya, murna suke sosai suna kabbara suna fatan a cigaba da kama irin wadannan mutanen masu shigo da giya kasar muslimai....
*2 MONTH LATER (BAYAN WATA BIYU)*
" innalillahi wa Inna ilaihi raju'un " Adam ya ambata bayan Amal ta gama bashi labarin Abrar, domin ya ganta tana yawan kuka shiyasa ya tambayeta
"tabass wanna diyar anty na ce" in ji Adam
Cikin mamaki da faduwar gaba tace "diyar anty ka kuma wace antyn taka?"
"Anty Rahilat mana, domin wanna labarin sak irin wanda ta bamu ne, kuma ita ma yarta ta bata dole yanzu in je gida mu tafi gidan ku dukanmu, domin bana ko tantama wanna Abrar din ita ce Abrar din Anty na"
Adam yace cikin tabbaci kana ya kalli Amal fuska a daure ya sake cewa "yanzu Amal diyar anty Rahilat kika nuna wanna tsanar da tsangwaman? Ya fada rai a bace...
Kuka ta fashe dashi ta durkusa gaban sa domin babu abinda ta tsana kamar bacin rai Adam saboda tsananin son da take masa, rungume kafafunsa ta yi tana bashi haku'ri janye kafarsa yayi yana kokarin barin dakin har ran shi ya ji haushin abinda tayi... Ringing wayar sa ce ya sa shi tsayawa daga barin dakin, " hello baba" ya ce maimakon yaji muryan baba Sai na mama cikin tashin hankali tace "maza kazo Adam baban ka yayi hatsari muna asibitin da muka saba zuwa"... Ai katse wayar ya yi ya fice daga dakin hankali tashe yayin da Amal ta sanya mayafi ta biyo shi, saboda duk ta ji abinda maman ta ce...
Ninke sallaya yayi bayan ya idar da sallar shafa'i da wuturin sa, domin lokacin karfe sha daya ta yi, mafi yawan lokuta a irin wadanan lokutan yake sallar, kan gadon ya hau
"Wiffffy"
ya kira sunan ta dai dai saitin kunnenta, yarrr ta ji tsigar jikinta ta tashi, bude idanunta tayi karaf suka hada idanu kasa ta yi da kanta tana mamakin tsananin haku'rin sa, domin duk wadan nan tsahon lokutan da suka yi tare bai taba gwada kusantar ta ta ba ko wani abu ba, daga ya rungumeta ko ya sumbaceta a hannu, kumatu, ko goshi shikenan ta aiyana hakan a ranta tana sakin ajiyar zuciya...
"Wifffy" ya sake kiranta a karo na biyu "uhmm" ta amsa a shagwabe, tana turo dan karamin bakinta.
Murmushi ya saki yace "tashi, nasan ba bacci kike ba" ya fada yana daga ta zaune.
Hannunta ya riko cikin nashi yana kallon dacewa da hannuwansu suka yi, domin farin fatar sa da brown skin din ta da ya hadu da juna sai hakan ya bada kala mai kyau, turo baki ta yi ganin yadda ya kurawa wa hannunta ido, a shagwabe tace
" kana kallon bakin hannu na ko?"
Murmushi mai sauti ya saki ya ce "ai ke ba baka bace, you re brown in complexion which I so much like, na fi son kalar fatar fiye da tunanin ki"...
Murmushi ta yi cikin karfin hali, domin damuwar rashin Ammin ta ya fi komai damunta a yanzu, hannunta ya shiga murza wa cikin wani salo ya ce " Decent one nasan cewa ba dadi rasa babban jigo a rayuwa kamar uwa, duk da tana raye amma bamu san in da take ba, ana kan neman ta muna kuma fatan a dace, please ki kwantar min da hankalin ki domin kada idan mun hadu da Ammi tace bana kular mata da ke " ya kara sa fada da iyakar gaskiyar sa...
Murmushi ta yi wanda har jerarrun fararen hakoranta mai dake da siririyar wushirya a tsakiya ya bayyana, domin sunan Ammin ta kadai daya ambata ya sa ta cikin farinciki...
"In sha Allah na daina" tace cikin zazzakar muryarta da ya hadu da yanayin sanyi da take ciki ya bada amo mai dadin gaske...
Haka kawai yaji yana jin son sa ta farinciki ta hanyar siya mata favorites dinta wato nama, ice cream da chocolate, duk da cikin su tafi son nama sosai.
"Za ki ci nama?" Ya fada yana kallonta
Cikin sauri ta gyada kai alamun "eh" da murmushi farinciki kan fuskar ta.
"Bari in je in siyo miki yanzu zan dawo" ya fada yana mikewa, saurin mikewa tayi itama tana kokarin daukan hijab din ta, kallon ina zaki? yake bin ta da shi.
"zan bika" tace fuska a marairaice
Ba musu ya kamo hannunta suka fice bayan ya sanya mata hijab din, haraban gidan suka fito ya nufi parking space_ wani sabon lifan din sa wanda ya siya kawai dan irin wanna fita musamman ta dare bai fiye son hawa mota ba...
Tayar da mashin din yayi yace ta hau, a tsorace ta hau domin tana tsoron mashin, kamkame shi sosai tayi hadi da kwantar da kanta kan gadon bayan sa suka fice... Mummy da Daddy dake zaune kan gadon dakin Daddy suna shan hirar soyaayyar su, suka kalli juna suna saki murmushin farinciki, domin kan idonsu su Abrar suka fice kasancewar lalube a dage yake.
Cikin kwarewa yake gudu sosai kan kwalta yayinda iska mai dadi ke kada su, kasancewar kuma babu ababen hawa a titin sosai ya bashi daman gudun son ranshi, yayinda yake murmushi jin yadda Abrar ta kamkame shi, daga karshe ma da ta gudun ya ki sauki ta fashe da kuka domin har wani laayi yake da babur din kamar zai zubar dasu... "Pure heart ka taimka ka rage gudun nan dan Allah!" tace tana kuka da iyakar gaskiyar ta
Shiru ya yi, bai kuma daina gudun ba domin sosai yake jin dadin yanayin da suke ciki "sai na gaya wa Mummy kana gudu dani" tace tana cigaba da kukan.
dariya ce take cinsa amma bai yi ba, wani tsalle ya yi dasu gaba daya daga Babur din har su suka yi sama kana suka sake dira kan kwalta wani ihu ta sa yayinda kukan sakalcin ta ya karu tace "ni ka sauke ni na fasa cin naman"....
*Mu haɗe anjima*😚😚😚
Manage pls bana da a enough charge.
SHARE✔
COMMENT✔
VOTE✔
EDIT❌
Noor Eemaan✍
07082281566
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
_by NoorEemaan_📚✍️
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Wanna page din sadaukarwa ne ga sisters dina much love (bloodlines)❤
Page 57-58
(Not edited)
Sosai dariya ke cin sa amma bai yi ba, kasancewar dariya ba dabi'ar sa ba ce, bai taba tunanin cewa ita din matsoraciya bace sai yau...
Wani tsallen daya d'ara na baya yayi, wani mugun ihu ta saki, cikin kuka sosai tace "pure heart na fasa cin naman, ka bari kada na mutu ban hadu da Ammina ba"... Ta kai karshen maganar tana sake rungume shi da kyau.
Cak! Ya tsaya, domin kalamanta sun yi matukar ta ba zuciyar sa, domin ba hakan bane manufar sa, yayi hakan ne domin sanyata farincikin bai yi tunanin cewa hakan zai tsoratata balle har ta furta wanna kalami mai taba zuciya ba...
Cikin wani salo ya dawo da ita gabansa sai ya zamana suna fuskantar juna, da hannu daya ya shiga shafa fuskar ta ya ce" Ana aseef wifffy (kiyi haku'ri wifffy) ban yi da niyyar sa ki kuka ba, na yi hakan domin sanya ki farinciki, am so sorry ok?"
Cikin tsoron da bai gama tsakin ta ba hadi da tausayin sa tace "ni ba ka min komai ba fa, kawai ina tsoron mashin ne, kayi haku'ri ka jiiii?" Ta ja karshen maganar.
Murmushi mai taushi ya sakar mata hadi da bata Sumba a kumatun ta, bayan shi ya sake mayar da ita, kana ya tayar da mashin di'n ya shiga Jan su a hankali, duk da haka matsoraciyar sai da ta kamkame shi....
★★Hada'dden wurin siyar da nama irin daban daban suka nufa, kowa na harkar gabansa yayin da mutane ke cike a wajen makil tamkar ba dare baa, suna zama babu dadewa waiter ya zo da menu, pappersoup yayi mata ticking da table water, yayin da ya yi wa kansa ordering only soft drink.
Babu jimawa aka kawo musu, tun kafin Abrar ta fara ci take hadiyan yawu, duk da uban kunyan da ke dawainiyya da ita ganin jama'a hakan bai hanata fara shan romon naman ba, domin ta ga kowa harkan gaban sa yake...
Da cokali ta fara cin naman, ganin hakan bai mata ba ta ajiye spoon din hadi da sanya dogayen yatsunta ta fara gutsiro naman,... Aaban hade hannunsa yayi cikin na juna yana bin duk wani motsinta da kallo, kallo na zallan so, bai yi tsammani ba yaji romon naman ya fallasa a kan farar rigarsa, sakamakon wani kyakyyawan ja da tayi wa naman... Cak ta tsaya da cin naman yayin da ta kwabe fuska cikin rashin jin dadi hadi da turo bakinta tace "pure heart am so..."
"Shhhh...." ya ce yana kallon fuskar ta yayinda murmushi ke kan fuskar sa har yanzu, romon daya dan bata gefen bakin ta yasa hannunsa ya fara goge mata hadi da cewa "you dont have to say sorry decent one, domin ina son duk wani abu da kike yi yanzu, i enjoy looking at you like this..." Ya fada idanunsa cikin nata.
Murmushi ta sakar masa yayin da kwallan suka cika idanunta, kwallan farincikin samun gwarzon namiji daya tamkar da dubu, mai son farincikin ta.
"I love you" tace a kunya ce.
"I so much love you too, with all my heart" kana yace "no more talk, cinye naman ki ok?"
Jinjina masa Kai tayi, murmushi kan fuskar ta cigaba da cin naman ta, bayan ta cinye duka domin ko daya bata bari ba, tambayar ta yayi a karo mata ta ce a'a ta koshi, bill dinsu ya biya suka bar wajen... A hankali yake driving lifan din, yayinda suke hirar su ta soyaayya har suka isa gida....
*BAYAN KWANA BIYU*
Bayan duk sun gama breakfast, gaba daya duk sun dawo falo suna hira, Hanan sai tsokanar Abrar take, amma ta kasa mayar mata saboda kunyar su mummy. "Hanan ki kiyaye ni fa, daughter dawo nan kusa dani ki zauna" Mummy tace tana yiwa Hanan hararan wasa, a kunya ce Abrar ta dawo kusa da Mummy ta shige jikinta, tana yi wa Hanan kwalo a fakaice...
Kallon so da birgewa Aaban ke binta da shi, yana farincikin yadda Mummy ta dauke ta a matsayin y'a da suruka a yanzu.
Wayar Mummy ce ta fara ringing, murmushi dauke kan fuskar ta ta daga kiran sakamakon sunan Amal da ta gani a rubuce kan screen di'n wayarta, "lafiya Amal na ji muryar ki haka?" Daga bangaren Amal kuwa sanar da Mummy tayi cewa mahaifin Adam ya samu hatsari yau kwana biyu, salati Mummy tayi kana ta shiga fada kan rashin gaya musu da Amal bata yi ba tun ranar da abin ya faru ba, haku'ri ta bawa Mummy hadi da bata uzurin cewa bata da nustuwa shiyasa bata sanar musu da wuri ba....
"Toh shikenan, muna nan zuwa, wani asibiti kuke?"
"Ai muna gidansu Adam, domin baban yace ba ya son zaman asibiti likita ke zuwa safe, rana, dare duba shi" ta karasa cikin sanyi murya da alama basu shirya da Adam din ta har yanzu ba..
"Allah ya tsare gaba"
Da " ameen" Amal ta amsa tana katse wayar...
"Mummyn'su meke faruwa ne?"
ajiyar zuciya Mummy tayi kana ta sanar da shi, jajantawa yayi kana ya umarce su dasu shirya domin zuwa duba majinyanci.
Kasa da awa daya duk suka shirya tsaf kana suka dau hanyar zuwa gidan su Adam, tun a hanya zuwa gidan gaban Abrar ke faduwa Wanda bata san dalili ba...
Bangaren Amal kuwa, a sanyaye ta sauke wayar daga kunnen ta, tana kokarin komawa dakin da aka kwantar da baba, domin wayar da zata yi ya sanya ta fitowa
daman, Kicibis suka yi da Adam dake kokarin fitowa, dauke kai yayi tamkar bai ganta ba, Wanda hakan ya sanya ta fito da kwalla "sweet Adam" ta kira shi, "lafiya" yace ba tare da ya juyo ba, ta baya ta rungume shi tace "ka sausauta min wanna hukunci ya yi min tsauri, na tuba" ta karasa tana sakin kuka...
Kamar kukan bai dameshi ba, haka ya zareta daga jikinsa ya bar wajen... Sai dai sosai kukan ta ke damun shi, yayi haka ne saboda gaba, tasan cewa dan Adam ba abun wulakantawa ba ne, a duk halin da yake ciki tunda Allah da kanshi ya karrama dan Adam, wane mutum yace zai wukalanta shi saboda wani dalili nasa Maras tushe....
Da kallo Amal ta bishi tana share hawayen fuskar ta tana fatan ya sauko su cigaba da rayuwar su yanda suka saba, domin ta gasu hakan nan, ta kuma dau darasi, dakin ta kamo, ta yi wa su Ammi sannu kana ta zauna kan ta a kasa, "ya haka Amal ki saki jikin ki mana, ko bakya jin dadi ne?" Ammi ta tambaye Amal tana kallonta.
Kunyar ammi mai yawa ce ta dirar mata, domin tasan cewa anty rahilat na sonta sosai, ta yaya ita kuma ta ki jinin ta a baya? Tabbas babu wata uwa da zata so hakan, ajiyar zuciya ta sauke tace"Anty babu komai" ta ce tana murmushin yake.
"Toh ai shikenan" Ammi ta ce tana mikewa hadi da cewa "bari na dauko miki mutumin ki nasan ma yayi sanyi yanzu( tana nufin kunun aya, kasancewar Amal na son shi)ammi ta karasa tana barin wajen, jinjina kai Amal tayi tana jin zuciyar ta na karyewa.
Barin Ammi dakin, yayi dai dai da shigowar su Daddy Wanda Adam yayi musu jagora har zuwa dakin inda majinyacin ke kwance...
*kuyi manage kafin gobe, wallahi bacci nake ji sosai, daurewa nayi domin farincikin ku, much love my people*.😘
Share✔
Vote✔
Comment✔
Edit❌
NoorEemaan
07082281566
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
(A heart touching story)
_by NoorEemaan_📚✍️
https://facebook.com/groups/943534712916776/
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
*Wanna page din sadaukarwa ne ga mahaifiyata (mahmah) dama sauran dukkanin wata uwa a duniya, Allah ya saka muku da gidan aljanna. being a mother is not easy at all*.👌💞
Page 59-60
#mother's love
.....sallamar su ce ta sanya su mama lura da shigowarsu, "lale marhabun" Anty Raheenat tace, amsawa suka yi yayinda kan Abrar ke kasa domin wani faduwar gaba take ji sosai....
zama duk suka yi, kasancewar dakin da na girman gaske ya sa ya ishe su a wadace, banyan gaishe -gaishe da ya wakana a tsakaninsu hadi da tambayar ya mai ciki? cikin mutuntawa suka amsa har da mara lafiyan, yayinda Adam ke ta Addu'a akan Allah ya fito da Anty Rahilat, baya so ya ce komai, yayi imanin cewa matukar ta fito zata shaida yarta... kasa hakuri ya yi ya kalli yaya Nadeem yace
"uncle Nadeem ina anty Rahilat?"
"tana zuwa taje daukowa Amal kunun aya" ya amsa, wani bugawa kirjin Abrar ya sake yi sakamakon jin sunan amminta.
A hankali Aaban ya ce " wiffy, ke kwanatar min da hankalin ki please, menene yake damunki? ga zuciyarki na bugawa" ya fada yana kallon saitin kirjinta, wanda idan mutum ya lura sai ga yanda yake bugawar da sauri sauri...
"Assalama alaykum " Ammi ta ce tana shigowa hannunta dauke da tray mai dauke da kunun aya mai sanyi hadi da glass cup.
Cikin kaduwa, zallan mamaki, farinciki ta dago kanta a dalilin jin muryar Ammin ta, tabass ko a magagin bacci, ko mafarki taji muryar Amminta zata gane, balle a zahiri...
Cikin sauri ta mike wanna sai a lokacin su Anty Raheenat suka lura da ita, tsananin mamaki ne ya kama su ganin mai kama da Rahilat...
"Ammina!" Ta ce cikin sauti kuka hadi da mamaki...
A firgice Ammi ta dago kanta sakamakon jin muryar diyarta, farincikin ta, zaro ido ta yi kana tray din hannunta ya zube kasa take komai ya tarwatse kasancewar mug din na glass ne, da mugun gudu Ammi ta nufeta ta na kiran "Abrarrrr!" Haka zalika itama Abrar ta nufi Ammi da gudun gaske...
cikin zafin nama Abrar ta dale jikin Ammi, kan centre carpet suka zube, sai dai sam hakan bai dame su ba, ba su kuma ji ciwon faduwar ba, kuma har yanzu suna rungume da juna suna kuka mai taba zuciyar mai sauraro, mikewa Abrar ta yi ta mikar da Ammi tsaye, riko fuskar ta Ammi ta yi tace "Abrar diyata, kice a gabana? Ko gizon da idanuna suka saba yi min ne?" Ta fada tana kara rungume...
Cikin kuka har da shesheka Abrar tace "ni ce Ammina, ni ce diyarki Abrar"... Sun kai tsahon lokaci suna kuka ba tare da kowa yace musu komai, domin duk sun fahimci komai, ba shakka sun cancanci yin kuka ko zuciyoyin su zai samu saukin daga radadin da suka yi ta fama da shi tsahon wanna lokutan....
Ganin cewa sun ki daina kukan yasa mahaifin Adam dake kwance yin murmushi kana cikin muryar marasa lafiya yace " haba Rahilat, ya zaki biye mata kuna kuka? Bayan murna ya kamata ku yi, domin ranar da kike dade kina fatan zuwan sa kuma gashi ya zo"... Sausauta kukan suka yi, mahaifin Adam ya sake cewa "ku zauna" ba musu Ammi ta riko hannun Abrar ta zauna kana ta dora Abrar kan cinyarta, hadi da share mata hawaye da majina, sosai ta rike Abrar a jikin ta domin gani take zata sake rasa diyarta a karo na biyu...
Kwallan farincikin ne suka cika idanun Adam yayinda tausayin su ya cika zuciyarsa, murmushi yasaki hadi da ajiyar zuciya ganin Anty'nsa ta hadu da gudan jinin ta...
Aaban idanunsa a lumshe, yana jin radaddin kukan ta har kahon zuciyarta, wani bangaren kuma ya fi kowa murnan ganin wanna ranar, decent one dinshi ta daina kukan rashin ammi"...
Gyaran murya yaya nadeem yayi yace "Alhamdulillah dukkannin yabo ya tabbata ga Allah wanda ya nufe mu da ganin wanna ranar. " Rahilat ko zaki gaya mana ta ya ya kika kubuta daga hannu alhaji Shettima? " yaya Nadeen ya fada, duk da cewa ta basu labari a baya ya yi tambayar ne saboda su Abrar su ji, nan ta sake fada musu, sosai Abrar ta yi kuka, kukan tausayin Ammin ta, ashe rashin imanin alhaji Shettima ya kai haka? Ta aiyana a ranta.
Nan zance ya sake dawowa sabo, sosai aka sake yi wa Ammi fada mai hade da nasiha, ba ma Ammi kadai ba dukkanin su jikinsu yayi sanyi sakamakon jin nasihar da yaya Nadeen yayi mai ratsa zuciya..
"Abrar daga barin ki gidan alhaji Shettima cikin Daren nan, ina kike je? hannu wa kika fada?" Yaya Nadeem ya sake tambaya
Cikin kuka Abrar ta gaya musu komai, sai dai bata fada musu tana aure ba ta boye hakan saboda kunya, sannan bata san ya Ammi zata dau auren ba shin zata yi farinciki ko akasin haka?
Godiya mara iyaka su Ammi suka dinga yi wa su Mummy abisa rikon amana da su ka yi wa Abrar, Mummy kam har wani kunya ta ji, saboda irin godiyar da suke yi,"ba shakka dan Adam ba abin wulakantawa bane a duk halin da yake ciki, ni kam na dau darasi" Mummy ta aiyana cikin ranta...
Hawaye na bisa fuskar Amal ta karasa wajen Abrar ta nemi lafiyarta, ko aya Abrar bata bari ta kai ba ta tace ta yafe mata, haka zalika Mummy tun kafin tayi magana Abrar ta yi saurin rungume ta, kana a hankali tace "mummy ni diyar ki ce bai kamata ki nemi yafiyata ba" Abrar ta fada cikin girmamawa sukarta, sosai hakan ya yi wa Adam dasu Daddy dadi ganin komai na daf da zuwa karshe...
"diyata Abrar zaki iya yafewa Ammi ki, nasan ni mai tarin laifi ce a gareki, amma nayi nadama diyata" Ammi tace tana zubar da hawaye, cikin Abrar tace " ni baki min komai ba Ammi, bana fushi dake, kece komai nawa ina sonki sosai Ammina"... Ta ce tana kara rungume Ammi.
Kuka Ammi ta sa, kaunar yarta mai yawa na ratsa zuciyar ta, yayinda tsanar Alhaji Shettima ke kara yawa a zuciyarta...
"Ooh Abrar ko ta mu bakya yi ko?" Anty raheenat tace cikin zolaya.
Cikin jin kunya tace "kuyi haku'ri" kana ta shigar da kanta jikin Ammi, wanda sosai hakan ya basu dariya... Murmushi farinciki Ammi ta yi kana ta ce
"Abrar nasan kin manta dasu anty da yaya Nadeem ko?" Jinjina kai Abrar tayi domin bata ganesu ba saboda shekarun da yawa, nan Ammi ta shiga yi mata bayanin su daya bayan daya, cikin jin dadi ganin dangin Amminta ta sake gaishesu, yayin da suka rungume ta cikin farincikin...
Gyaran murya Daddy yayi kana cikin iya sarrafa harshe ya ce "mun aikata muku laifi, wanda Muke fatan zaku yi wa magana ta da zan yi yanzu duba na tsanaki, shiru yayi na yan mintuna kana ya cigaba, maganar gaskiya Abrar matar aure ce yanzu, kuma ba kowa bane mijin ta face dana Aaban, nan ya shiga basu labarin yadda auren ya kasance....
so sorry habibti's nasan kun gaji da jira, ku yi min afuwan, abubuwa ne sun hade min bana da lokaci, in sha Allah gobe zaku jini son so nake muku.😘
Vote✔
Share✔
Comment✔
Editing is not allowed❌
Noor Eemaan✍
07082281566
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
(A heart touching story)
_by Noor Eemaan_📚✍️
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Page 61_62
(Not edited)
Cikin zallan mamaki su yaya Nadeen ke bin Daddy da kallo tamkar wani sabon hallita, Ammi ta fi kowa shiga mamaki mai yawan gaske... Kuka ta fashe da dashi a lokacin da Daddy ya kai aya a maganar sa, kuka sosai na zallan farinciki hadi da tausayin tilon yarta
Gaban Abrar da na Aaban kusan lokaci daya ya bada sautin "dam daram!" a tunanin su Ammi bata farinciki da auren su.
"Haba Rahilat ya kuma kike kuka?" Anty Raheenat ta tambayeta, itama fuskar ta dauke da murmushi, domin kam tayi farinciki da faruwar hakan.
"Dole in yi kuka Anty, ace diyata tayi aure ban sani ba, wanda babu abinda ya janyo hakan face kin yi wa maganarta duba na nutsuwa a baya, amma ina farinciki sosai da hakan Allah ya basu zaman lafiya"... Ammi ta ce tana kuka, yayinda idanun yan dakin ya ciko da kwallan tausayin su...
Ajiyar zuciya Abrar ta saki da ya taho da hawaye masu sanyi, haka ma Aaban ajiyar zuciya ya saki mai karfi da ya sanya Daddy kallonsa kana ya girgiza kai yana murmushi domin ya fahimci Aaban sarai.
"Mijin Abrar dita ka zo gareni" Ammi ta ce tana sakar masa murmushi, shima murmushi ya saki mai taushi take son matar ya darsu aransa, dai-dai gabanta ya durkusa, sumar sa mai yalwa ta shafa, hadi da sa masa albarka, cikin jindadi ya amsa hadi da jifan Abrar dake zaune har yanzu kan cinyar Ammi da kallo na
soyaaya...
Murmushi jindadi su Mummy suke yi yayinda farinciki ya cika zuciyoyin su, Hanan ce ta mike zuwa wajen Ammi, Abrar ta fara turewa tana cewa "malama tashi daga kan cinyar Ammi na, katuwa dake salon ki karya ta"
'Wallahi bazan tashi ba" Abrar tace tana murgudawa Hanan baki hadi da sakalo hannunta a wuyar Ammi...
"Toh wallahi sai dai mu raba dan ba zai yu ba, ai nima Ammina ce"....
Dariya yan dakin suka shiga musu, yayinda Aaban ya mato kan kallon Abrar musamman da ta murguda baki wa Hanan sai ya ga ta kara masa kyau ainun...
Nan hira ta barke tsakaninsu, har da baba da ke kwance na sanya musu baki cikin hirar tasu jefi-jefi, sosai shima ke cikin farincikin wanna ranar...
"Ina da magana" Ammi ta ce kanta na kasa.
"muna jin ki Rahilat" in ji Mama
"Ina son a raba aure na da Shettima" Ammi tace tana runtse idanunta domin sunan shi ma bata son shi...
"Yo ko baki fada ba, wallahi kin gama zama a gidan shi, kuma dole mu maka shi kotu abi muku hakkin ku" anty Raheenat tace cikin kakkausar murya dake nuna tana jin tsana da haushin alhaji Shettima.
Hawayen farinciki ne suka zubo wa Abrar jin wai Ammi da bakin ta ta nemi rabuwa da alhaji Shettima...
Gyaran murya Daddy ya yi kana yace" ya kamata idan zamu yanke hukunci mu yanke ba a lokacin fushi ba, shakka babu Shettima ya cancani karban ko wani irin hukunci ne, sai dai bazan so sunan surukata ya baci ba, wanda hakan kan iya shafan jikokina in Allah ya yarda, saboda haka nakeso ayi shari'ar nan ba tare da duk duniya ta sani ba, saboda kare mutuncin surukata kuma diyata ".
Jinjina kai suka yi cikin gamsuwa, domin ba karya cikin abubuwan da ya fada, tabbas sunan Abrar zai iya baci a duniya wanda zai iya shafan yayan ta, domin yanzu abu zai faru, amma wasu mutane su lauya maganar ya dawo na batanci...
" sanna ya kamata ace mun ziyarci nijar domin Abrar ta gana da kakarta ta wurin uba da ma sauran yan uwansa na can" Cewar yaya Nadeen yana kallon Ammi.
Wani tsohon mikin ne ya taso wa Ammi, take ta ji ranta ya baci tuno wasu abubuwa da suka shude "ba zamu je ba yaya Nadeen ka gafar ce ni" ta ce kanta na kasa alamun girmamawa...
"Girgiza kai yaya Nadeen yace " nasan cewa abubuwa da yawa sun faru da ku, kun ga rayuwa wanda kaddarar ku ce haka, babu bawan da ya isa ya sanja kaddarar sa"... Nan sauran mutanen dakin suka dan sa baki har ta amince kan cewa zasu je...
Wanda suka saka ranar zuwa wato nan da sati biyu, wanda da sun dawo ne za'a fara shari'a da alhaji Shettima...
Sai bayan la'asar su Mummy suka yi shirin tafiya gida, ai Abrar makalewa Ammi tayi akan ita nan zata zauna, abun ma dariya ya bawa Ammi, "ina kika taba jin an yi haka Abrar? Shi fa aure da kike gani ba abun wasa bane, maza tashi mu je in raka ki" Ammi ta ce a hankali tana kallon Abrar...
Turo baki ta yi ta na share kwalla ta mike, Anty Raheenat na mata dariya, Aaban kuwa duk yana lura da abinda take yi,
Cikin mutunta juna suka sake yin sallama, Abrar bakin motar ta tsaya taki shiga har motar su Mummy ta fita daga gidan.
Daga cikin motar ya kura mata ido baya ko kiftawa,,,, iskar mai dumi ya furzar daga bakinsa, kana ya bude murfin motar ya fito, turo baki ta yi kanta a kasa, dai dai saitin ta ya tsaya ya ce "wifffy are you mad at me?"
Girgiza kai tayi, "then meya hani ki shiga mota idan ba fushi kike ba?" Ya sake tambayar ta.
"I want to stay with Ammi" ta ce hawaye na ziraro mata.
"Idan na baki daman hakan, will you be happy?" Ya tambayeta
Cikin zallan zumudi ta daga kanta hadi da furta "eh" murmushi dauke kan beautiful innocent face dinta.
Murmushi ya sakar mata, duk da can cikin zuciyar sa baya son rabuwa da ita ko da na minti daya ne, amma ba yadda ya iya, yafison farincikin ta fiye da komai, ya kuma san ta yi kewar Ammin ta sosai ne...
"Na baki umarnin zama da Ammi, daga yau har zuwa ranar da zamu dawo daga nijer"
Ihun murna ta saki kana ta rungume shi ta ce "nagode sosai pure heart, am happy har nijer zaka bimu"
"Shhhhh! never mind, your happiness is mine" ya fada yana manna mata light kiss a saman forehead din ta.
Nan suka yi sallama ya tafi cike da matsanancin kewar ta...
★Bayan ta shiga ciki, Ammi ta zaro ido hadi da cewa "ya na ga kin dawo"?
"Shine ya ce in zauna tare dake, har sai bayan mun dawo daga nijer" tace tana washe teeth's dinta...
"Anya ba takura masa kika yi ba?" In ji Ammi tana tsare ta da idanuwa.
"Allah Ammi ban matsa masa ba, za ma ki iya tambayan sa" ta fada tana shige wa jikin Ammi, nutsuwa hadi da sanyin dadi na ratsa jikinta...
Nan hira ta sake barkewa tsananin su, kana kallon su zaka san cewa akwai kauna da shakuwa mai yawan gaske tsakaninsu kafin kaddara ta raba wanna kaunar hadi da shakuwan, sai dai yanzu Alhamdulillah zasu ce domin komai na daf da zuwa karshe...
Amal dake zaune ma ba'a barta a baya ba, domin wani son Abrar din take ji sosai a zuciyar ta, "Anty bari na sake dauko wani kunun ayan in ji Amal"
"Toh shikenan Amal, na ma manta ban dauko miki wani ba, wanna yar rigiman kanwar ta ki ta mantar dani" Ammi tace mata"
murmushi kawai Amal ta saki tana mikewa hadi da cewa "ai ta yi kewar ki ne sosai Anty"
tana fita Adam ya yi maza ya bita, tana daf da shiga kitchen din ta ji an rungumeta ta baya, ajiyar zuciya ta sauke domin ta fahimci ko wanene
" sweet Adam am so sorry bazan...."
"Ya isa komai ya wuce, a rayuwa ana so idan ka yi abu mara kyau toh ka yi saurin yin nadama" Adam yace yana sakar mata Sumba..." Nan suka dai dai ta tsakanin su (mata da miji sai Allah😍)
Har dare Abrar na manne da Ammi yayin hirar tasu taki karewa, har Ammi ta bata labarin zuwan su gidan kowa lefen Amal amma ikon Allah basu hadu ba, sosai Abrar tayi mamaki, hadi da jinjina ikon Allah. Sun kai biyun dare suna hira, sun kuma sha kuka tuno rayuwar su kana bacci ya yi awon gaba da su ba tare da sun shirya wa hakan na.
************************************
"NIJER"
Tsaye Ammi take ta kurawa gidan ido bata ko kiftawa, ba shakka wanna shine gidan da tayi rayuwa da Sajeed din ta, masoyinta na asali uban diyarta Abrar "Allah ya kyautata makwancin ka" ta fada a hankali hawaye na zubo mata. Gidan na nan yadda yake sai dan gyare gyare da ba a rasa ba...
Abrar, Aaban, anty Raheenat, yaya Nadeem, Hanan, su suka yi wa Ammi rakiya zuwa nijer, a hankali Abrar ta karasa wajen Ammi hadi da dafa ta idanunta cike da kwalla, domin duk da a kananun shekaru suka bar gidan amma, bata manta daren da Ummi (kakarta kenan ta wajen uba) ta kore su cikin duhun dare suka bar gidan....
"Ammi na!" Ta ce, a hankali Ammi ta juyo hadi da dora hannun ta kan na Abrar.
" ki karfafa zuciyar Rahilat mu shigo ciki ko? In ji anty Raheenat jinina kai Ammi ta yi kana ta riko hannun Abrar suka fara takawa yayinda su Anty Raheenat suka take musu baya, banda Aaban dake tsaya ba tare da ya shiga ba, wanda ba su lura ba har sai da Abrar ta juyo ta gan shi tsaye, da ido ta yi masa alamun ya taho, makale kafada ya yi kamar karamin yaro, murmushi ya subuce mata domin sosai ya burgeta, magana ta radawa Ammi take ta juyo ta ce "taho Dana" ba musu ya fara takowa... yayinda Abrar ta sakar masa gwalo, murmushi kawai yayi yana mamakin iya tsokanar ta, wanda bai san ta iya ba..
Da kallo Ammi ke bin part din su na gidan, take komai ya shiga dawo mata, haka Abrar tunanin Abbin ta ya dawo mata sabo fil wanda yasa ta ziraro da hawaye.
Suna shiga haraban gidan suka yi kicibis da Zulaihat (wato kanwar Sajeed, idan baku manta ba a shafi kan farko) cikin mamaki Ammi ta ce "Zulaihat!" Dago kai Zulaihat ta yi jin kamar ta san mai muryar.
Waro ido tayi tace "anty Rahilat kice min da gaske ke nake gani ba gizo idananuna ke min ba Ina yata Abrar" ta fada cikin yaren buzaye kana tayi mix da hausar ta dabe gama kwari ba.
Rungume ta Ammi ta yi tace "nice Zulaihat, nice tsaye a gaban ki, na yi kewar ki sosai kanwata" in ji Ammi.
Kuka Zulaihat ta saki, kukan farinciki, bata yi tunanin zata sake ganin su Ammi ba har ta koma ga Allah, kullum bata da aiki sai na kuka hadi da jin haushin halaiyan ummin ta.
"Abrar ki zo ga Zulaihat, baki manta ta bako?" in ji Ammi
Jinjina kai Abrar tayi duk da ta manta kamaninta amma sunan ta na zaune daram a kwakwalwarta, durkusa ta yi domin gaisheta, Cikin sauri Zulaihat ta rungumota tana jin soyaayyar diyar yayanta...
Riko Abrar Zulaihat ta yi a jikin ta tace "Mu shiga daga ciki" ba musu suka bita a baya yayinda ta yi musu jagora har zuwa bangaren Ummi...
*Kuyi min haku'ri sister's na barku kuna jira na, wallahi jiya bacci ne ya dauke ni, ina cikin typing zuwa dare zaku ji in sha Allah idan ina free...*
Share✔
Vote✔
Comment✔
editing is not allowed❌❌
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA 🍓🍓
(A heart touching story)
_by Noor Eemaan📚✍️
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Page 63-64
(not edited)
______________________📖 zaro ido Ammi ta yi cikin kaduwa hadi da mamakin ganin Ummi acikin wani matsanancin yanayin.
"Zulaihat me ya sa mu Ummi haka?" Ammi ta tambaya tana bin Ummi dake kwance da kallo cikin halin matsanancin ciwo....
"Hakkin ku" Zulaihat ta ce a sanyaye idanunta cike da kwalla.
Cikin sauri Ammi ta durkusa gabanta tana cewa "Ummi!" Kura wa Ammi ido Ummi ta yi yayin da bakinta ya fara motsi alamun zata yi magana, amma ta gagara furta komai...
Cikin tausayawa halin da Ummi take ciki Ammi ta share kwalla, wai yau Ummi yar gayu, mai ji da dukiya ce kwance cikin wanna matsanancin halin?...
"Zulaihat Baku kai ta asibiti ba ne?"
"Anty Rahilat na gaya miki cewa hakkin ku ke bibiyar Ummi domin babu irin asibiti da bamu je ba, babu kalan maganin da bata sha ba, amma babu wani sauki, ta kai kusan shekaru bakwai cikin wanna halin tun tana iya cewa a nemo mata ku ta nemi yafiyar ku har ta ma daina magana sai dai kawai ta bi mutum da kallo....
" innalillahi wa Inna ilaihi raju'un " Ammi ta ce tana kuka, domin duk mai imani dole ya tausayawa halin da Ummi ke cik, domin wani mugun rama tayi baka ganin komai sai kashishuwa.
"Ku zauna bayin Allah" ki jin Zulaihat.
A sanyaye duk suka zauna, domin suma sun tausayawa halin da take ciki.
Ruwa hadi da drinks Zulaihat ta kawo wa mu sy, kana ta zauna, aka gai gaisa jiki a sanyaye...
"Jikin Ummi ne ya fara rawa yayinda bakin ta ya cigaba da motsi, cikin mamaki Zulaihat ta ce " ya rabb! Yau Ummi ke kokarin tashi bayan tsahon lokaci?" Ita kanta bata san maganar ya fito fili ba...
"Daman ta jima Bata motsa komai nata?" Ammi ta tambaya hankali tashi.
"Hmm anty Rahilat, ai Ummi ta kai wasu shekaru a haka bata ko motsa jikinta fa" inji Zulaihat.
Cikin sauri Aaban ya tashi ganin matar na ta kokarin tashi, tabbas a matsayin na doctor ya fahimci cewa matar na da karfin hali da karsashi, domin tana cikin ciwon sosai kuma take kokarin tashi...
A hankali ya daga ta zaune, ya dora mata pillow data kwanta a kai kan gadon bayan ta domin ta ji dadin zaman, kuma ikon Allah ta zauna yayinda idanun ta ke kafa kan mutane biyu "Ammi da Abrar"...
Wasu tagwayen numfashi ta shiga saukewa wanda kai tsaye mutum zai fahimci cewa na azaban ciwo ne...
" R...ra..hi...la...t ki... ya...fe...fe...min Ha...ki...ka... Ban...ri...ke Ama...nar ...sa..jee..d... ba.." Ummi tace baki na rawa domin maganar ma da kyar ta fizgo shi...
Kukan mai sautin gaske Ammi ta sa, lallai bawa ba'a bakin komai yake ba, haka zalika duk wanda ya dauke tsananin son duniya ya dora a kanshi yana cikin matsala babba kuwa, ga misali nan kan Ummi .
"Ki...kin...ji...? I...ina ....ji...ka...ta? "
Cikin kuka Ammi ta riko hannun Abrar dake zubar da hawaye itama zuwa gaban Ummi, meya ribar ta idan taki yafewa Ummi? Ko iya haka, ai ta ga ishara tun a gidan duniya, duniyar ma nawa take da wasu mutanen ke daukan ta da zafi, har su sabawa Allah...
"Ni na yafe miki duniya da lahira" inji Ammi.
Sannan ta kalli Abrar tace "diyata ga kakar ki nan, shin zaki iya yafe mata?" Ammi ta tambayi Abrar cikin sigar tambaya.
Kuka Abrar ta saki, kukan tausayin Kansu.
"Ammi idan har zaki iya yafe mata, dole nima in yafe mata, saboda kin fi cutuwa" inji Abrar cikin kuka.
Rungume Abrar Ammi tayi cikin tsananin so hadi da alfahari da diyarta.
Murmushi Ummi tayi wanda idan ka gani zaka yi tunanin kuka take kokarin yi, saboda halin ciwon da take ciki, ikon Allah kuwa wani sauki ta fara ji a jikinta wanda rabon ta da shi tun data fara rashin lafiya nan...
Hannunta na rawa ta ware wa Abrar alamun ta so gareta, kallon Ammi Abrar ta yi, jinjina mata kai Ammi ta yi alamun ta je, karasa jikin ta yi yayinda Ummi ta riko ta izuwa jikin ta.
"Ki...ga...far...ceni... Ji...ka...ta..., na...
Cikin sauri Abrar ta katse ta hadi da cewa " na yafe miki kaka"
Hawaye ne suka fara zubowa Ummi, nadama mai tsananin tsake na ratsa jikinta, ji take dama hannu agoga ya dawo baya, ba shakka da ta gyara kuskurenta, da ta nuna wa Ammi tsananin so, sai dai hannu agoga yayi gaba...
Gaba daya yan dakin sai da suka zubar da hawaye, wanda na zallan tausayi ne, Zulaihat kuwa murmushi farinciki ta saki domin ta san ko ba komai Ummi zata ji sauki ciwon ta, tunda har magana ta fara yi, duk da ta tsani halaiyan mahaifiyar ta, amma tana tsananin son ta tunda ita ta yi silan zuwan ta duniya.
Kallon su Ummi take duk da bakin ciwon da take ciki bai hanata fahimtar tsadaddun kayan jikin su ba, haka zalika kallon daya zaka musu ka fahimci cewa suna cikin daula, fatar su kadai ya isa ya baka labari
"ba shakka su Rahilat sun yi arziki" Ummi ta aiyana a ranta.
Take zuciyar ta ta kara karyewa tana jinjina ikon Allah mai kowa mai komai mai canza komai a duk lokacin da ya so...
" ku...ma... Ku...yafe...min" in ji Ummi tana kallon su Anty Raheenat da yaya Nadeem domin bata manta wulakanci da yi musu suma ba
"Mun yafe miki" suka hada baki wurin fadin haka"
"Wai Zulaihat ina sauran yan gidan ne?" Ammi ta tambaya
Tabe baki Zulaihat tayi kana cikin jin haushin su tace "rabu da munafukai, kin san har da zugin su Ummi ta Kore ku, amma kisan da ta fara rashin lafiya, duk suka gudu babu mai zuwa kusa da ita, yayinda suka fara facaka da dukiyar ku wanda Ummi ta karbe
Wata rana na zo gidan nan, na shiga tashin hankalin sakamakon halin dana ga Ummi ke cikin ciwo da kasanta amma babu ko mutum daya mai kula da ita, shine fa na kira mijina na yi masa bayanin komai ya bani damar zama domin Kula da ita, ni kuma nace musu daga yau kada na kara ganin ko kafarsu dakin nan, sannan kudin na karbe yana wajena, duk da sun ci daga ciki... Numfashi ta sauke kana ta cigaba yanzu haka nasan suna part din su"
"Ki kira su mana mu gaisa" inji Ammi
Kwafa Zulaihat tayi kana tace "wallahi sun ci darajan masu daraja amma da baza su shigo cikin dakin nan ba"
"Ai Zulaihat wanna kudin mun yafe wa Ummi su har abada, bana bukata wallahi, ba kuma fushi nayi ba". Ammi ta fada
" haba anty Rahilat fushi kika yi dai? "
Murmushi Ammi tayi ta ce "Zulaihat da ina fushi kina tunanin zan zo nijer ne?"girgiza kai zulaihat tayi
"Toh kin gani har zuciya ta komai ya wuce, domin har abada Ummi mahaifiyata ce" inji Ammi
Jinjina kai Zulaihat ta yi tana mamakin tsananin sanyin hali irin na Ammi.
"Kira su" Ammi ta sake cewa ganin cewa Zulaihat bata son tashi, domin ta fahimci halin ta sarai, bata son su so dakin.
Da kallon Ammi ta bita da ta zo fita, ba laifi shekaru sun ja hali zanan dutse zulaihat na nan da fushin ta matukar aka tabo ta, girgiza kai tayi tana tuno rayuwar da suka yi a gidan...
Su kai kimanin su 30 da suka shigo dakin, wasu sun tsufa, wasu sun mutu, wasu sai bayan Ammi bata nan aka haifesu, ba laifi Ammi ta shaida wasu, haka su ma sun gane ta, duk da mugun canzawar da ta yi... nan Ammi ta shiga gaisawa da su, a kunya ce suka amsawa suna neman lafiyarta, "tace ta yafe musu"
Yayin da suke cike da zallan mamaki ganin Ummi a zaune, Gaishe su Abrar tayi, take suka gani cewa diyar sajeed ce wanna saboda tsananin kaman su da Ammi, basu wani jima ba suka fita a dakin...
Nan matan gidan suka shiga gyaran wa su Ammi inda zasu kwana, wanda ammi taji dadin hakan kwarai, "ba shakka mutanen gidan sun sanja halayen su... Ammi ta ce a ranta
Kasancewar akwai dakuna da yawa a gidan yasa aka ware wa Aaban daki shi kadai, haka zalika Ammi wanda Hanan tace tare da Ammi zata kwana, haka su Anty Raheenat suma an ware musu komai a wadace...
Kitchen Zulaihat ta shiga domin hadawa su Ammi abincin, binta Ammi tayi kitchen suna girkin su tare, sosai hakan ya sa Zulaihat farinciki, "ashe har yanzu kyakyyawan halayen anty Rahilat na nan?"murmushi mai sauti Ammi ta yi kadai, sai a lokacin Zulaihat ta fahimci ashe zancen zucin ta ya fito fili...
Fita Aaban ya yi daga gidan tare da wani matashin saurayi daya kasancewa dan gidan, wanda a shekaru zai kai 15years, inda ake canza kudi zuwa daga na nigeria zuwa na nijer wato sefa suka nufa(idan ban yi kuskure ba sefa shine sunan da yan nijer ke amfani dashi).
Ba musu yaron ya bishi, domin sosai ya ji Aaban ya burge shi saboda iya wanka sa da haduwar sa, gaba daya kudin daya zo dasu hadi da ATM din shi yasa aka ciri kudi masu yawan gaske kana suka biya babban pharmacy drips, allurai, hadi da wasu magunguna ya siya wa Ummi dan kara karfafa jikinta...
Bayan sun dawo ya bawa yaron kudi wanda zai iya kai dubu 40 a kudin Nigeria, sosai yaron ya yi murna domin daman keken shi ya lalace yana son sanja sabuwa...
Direct dakin Ummi ya je, ya jona mata Karin ruwan, kana yayi mata allurai, kallon shi Ummi ke yi, domin sosai Aaban ya burge ta, tana kuma farinciki daya kasancewa mijin jikar ta, hawaye suka gangaro mata, a haka har bacci ya dauke ta, shi Aaban kuwa sam bai lura da ita ba domin hankalin sa naga yanda ruwan drip din ke shiga jikin sa, ya juya kenan domin barin dakin, suka yi kicibis da Ammi, Zulaihat, Abrar da suka shigo dakin hannun su dake da tray, murmushi dauke kan fuskar su duka yayinda suke kallon Ummi...
"Mun gode fa, surikina" in ji Zulaihat Cikin jin dadi.
Murmushi kawai yayi kansa na kasa ya karasa fita a dakin, domin bai so sun gan shi ba, domin ba ya son ana masa godiya
Murmushi Ammi ta saki karo na biyu yayin da take alfahari da samun suriki na gari a ranta.
"Maza Abrar kai masa abincin sa" inji Zulaihat tana kallon Abrar dake sakin murmushi ba adadi, zallan soyaayyar pure heart dinta na ratsa ta...
Dai dai ta nutsuwar ta yi hadi da cewa "toh" kana ta fita
Kitchen ta nufa, ta hada masa komai a tray kana ta nufi dakin da yake
Yana kwance rigingine kan madaidaicin gado dake dakin, jin muryarta ya sa shi mikewa tsaye hadi da karban tray din hannunta ya ajiye, kana ya yi mata masauki kan faffadar kafadar sa, yana sakar mata Sumba a wuya, hadi da furta "I love you"
Kwalla so da tausayin sa suka Ciko idanunta, "I love you too, my pure heart"
Nan suka ci abincin su, suna hirar soyaayya, bayan sun gama ta fitar da kwanuka, da dadare kuwa ai fadan wurin kwanciya Abrar da Hanan suka yi, ita Abrar ta ce dakin inda aka sauke Ammi zata kwana yayinda Hanan tace sai dai ta tafi dakin mijinta ta bar ta da Ammi.
Sosai Ammi ke musu dariya, domin tamkar yan biyu haka suke wani zubin, daga karshe dai Ammi suka saka a tsakiya, suna gefe da gefen ta a haka suka yi bacci...
Kwanan su Ammi biyar suka yi sallama da nijer, sosai jikin Ummi ya yi sauki, domin har magana tana yi sosai, kullum bakinta baya gajiyawa da neman lafiyar su Ammi, Zulaihat ma tayi musu alkawarin kawo musu ziyara nigeria, kuma sosai Abrar ta zaga dangin abbin ta kafin su taho, yayinda dukkaninsu sai da Aaban yayi musu kyautar kudi mai tsoka kafin su taho, domin saboda su dama ya canza kudin zuwa sefa....
*NIGERIA*
Kwanan su biyu da dawowa aka shigar da kara kotu, da yammaci aka kawo wa alhaji Shettima takarda sammaci... Gaba daya ya sake lalacewa sai uban tumin sa hadi kansa mai dauke da tsanko dake ta shining (kyalli) zufa ke ta keto masa kamar yana gidan buredi, duk sanyin AC dakin ji yake kamar wuta ke ratsa jikinsa...
"Bazai yu ba, mutuncin na zube ba, dole in dauki wani mataki domin tsira da mutuncin da nake da shi a idon jama'a, gwara na koma kauyen mu in da ba za su yi tunanin can na je ba har komai ya lafa" (what!? Readers daman alhaji shettima dan kauye ne? Kenan karya ya shararawa ammi? ku dai cigaba da bin alkalamin Noor😉✍)
Wasu files dinsa da takardun sa masu muhimmanci ya hada Cikin wani dan jaka, kana ya bar gidan ko mota bai dauka ba, domin so yake ya gudu ya bar garin yayi nesa da abuja ya koma wani gari ya kafa sabuwar rayuwar sa domin bai shirya kar ban tozarci ko kunya a idon duniya ba...
Cikin sauri sauri yake tafiya yayinda yake ta waiwayan bayan sa tamkar wani zautacce ko mara hankali, ana Cikin haka wani mai Babur ya taho da gudu ya buge sa , take ya fadi kasa yayinda jini ke fita a kafar sa sosai da alama a kafan ya ji ciwo, waro idanu mai mashin din yayi domin sarai ya gane shi....
Comment✔
Share✔
Vote✔
Edit❌
Kun ga na yi muku mai yawa ko? Toh kuma ku kyautata min ta hanyar yin min sharhi👌😊
fri jul 30 2:21am
🍇🍇MIJIN AMMI NA NE SILA🍓🍓
(A heart touching story)
_By Noor Eemaan_📚✍️
wattpad username @NoorEemaan
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
*Juma'at Mubarak to you all my lovely fans, Alkhairin Allah ya kai muku a duk inda kuke*.😘
*SPECIAL THANKS TO ABUBAKAR AK SARAKI, SANNU DA K'OK'ARI, I REALLY APPRECIATE*
Page 65-66
_________________📖 "tabbas wanna shine mutumin dana kai wa takardan sammaci ba jimawa gidan sa, toh meya fito dashi, ga yanayin sa ya nuna alamun rikicewa da rashin gaskiya" matashin ya fada a ransa yana kallon alhaji Shettima da ke cikin halin azaba, sam baya fahimtar kowa da komai.
Babur din sa ya bawa wani mai shago ajiya kan cewa zuwa dare zai zo ya dauka, kana ya tari mai adaidaita sahu, suka kama Alhaji Shettima aka sa shi ciki dan sahun kana suka nufi asibiti....
Direct emergency aka kai shi, suka yi treating ciwon nasa, kana suka kai shi dakin hutu, matashin nan mai suna Mansur kuwa direct gidan alkalin da case din ke hannun shi ya nufa domin sanar da shi halin da ya tsinci alhaji Shettima, kana ya bashi jakar takardun da tsinta a tare da shi....
Jinjina kai alkhali yayi domin a matsayin sa na alkhali ya fahimci wasu abubuwan...take ya bada umarni aka zuba yan sanda ciki da wajen asibitin domin gadin alhaji Shettima, haka alhaji Shettima ya kai kwana ki goma sha biyar cikin asibiti wanda zuwa lokacin ya fara taka kafar tasa.
police station aka kai shi sai da ya shafe kwanaki 5 Cikin cell wanda ba karamin azaba ya sha ba....
*RANAR SHARI'A*
Kotun cike yake da su, Abrar, Aaban, Hanan, Amal, Adam, Ammi, anty Raheenat, yaya Nadeem, mama, baba, (wanda yanzu ya ji sauki jikinsa) Mummy, Daddy.
Ta wata kofar a shigo da alhaji Shettima gaba daya ya sake fita hayyacinsa babu kyawun gani, tumbin sa yayi kasa alamun babu sauran jin dadi da Hutu, kansa na kasa kunya mai yawan gaske na saukar masa...
Nan mai gabatar wa ya karanto laifi Alhaji Shettima, domin su Aaban basu dauki lauya ba haka alhaji Shettima... Gyara zaman gilashin sa mai shari'a yayi kana ya ce "alhaji Shettima ana tuhumar ka da yi wa Abrar diyar matar ka fyade, shin kana da ja ko ka aikata?"...
Shiru kotun ya dauka baka jin motsin komai sai sautin kukan Abrar dake tashi sosai, saboda tuno komai da ya faru, Aaban dake gefen ta ya kasa cewa komai saboda yanayi da yake ciki...
Sun dauki mintuna biyar kyakyyawan ba tare da alhaji Shettima ya ce komai ba, haka kawai yaji bakinsa ya kasa motsi, cire gilashin sa mai girma mai shari'a yayi, domin baro baro alamun rashin gaskiya ya bayyana a tattare da alhaji Shettima, kallon shi yayi na yan mintuna kana Cikin hikima ga shiga gaya masa illar zinah hadi da azaba mai tsanani da rabbul samawwati ya tanadar wa duk wanda ya aikata zina kasancewar mai shari'a na da ilimin addini mai zurfin gaske....
Abun mamaki jikin alhaji Shettima yayi wani sanyi kalau, sai yanzu nadama hadi da matsanancin kunyar gamuwan shi da Allah ya saukar masa...
Dago kansa yayi yayin da muryan sa na rawa gwanin tausayi yace " ya mai girma mai shari'a duk abinda kace, nina aikata su, da kaina nayi wa Abrar fyade, yarinyar da zan iya haifa a cikina, hakika na cutar da Abrar da ma Rahilat... Ya karasa yana zubewa kasa yayinda wasu zafaffan hawaye suka zubo masa gwanin tausayi, shi kanshi bazai iya tuna when last da yayi kuka a duniya ba....
"Alhamdulillah! A bisa rashin wahalar da kotu da baka yi ba, kotu ya yanke maka hukunci kisa ta hanyar jifa, har Allah ya karbi ranka, haka Allah yace a yanke hukunci wa duk wanda ya aikata zina, alhalin yana da aure, don haka hukunci ka kenan, Allah zai yafe maka wanda laifi daka aikata na zina matukar aka jefa ka ta hanyar jifa, ko da a ranar tashin alkiyama, ubangiji bazai tuhumeka kan wanna laifin na zinah ba Allah ya kara tsare mana imanin mu"
Kallon Abrar yayi yace
"Abrar Sajeed Aaban, babu hukunci daya hau kanki kamar yadda yake a shari'a kasancewar ba da son ranki komai ya faru ba.
Sannan zaka saki Rahilat kamar yadda ta bukuta, domin tana da hujojji masu karfi" mai shari'a ya fada a dake cike da sanin makamin aikin sa.
Kuka mai suna kuka dukkansu keyi banda Aaban da idanunsa suka yi jajur tamkar gauta, kukan Abrar din shi ya fi komai dakula masa lissafa gashi ya kasa hana ta kukan, domin ko magana ma bayason yi.
Haka mai shari'a ya buga guduma kana ya tashi, alhaji Shettima abin tausayi wani kuka mai sautin gaske yake har da majina, nadama mai tsananin yake ji, yanzu ina jin dadin ya kai shi? Ga abin da son zuciya ya janyo masa...
****************************
Tsaye suka a inda za'a binne shi, gabaki dayan su idanunsu yayi luhu luhu saboda kukan da suka sha, yayinda gefe mutane ne tsaye masu yawan gaske da basa su lissafu ba, wanda sune zasu jifi alhaji Shettiman, gaban Ammi ya durkusa ya ce "Hajiyata!" Sai kuma ya fashe da kuka haka ma Ammi, goge majina yayi kana ya cigaba "ki yafemin ko na samu salama a kabarina ya fada yana nuni da ramin da aka yi domin shi... Hakika son zuciya bacin ta, ga abinda son zuciya na ya jawo min, kiyafemin dan Allah na tuba! na tuba!! na tuba!!! Hajiyata kice kin yafe min".
Kuka mai sauti Ammi ta saki yayinda ta yi kasa itama tace " Alhaji na yafe maka, duniya da lahira"....
"Nagode hajiyata, har duniya ta dane, ina sonki, a yau zan bar duniyar nan mai cike da rudu, amma ko a cikin kabarina ne ina so ki san cewa kina nan a raina" alhaji Shettima ya fada yana buga kirjinshi da karfi...
Majina ya sake ja a karo biyar kana ya cigaba " na yi miki Karya cewa bana da iyaye, haka na taso ni kadai, toh ba gaskiya bane, ina da iyaye a kano rimin gado a kauyen atawa, na gudu na barsu ne sakamakon wani laifi tana aikata"
Cikin kuka Ammi ta zaro ido, domin bata taba tunanin haka ba, "wani laifi ka aikata?" Ta tambayeshi.
"Akwai wani saurayi mai suna Habu da muka yi fada, dan mai garin kauyen mu ne, wanda na caka masa wuka a gefen cikinsa sakamakon musu da muka yi kan abinda bai taka kara ya karya ba amma, shaida ya ribace mu har ta kai mu ga fada... na dai barshi cikin matsanancin hali na gudo domin nasan idan aka kama ni hukunci mai tsananin zan karba, amma ban sani ba ko ya mutu ko yana raye, haka zalika ban sani ba ko iyayena na raye har yanzu... Ya fada cikin kuka sosai,,, Sannan ina sana'ar shigo da basara/giya wanda maganar da nake miki su kwaro ma'ana yaran aikina suna hannun hukuma...ya karasa cikin rawar murya sannan ya cigaba da cewa
" Hajiyata, zaki iya zuwa kauyen mu ke nema min yafiya wurinsu iyayena, da iyayen Habu da ma kan shi Habu'n idan yana raye ko hakan zai sa na samu kwanciyar hankali a gidana na gaskiya (kabarin) sunan mahaifina malam Ahamadu, sunnan innah ta kuma juwariyya" ya karasa maganar cikin sigar tambaya
Duk da dumbin mamaki daya cika ta bai hanata yin magana ba"Zan je, na yi maka alkawari Alhaji" inji Ammi cikin kuka sosai yayinda haushin da tsanar sa na barin zuciya da gangar jikin ta...
"Nagode hajiyata, you re love forever, ina son ki sosai, na sake ki saki biyu, Allah ya hada fuskokinmu da Alkhairi a darul salam" yana fadin haka ya nufi wajen Abrar dake sake tsaye gefen Aaban tana kuka sosai...
"Daddy's girl?" Ya kira Abrar kunya, nadama, mara amfani na saukar masa, I no bana da darajan daya cancanci ki yafe min, amma ina rokon ki dan darajan Allah da annabi s.a w ki yafe min ko na samu kwanciyar hankali a kushewa ta, nasan na cutar dake cuta mafi muni wanda hardly ki manta a rayuwar ki, amma ki taimaka ki yafe min" ya fada yana kokarin yin kasa....
Cikin kuka tace "Daddy!" Sai kuma ta sake rushewa da kuka, cak! Alhaji Shettima yayi, ya kasa durkusawa a kasa ya kuma kasa mikewa saboda zallan mamaki da yake ciki, bai yi tunanin zata sake kiran sa da sunan da bai cancance shi ba, amma har kagon zuciyar sa ya ji dadin sunan kwarai,
Cikin nadama ya ce "da gaske daddy's girl, kin kira ni Daddy, am your Daddy? Are you sure what you just said came out from the innermost part of your heart" alhaji Shettima ya fada tana hawaye..
Jinjina kai tayi yayinda hawaye suka cigaba da zuba a fuskar ta, jin kanta take kamar zai fashe saboda wani mugun Sara mata da yake yi... Kana tace "na yafe maka duniya da lahira Allah yasa ka kwanta cikin sallama da kwanciyar hankali a kabarin ka...
"Allah ya miki albarka" yace hawaye masu zafin na zubo masa, yayinda yake jin wani nauyi na raguwa a zuciyar sa...
"Ka yafe min kai ma dan Allah, na shiga gonar da ba tawa ba" ya fada yana kallon Aaban cikin kunya.
Matse hannun Abrar dake cikin nasa yayi kana ya daga masa kai kawai...
"Nagode" alhaji Shettima ya fad'a.
Kana ya kalli alkali yace "ya mai girma mai shari'a ku shaida na mallakawa Abrar dukkanin dukiyata duniya da lahira... na..."
"Nagode, amma bana bukatar duniyar ka, zan dai amsa na gina, asibitoci, gidan marayu, da sauran su duk wani aikin lada domin Allah ya kai ladan gareka" Abrar ta fada cikin kuka
Hawaye ya share kana ya ce "ba komai, nagode miki sosai, hakika hajiyata ta yi miki tarbiya mai kyau, ki dinga yi min addu'a kinji"...
Jinjina kai tayi saboda kukan ta da ya karu.
A hankali ya fara tafiya yana tunkarar ramin sa, hawaye ke zuba kan fuskar sa, tsoro mai tsanani na lullube shi domin bai san a yadda zai fuskanci ubangijin sa da tarin munanan aiyukan sa ba...
Yana shiga ramin ya fashe da wani sabon kuka, kana ya shiga daga wa su Ammi hannu, hawaye hadi da murmushi da ya fi kuka ciwo na zubo masa
" zan yi kewar ku sosai" yace yana cigaba da daga musu hannu kana mutanin da aka tanada suka fara jifan alhaji Shettima da dutse....
Sunan Allah hadi da istigifari dauke a bakinsa, rungume Aaban Abrar tayi domin ta kasa kallon alhaji Shettima, yayinda tsoron Allah mai tsananin na ratsa ta da ma dukkanin mutanen da ke tsaye a wajen, shima rungume ta yayi sai yanzu wani kwalla ya zubo masa, domin duk rashin imanin mutum dole ya ji tausayin alhaji Shettima, duk da a baya yana matukar kishi da alhaji Shettima sannan ya tsane shi, amma yanzu ya yafe masa...
Tun yana tsaye kan kafafun sa, har ya zube kasa saboda galabaitan da yayi yi... Daga karshe ya yi Kalmar shahada kana ya daina motsi, alamun ya amsa kiran ubangijin sa...
Wasu mutane ne suka zo suka rufe shi da kasa gaba daya, a hankali gaba dayan su suka isa ga kabarin nasa suna kuka, addu'a duk suka yi masa kana Daddy ya bawa masu gyara kabari kudi kan cewa su gyara ma'ana su yi siminti domin kada ruwan sama ko wani abu ya burma kabarin, har da wasu Karin mutanen100 da kabarinsu ya lalace sosai, ya biyawa domin a gyara, take mutanen suka fara aikinsu...
*(Ya jama'a mu kasance masu taimako musamman wa marasa hali/kudi, wallahi idan kaje makabartu dole ka zub da kwalla, mutanen da dama kabarin su ya lalace, wanda basu da halin gyarawa, amma wasu na da arzikin biya domin a gyarawa yan uwa muslimai amma basa yi, masu arziki da wadata ku taimakawa mara sa shi, ta haka zamu cigaba da gina kyakyyawar al'ummah, hakika taimako abu ne mai kyawun gaske da baka san ta wace hanya Allah zai biya ka ba, Allah ya bamu ikon taimakawa juna)*.
Haka suka bar wajen jikin kowannen su a sanyaye tsoron Allah na ratsa su, yayinda hawaye yaki barin fuskar su, kwara ma mazan cikin su. Duniya kenan duk wanda ma ya dauke ta da zafi har ya sabawa Allah toh ba shakka karshen sa da kallo, mummy ke wanna tunanin...
******************************
Kwana bakwai da mutuwar alhaji Shettima, Ammi ta je har kano tare da rakiyar yaya Nadeem da Anty Raheenat, basu sha wani wahala ba suka gano gidan. Gidane mai zagaye da langa langa, kallo daya zaka yi wa gidan kasan cewa masu gidan na fama da rashin babu... Wani dattijo da wata mata da zata kai 65 years zaune kan wata tsohuwar tabarma, duk da sun tsufa hakan bai hana su Ammi ganin tsananin kamanin su da alhaji Shettima mai rasuwa ba...
Bayan yan gaishe gaishe, babu Bata lokaci su Ammi suka yi masu bayanin komai a takaice, kuka sosai suka yi, domin basu yi tunanin cewa dan su Shettima na raye har yanzu ba, basu wani ja zancen ba suka yafe masa, duk da sun sha tsawgwama a kauyen lokacin da Shettima ya gudu... har gidan mai gari suka raka su Ammi inda ikon Allah Habu na raye bai mutu ba, nan ma suka ta ya Alhaji Shettima neman lafiya, suma basu ja da yawa ba suka yafe musamman da suka ji cewa ya rasu.....
Sakayau Ammi ki jinta ganin cewa ta sauke alkawarin da ta dauka, basu bar kauye ba sai da suka mayar wa malam Ahamdu gidan sa zuwa na siminti, kana aka shafe sa da fenti, sosai gidan ya yi kyau gwanin sha'awa kana suka siya musu kayan abinci mai yawan gaske da zai dade musu, sai suka bawa malam Ahmadu kudi ya kara jari a sana'ar sa... Malam Ahmadu na kuka hadi da Godiya ya dinga saka musu albarka mara iyaka, sosai Ya dinga zabga wa su Ammi godiya har suka bar kauyen...
****************************
Sakamakon kukan da Abrar ke sha a yan kwana kin nan ya saukar mata da zazzabi, Aaban yayi yayi da ita ta sha magana ta ki, idan ya bata ma zubarwa take sai ta sha ruwa a zuwan ita lallai ta sha magani, dabara ce ta fado masa murmushi ya saki kana ya juya mata baya ya fara......
*Idan kun ga mistakes kuyi hkr ban yi editing ba*.
Share fisabilillah✔
Comment✔
Vote✔
Edit❌
Noor Eemaan ce
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
(A heart touching story)
_by Noor Eemaan_📚✍️
Wattpad username:@NoorEemaan
Wanna page din sadaukarwane ga group din MIJIN AMMI NA NE SILA, dama masoyan littafin, ku yi yanda kuke so dashi, na baku shi halak malak, Alkhairi Allah ya kai muku a duk inda kuke, ina muku sahihiyar kauna.😍
#heart touching
#hot love
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
@Sdeentm thank you so much, sannu da k'ok'ari.
Page 67-68
___________📖ya fara hada allura dazai saukar mata da zazzabi'n kana ya nufi inda take zaune hannun sa mai dauke da alluran rungume a bayan sa...
Da hannu daya ya dago ta kana ya rungumeta, ajiyar zuciya ta sauke tana kara rungume shi, shima kara rungume ta yayi kana ya daga skirt dinta ba tare da ta farga ba, cikin kunnenta yake rada mata zafaffan kalamai masu ratsa zuciya, kana a hankali ya fara shigar da alluran jikinta...
"Arrhhhhhhhh!" Ta saki ihu hadi da kuka sakamakon alluran bazatan daya shige ta, "sorry wifffy" yake maimaitawa yayinda hannunsa ke bayan ta yana murza wajen.
Ya dauki mintuna biyar yana murza mata wajen kana ya raba jikin sa da nata, hawayen shagwabe da sakalci ke zuba a kyakyyawar fuskar ta, tattausan murmushi yasaki ganin yadda ta turo bakinta gaba.
Alluran ya zubar a shara kana ya dawo wajenta, ihu ta saki a tunanin ta wani alluran zai yi mata, sosai ta bashi dariya wanda hakan yasa shi murmushi, hannunsa ya daga duka biyun, ganin haka ya sata rugawa a guje ta fada jikin sa ta cigaba da furta "da zafi pure heart"
Bubbuga bayanta yake hadi da cewa"I know decent one, dole ta haka ne jikin ki zai yi sauki, kin san yadda na tsani ganin ki cikin wani yanayi mara dadi? I love so much, ki daina min wasa da lafiyar ki kinjiiiiiiii?" ya kai karshen maganar cikin kunnenta wanda ya sa ta ji tsikar jikinta ta tashi, hakan yasa ta kara kamkame shi..
Kasa da awa daya ta fara hada gumi alamun zazzabin ya sauka, "zan yi wanka" ta fada tana kokarin raba jikin su, bai bata daman hakan ba, ya dauke ta saka nufi toilet...
Cikin jaku'zzie ya dire ta, "Allah pure heart bazaka yimin wanka ba" ta fada tana kare jikinta sakamakon ruwan da ta shiga yasa kayan jikinta lafewa sosai hakan ya bawa surar jikinta bayyana sosai...
Girgiza kai yayi yana boye dariyarsa, wai ita ala dole so take kar ya ga jikinta,... "Kajiiiii please pure heart" ta fada tana kallon kofa, ya fahimce ta sarai hakan ya shi fita yana fadin "kar ki yi wanka da ruwan sanyi fa" da "toh" ta amsa tana binsa da kallon kauna har ya fice....
Ta kai mutumina 15 kana ta fito sanye da bathrobe baby pink color, gashinta cikin shower cap, domin bata son gashin ta ya jike. Lotion mai tsada hadi da kamshi wanda ya dace da skin din ta ta fara murzawa a lallausan fatar ta, bayan ta gama ne, sai ta nufi wardrobe din sa, domin haka kawai take sha'awar sanya kayansa, tana bude wardrobe din kuwa take idanunta Suka sauka kan rigar ta da ribbon dinta...
Zaro idanu ta yi, take komai ya shiga dawo mata, bata ko tantama wanna shine rigar da ke sanye jikinta a ranar da MIjin Amminta ya soma keta mata haddi, ware rigar ta yi tana bin duk inda ya yage da kallo hawaye masu zafin na bin fuskar ta yayinda komai ya shiga dawowa brain dinta daki-daki...
A hankali ya murda kofar ya shigo, domin tea ya je hada mata, gaban sa ne ya yanke ya fadi sakamakon ganin rigar dake debe masa kewan ta da radaddin rashin rasa ta kafin Allah ya sake hada su, shi shaf ya ma manta bai dauke rigar ba....
Sarai ta ji shigowar sa amma bata juyo ba, ta baya ya rungumeta ya ce "wifffy!" Cikin sauri ta rungume shi tana kuka sosai, "I love you! I love you!! I love you!!!" Take maimaita tana kara rungume shi, domin ko daya bata haushin shi ba, meye laifinsa? Mutum dake matukar sonta, ya fifita farincikin ta fiye da nata, kawai indai ta ji ko ta ga wani abu da ya shafi kaddarar ta bata iya rike kukan ta har sai ya zubo...
Ajiyar zuciya mai karfi ya saki, domin ya dauka ta yi fushi, "I love you much more wifffy" ya mayar mata da amsa, a ransa kuwa ya aiyana cewa dole ya fitar da rigar daga gidan gabadaya, tunda ita yakeso gashi kuma ya same ta, amsar rigar hadi da ribbon din yayi a hannunta domin baya son ta sake ganinsu.....
Sai a lokacin ya tuna da sadakin ta, dauko wa yayi ya damka mata a hannu, kallo Karin bayani ta yi masa "sadakin auren ki ne" girgiza kai tayi tace "pure heart bana bukatar su, saboda ka wadata ni da komai"
"Shhh! i know, amma wanna hakkin ne, dole ki karba ok?" Ya katse ta, Jinjina masa kai tayi alamun "toh" kima, soyaayyar sa, hadi darajar sa mai yawan gaske na sake samun muhalli a zuciyar ta"......
Kasancewar har yanzu su na tsaye gaban wardrobe, hakan yasa ya sake rungume ta ta baya, karfaffan hannunsa ya mika hadi da daukar mata wata rigar sa ja, yana tsaye a bayanta ya shiga warware mata bathrobe din jikinta in a romantic way, kana ya Sanya mata rigar ya juyo da ita... Tun daga kafarta har izuwa fuskarta yake kallon ta, sai rigar ta yi mata kyau duk da har saman cinyarta ya zo mata....
"You look beautiful Mrs Aaban"
Murmushi mai sauti ta saki, fari ta tayi masa da big beautiful white eyes dinta masu daukar hankali.
Take ya susuce sakamakon salon da ta yi amfani dashi wurin kallon nasa, wani mugun feelings ke fusgar shi, bai san ta ya ya ba, kawai ya tsince bakinsa manne kan lips dinta a karon farko, ajiyar zuciya ya sauke kana ya fara kissing dinta a nutse, a hankali ya tura mata tougue (harshe) din sa cikin bakinta, take ta amsa ta fara tsotsan sa tamkar ta samu sweet, dukkaninsu wanna shine first kiss dinsu, hakan ya sa suka fita a hayyacinsu.... tsayuwa ma gagaran su tayi hakan yasa suka zube kan katifa, sun dau mintuna 20 suna abu daya, kana ya zare bakinsa yana mirginawa gefe hadi da sauke ajiyar zuciya, domin ya ji mood dinsa ya fara sanjawa ba kuma yaso ya yi komai bada amincewar ta ba...
Hawaye tausayin sa ne suka ciko idanunta, ba shakka shi din mai tsananin haku'ri ne da samun kamar sa a wanna duniyar da wuya, yanzu ta san cewa saboda farincikin ta ya hakur'a ...
Mikewa tayi ta hadi da riko hannunsa a kokarin ta na son ya tashi, bude idanunsa suka yi matukar yin jaa yayi, kana ya mike ba tare da ya ce komai ba, hannunsa ta ja har zuwa toilet, kana ta sakar musu shower, still tana rungume a jikinsa, kayan jikinta ta fara cirewa kana ta taimaka masa, ya cire nasa, duk abinda suke basa kallon juna domin Abrar ta hade jikin su ne saboda matsananci kunyar sa,... bayan sun gama wankan suka dauro towel suka fito, jallabiya ta mika masa ya sanya yayinda ita ta zumbula hijab din sallah wanda har Jan kasa yake, sallaya ta shumfu'da musu, kana ta riko hannun sa ta sayar da shi a gaba, kamar wani karamin yaro haka yake binta, domin baya iya tabuka komai saboda jikinsa ya mutu sosai, bayan sa ta dawo ta tsaya kanta na kasa domin sosai take jin kunyarsa mai yawa, duk abinda take karfin hali kawai take, domin so take ta sa shi farinciki, domin bata da abinda zata biya shi hallacin da yayi mata....
Kallonta ya tsaya yi, kallon so da kauna, kana ya tada kabbara ya shiga Jan su sallah raka'a biyu, bayan sun iddar ya yi musu add'ua sosai hadi da dafe kanta ya shiga yi mata addu'a kamar yadda Annabi mu Muhammad (s.a.w) ya umarci ma'aurata da yi a daran su na farko, sannan ya yi mata tambayoyi kan addini sosai ta yi kokarin wurin bashi amsa....
Mikewa suka yi ta ninke sallaya kana ta cire hijab dinta, ta fara jan shi har zuwa saman gado, ta tura shi ya fad'a kan gadon kasancewar babu kwari a jikinsa, kana ta fada kirjinsa ta fashe da kuka hadi da cewa "pure heart ya kamata ace ka daina cutar da kanka saboda ka bani farinciki, nasan kana bukata ta amma ka cigaba da daurewa, for how long zaka cigaba da jurewa? Ni din taka ce halaliyan ka ce, ka zo gareni a duk lokacin da kake muradi, am all yours".... Ta kai karshen maganar tana kara sautin kukanta.
Hawaye masu sanyi ne suka zubo masa, muryan sa a shake yace "wiffy da gaske kin ban dama? Mu zama abu daya, a wanna daren mai cike da sanyayyar iska hadi da ni'ima?"
"Meye gareni pure heart? Bana da wani abu daya rage, ka manta ni din ragow...." Cikin zafin nama ya hade bakinsu ya shiga aika mata da sakkonin, domin yaki jinin ta furta wanna Kalmar ta karshe, sosai ya fita a hayyacinsa, wanda hakan ya sa jikinta ya fara rawa, duk da bata tare da budurcinta amma tsoro take ji, saboda komai bai taba zuwar mata da sauki ba, sosai take shan wahala a hannun Alhaji Shettima mai rasuwa a lokutan baya, hakan yasa take ganin zata ji jiki a hannu pure heart dinta, saboda ganin yadda ya fita a hayyacin sa. Fahimtar hakan da yayi yasa ya zare bakinsa kana cikin murya dake nuna a bukace yake ya ce
"wifffy! Relax ok? I promise to be extra gentle, komai a hankali zan yi kinjiiiiiiii?"
Jinjina masa kai ta yi tana lumshe idanunta...
"SOME HOURS LATER"
Rungume take a kirjinsa, yana bubbuga bayan ta yayinda yake sanya mata albarka.
Kuka take, kukan farinciki samun gwarzon namiji kamar Aaban, har godiya yake mata, hakan yafi komai karya mata zuciya, sai ta dinga ji dama da budurcinta ta zo gidan auren ta, sai da bawa baya gujewa kaddarar sa....
Cikin kunnen ta yace "you're so special wiffy, I love you the way you are, I swear i enjoy being with you fiye da tunanin ki yanmmata na, kiyi Shiru hakan nan da kukan, if not zan yi miki allura again".
Dif kake ji, kukan ta ya dauke, murmushi yayi, ya dauke ta zuwa toilet suka yi wanka, kayan bacci suka sanya kana suka kwanta bacci tana rungume kan faffadar kirjinsa.....✍
Nur iman ce😉
SHARE✔
COMMENT✔
VOTE✔
EDIT❌
🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
(A heart touching story)
_by
Noor Eemaan_📚✍️
Wattpad username
@NoorEemaan
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Page 69-70
______________📖sosai suka yi enjoying baccin su manne da juna, kiran sallah farƙo kan ƙunne Aaban, a hankali ya zare jiƙinsa ɗaga nata hadi da maye mata gurɓin sa ɗa pillow, sosai ta rungume pillow'n ciƙin ɓacci a tunanin ta shine, murmushi ya saki iɗanun sa kafe kan ƙyaƙyyawar fuskar ta, wani sihirtattacen kyau ya ga ta kara masa... Ɓa ɗan ƴa gaji da kallonta ba ya nufi toilet, wanka ya sake yi ƙana ƴa ɗaura alwala ya fito...farar jallaɓiya fari ya sanya bayan ya fishe jikinsa ɗa ɗaɗɗaɗan turarensa na tomford, hular nan da ake wa lakaɓi ɗa *ka fiye naci* shima fara sol ya sanya, take ya dau kyau tamƙar ɓalaraɓen sudan, shimfuɗa sallaya yayi kana ya fara nafilfili yana ƙai ɓukatun sa ga rabbil samawwati.... ɓabu jimawa ya fara jin za a taɗa sallar asuba, ciƙin hanzari ya mike, hannunsa dauƙe da ƙyaƙyyawan carɓi, in da taƙe kwance kan gaɗo ya nufa, tattausan hannunwansa ya shafa a fuskar ta, ajiyar zuciya ta sauke duk da tana cikin bacci, sanyayyar iskar ɓakin sa ƴa shiga hura mata a fuska hadi da cewa "wiffyy!" cikin taushin murya... a hankali ta fara motsa idanunta kana a hankali ta shiga waresu, ganin haka ya sa shi cewa "it's time for salat, tashi kinjiii" ya ƙarasa yana barin daƙin ciƙin sauri domin har an tayar ɗa sallah....
Ɗa iɗon ta mai cike da ɓacci ta bishi kana a hanƙali ta ƴunkura ta mike tana bata fuska domin dukkanin jiƙinta ciwo yaƙe mata, itama wanƙa tayi a gurguje ƙana ta dauro alwala ta fito, wata ɗoguwar riga mara nauyi ta ɗauko hadi da hijab ta taɗa sallah... tana gama shafa addu'a ta ji motsin shigowar sa... ƙasa tayi ɗa ƙanta matsananci kunyar sa na ratsa ta... Murmushi mai sauti ya saki ɗomin sosai yake jin shi ciƙin nishadi, gabanta ya zauna sosai a ƙoƙarin sa na son haɗa iɗanu da ita, sai ɗai sam taki bashi damar haƙan, hannunta ya ƙamo yace
"ƙin tashi lafiya yar aljanna?"
kara sunne ƙai tayi kasa tace "lafiya lau pure heart, ina ƙwana?" ta fada cikin muryar ƙunya.
sumɓata ya manna mata a goshi bayan ya dago kanta ɓa tare da ya amsa gaisuwar ta ɓa. "ya jiki?" ya kara faɗa yana leƙen fusƙar ta, wani sabon kunyar sa ne ya kara kamata, "ni lafiyata ƙalau" ta amsa a shagwaɓe.
"Wayyo pure heart ƙayi a hankali na gajiii" ya ƙwaikwayi yanda ta yi masa raƙi a daren na jiya... Aɓin ɗariya sai kuma ta shige jiƙinsa tana boye fusƙar ta, murmushi ya saki, kana ya dauke ta caƙ zuwa kan gado bayan ya cire hijab din jikinta, ƙan gado ya shimfuɗe ta kana yayi mata rumfa da faffaɗan kafaɗarsa, kissing din soft lips din ta na yan mintuna yayi, kana ya mirgina da ita a jiƙinsa ya ɗawo kasa sai ya zamana tana kan ƙirjin sa, "let's sleep" yace cikin whisper yana shafa bayanta, ɓaɓu jimawa tayi ɓacci haka zaliƙa shima....
★★karfe takwas ɗaiɗai suka tashi a lokaci daya, wanka suka yi a tare wanɗa ɓa ƙaramin ƙunya ta sha ba, cikin wani material ruwan ƙwaiɗuwar ƙwai ɗinƙin riga ɗa skirt, light makeup tayi, sosai tayi ƙyau mai matuƙar burgewa, Aaban kuwa na sanye cikin shadda gezner ruwan maƙuba yayinda sumar sa mai yalwa ƙe ƙwance luf luf abun sha'awa, ɓayan ya ɗaura agogo na zallan diamond a hannunsa kana ya nufi inda take tsaye gaɓan dressing mirrow tana ƙoƙarin sanya ɗan ƙunne, Ta ɓaya ya rungumeta ƙana ya ƙarbi dan ƙunne ya sanya mata hadi da sarƙar sa, zobe, da awarwaro.... ta cikin madubi suka kurawa juna ido, ƙowannensu na ƴaɓa ƙyawun dan'uwan sa a ransu, juyo da ita yayi hadi da furta "My beautiful wife" murmushi ne ya suɓuce mata, itama cikin son faranta masa tace "my handsome pure heart" murmushi jindadi ya saki kana ya riko hannunta suka fita a dakin, domin har tara tayi, yasan Mummy ɗa Hanan na jiran su domin Daddy ya koma kuwait....
Tun ƙafin su ƙaraso dinning table din Mummy ke yi musu murmushi, tana yaba dacewan da suka yi a ranta, Hanan kuwa na zaune itama tana ƙallonsu yayinda farinciki ke ratsa zuciyarta, tana farinciƙin ganin aminiyar ta cikin walwala, wanda ta rasa a lokuttan ɓaya, domin ɓa shaƙƙa Abrar ta ga rayuwa wanda ta cancanci ƙasancewa ciƙin farinciƙi a yanxu.
Har ƙasa Abrar ta kai tana gaida Mummy, amsawa Mummy tayi fuskar ta a washe kana ta dago ta hadi da zaunar da ita kan kujera, gaishe da Mummy shima Aaban yayi kamar yadda suka saɓa, a nutse Abrar ta mike ta shiga serving ɗin'su breakfast, Hanan sai tsokanar ta da ido take amma ta yi burus da ita saboda idon Mummy...
Bayan sun gama breakfast suka dawo falo gaɓaɗaya, "Aaban my son" Mummy ta kira shi da tune ɗa ya sashi bata ɗukkanin nutsuwar sa domin yasan tunɗa tayi masa irin wanna ƙiran ba shaƙƙa maganar mai Muhimmanci ce.
"Am...son ƴa kamata a ce ƙun ƙoma saɓon giɗanƙu zuwa yanzu domin zaƙu fi saƙewa a can, tunda ɗai ɗuk wani abu ɗa aƙe ɓuƙata aƙwai a giɗan, ƙuma ƙullum masu aiƙi na gyarawa" Mummy ta faɗa tana
ƙallonsa .
Sanyayyar ajiyar zuciya ya sauƙe, domin yana so su koma gidansa tuntuni, ƙasancewar Mummy tace sai ta gwada halaiyan haɗi da yanayin nutsuwar Abrar haƙan yasa ɓai dauƙo maganar ɓa.
kallon Mummy yayi fusƙar sa d'auke da murmushi ya ce "ok Mum, thank you"
"you re welcome my son, Allah yayi muku Albarka ya baƙu zuri'a masu Albarka" Mummy tace da murmushi bisa fusƙar ta.
"Ameen Mum" Aaban ya amsar yayinɗa kan Abrar na kasa kunyar sukurarta na ratsa ta.
"bazaka je hospital ba son?"
Mummy ta tamɓayesa
"zani Mum yanzu "
"ok bari na ɗauko veil dina ka sauƙe ni giɗan kawata hajiya lubna tunda hanyar zaƙa bi bana jin yin driving yau" Mummy ta fada tana yin hanyar ɗakin ta.
"ok mum" ya amsa yana kusa da Abrar, bai ji kunyar Hanan dake zaune ba ya sakar mata kiss a baki. "pure heart ka bari ga bestie fa, kuma kada Mummy ta ganmu" ta faɗa tana zaro idanu tamƙar mara gaskiya.
Ɗariya ma ta bashi, wanda ya sashi saƙin murmushi, Hanan kuwa na zaune kan kujera tana chatting yayinɗa take ƙallonsu da gefen iɗo tana fatan ta samu miji na nagari wanɗa zai so ta, tamkar yanɗa yayanta ke son bestie dinta.
Jin takun fitowar Mummy yasa Abrar tashi cikin sauri ta koma kusa ɗa Hanan ta zauna, ɗariyar mugunta Hanan ta saki tana cewa a hankali "sai na gaya wa Mummy" ƙwaɓe fuska Abrar tayi tana cewa "Eyyah mana Hanan Kiyi hakuri" sai kuma ta ƙalli Aaban tace "ƙa ganta ko pure heart"
Hararar wasa ya sakar wa Hanan yace "Little zamu bata fa" kunshe dariyar ta ta yi tana cewa "Sorry ya Aaban" a ranta tana mamakin yanda ya Aaban ke tsananin son Abrar bana wasa ba, ba Kuma ya boye wa.
gwalo Abrar tayi mata kana a hankali cikin tsokana tace "wallahi yarinya sai na sa ya zane min ke, wato ɓazaki girmama ni bako, ni ba anty ki bace?"
Ɗariyar jindadi Hanan ta yi tana cewa "su anty manya" hadi da dukan ta a cinya, dariya itama Abrar tayi ɗama Aaban ɗake jinsu yayi murmushi, domin draman su nasa shi nishadi sosai, sai dai in basu hadu ba....
Daiɗai loƙacin Mummy ta Ƙaraso hadi ɗa yiwa su Abrar sai ta dawo ta fita, yana ganin fitar Mummy ya jawo Abrar ya rungume ta, hadi da juyo da ita ta yanda Hanan bazata gansu ba, tattausan laɓɓanta ya yi wa kiss tsawon seconds 60 kana ya fice da sauri yana daga mata hannu haɗi ɗa hura mata kiss, cikin shauƙi ta mayar masa da martani har ya fice...
Sowa Hanan tasaki hadi da jawo Abrar saman ƙujera suƙa zuɓe, irin aɓun yayi mata ɗaɗin nan, "lallai yarinya haƙa ya Aaban ya ƙoya miki soyyayya? zan zo ki ƙoyamin nima saɓoda na yi wa My Khabeer idan munyi aure" Hanan tace tana sakin murmushi hadi da yin fari da idonta
ciƙin mamaƙi haɗi da fariniki Abrar tace "da gaske kike Hanan kinyi saurayi?"
"Eh, mun hadu da shi ƙafin tafiyar mu nijer fa, kawai ni loƙacin ban faɗa son sa ɓa sai ƙwanan nan shiyasa ɓan sanar ɗaƙe da wuri ba"
ihun farinciki Abrar tasaki, domin sosai ta taya Hanan murna, har kiran Khabeer din Hanan tayi ta ɓashi waya suka gaisa ɗa Abrar hadi da nuna mata hoton sa wanda ɓa laifi shima haɗaɗɗen saurayi ne mai ji da kyau, hutu, jindadi, hadi da kudi. Sun jima sosai suna hira irin ta kawaye masu tsananin son juna.
* * * * * * * * * * * * *
Mota ce ƙirar bugatti baƙa, ƙe sharara gudu kan ƙwalta, cikin motar aƙwai Ammi, Anty Raheenat, da yaya Nadeem, hirar su suke gwanin birgewa domin kai tsaye daga supermarket suƙe. "Yaya dan Allah dan tsaya zan siyi guava" ta fada tana nuna mai guava dake tsallaƙen titi, ba musu ya tsaya, yayinda ta kira mai guava da hannun alamun yazo, cikin sauri mutumin ya karosa fusƙar sa dauke ɗa murmushi, domin tun safe yake fama amma ɓai yi wani cinikin ƙirƙi ba...
"Nawa nawa?" Ammi ta tambayeshi idanunta kan manyan guava dake kan tray ɗin, "dari da hamsin hamsin suke"
"Toh bani guda 5, Ammi ta ce, sai a lokacin ya ga fuskar ta, taɓɓas itace baxan taba manta wanna fusƙar ba ya aiyana a ransa.
Ganin ƴana kallonta yasa Ammi cewa "malam lafiya?"
Ɗan duburbucewa yayi yace "wallahi kina yin min kama da wata bana kuma tantanma ƙece, matar yallabai SHETTIMA"
Zaro ido Ammi tayi ta ce "tayaya ka san ni ?..
murmushi ya saki mai ciwo yace" sunana Tahir PA din alhaji Shettima ada, wanda na zo daukar masa file ɗa ɗaɗewa na ganki rufe a ɗaki ƙika bukaci na ɓude miki kofa" jinjina kai Ammi ta yi domin taɓɓas ta gane shi shine wanda ya taimaka ta ta gudo daga gidan alhaji Shettima, nan dai ya bata labarin ƙorar da alhaji'n yayi masa...
Sosai Ammi ta tausaya masa, ɗomin a dalilin ta ya rasa aiƙin sa tsawon wanna lok'aci.... Cik'in tausayawa Ammi ta bud'e bak'i zata yi magana, yaya Nadeem ya katse ta ta hanyar cewa "Am Tahir muna bak'a hak'uri kan rasa aik'n ka tsawon wanna lok'aci, sannan shi alhaji Shettima Allah ya yi masa rasu, kuma d'aga yau in sha Allah ka daina talla a titin nan, k'azo company mu gobe zan b'aka aik'i wanda ya fi wanda ka rasa" yaya Nadeem yace yana mika masa kati mai d'auke da address na company ɗin.
Cik'in farincik'i tahir ya yi sallama dasu Ammi yana god'ewa Allah domin d'ubu goma Ammi ta bashi wai duk k'udin guava ne, take ya raba sauran guava'n wa jama'a kana har da tray di'n, cik'in sauri ya nufi gida domin yiwa matar sa albishir, duk da jikinsa yayi sanyi ta wani bangaren jin cewa yallabai Shettima ya rasu, "hmm rayuwa kenan, babu komai a duniyar nan, wasu ne suka dauke ta da zafi" ya fada a daidai lokacin daya tsayar da mai napep...
**********************************
8 MONTHS LATER
Wuse zonelll unguwa ne na masu hannu da shuni, mafi ak'asarin ginin unguwar masu matukar k'yau da tsari ne... d'aya daga cik'in gid'ajen na nufa wanda ya kasance nasu Abrar ne....
Tsaye tak'e a kitchen tana ta kokarin had'a masa breakfast, domin yau sun mak'ara basu tashi da wuri ba, wanda Aaban ya hana su yin baccin da wuri😉 b'ab'u abind'a ke tashi a kitchen din sai kamshi mai d'ad'in gaske, tana cik'in soya sauce ta ji an rungumeta ta baya, murmushi ta saki domin ta san pureheart di'n ta ne, cik'in shauk'i, girmamawa, hadi da shagwab'a tace
"good morning pure heart, ka tashi?"
Habar sa ya dora a wuyanta kana cik'in muryar bacci yace "kin gud'u kin bar ni ta ya ya k'ik'e tunanin zan iya bacci? 'bana jin d'umin zumana a k'usa d'ani" ya fad'a cik'in wani salo d'aya tilasta mata kashe gas di'n kana a hank'ali ta juyo hadi da sak'alo hannuwanta a wuyansa, "am sorry pure heart, 'bana so ka tashi da yunwa shiyasa" Abrar ta karasa maganar tana sak'ar masa murmushin ta mai 'burgewa, kasa jurewa yayi har sai da ya 'bata hot kisses kana ya hank'alin sa ya k'wanta... Kunna gas di'n tayi ta ciga'ba da girk'inta yayind'a y'ake lafe a jik'inta suna shan soyaayyar su....
*Mun kusan hutawa duka💃domin littafi ya na kan karewa, kuyi haku'ri wallahi bana da lafiya ne shiyasa ban yi posting jiya ba, naga texts dinku da yawa, in sha Allah gobe zaku jini much love*❤
_Banyi editing ba idan kun ga mistakes/ typing error ku yi haku'ri, sannan karku manta da yimin sharing please_🥺
Noor Eemaan ce📚✍️
SHARE✔
COMMENT✔
VOTE✔
EDIT❌
Thank you for reading my story, #mijin Ammi na ne sila.
,🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
( A heart touching story)
_by Noor Eemaan_📚✍️
Wattpad username
@NoorEemaan
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
#Ending
Page71-72
_____________________📖sun d'auki tsawon lok'aci suna girkin wanda 'bashi da wani yawa, bayan sun gama had'a breakfast, ya taya ta d'auk'ar warmers suk'a jera a dinning table, kana suk'a shiga wank'a a tare k'amar yanda ya sabar mata, bayan sun fito ta shirya cik'in wasu k'ananun k'aya, bomshort na jeans hadi da farar riga top, yayinda ya yi mata parking gashinta a tsak'iya da farin ribbon, barima mai farin stone ya sanya mata, kana ya fito mata da white low shoe, murmushi d'auke kan fusk'arta ta mike ta fara shirya shi cik'in tsananin so had'i da alfahari da mijin nata. Haka suke yi k'ullum sai dai idan Aaban nada fitar sauri ne k'owa ke shirya kansa...
Sosai shi ma ya yi k'yau cikin shigar k'ananun kaya, hannunta ya kamo suka sauko k'asa, kan dining table suk'a yiwa K'ansu mazaunin, hak'an bai masa ba ya d'ora ta kan cinyar sa, a haka suk'a yi breakfast d'in...
Bayan sun gama suka d'awo falo, tana kwance a k'irjinsa, d'omin Aaban ya gama shagwa'bata da zama a k'irjinsa.
Ringing d'in wayar sa ce ta katse musu hirar soyaayyar su, ganin number hospital di'n sa ya sashi dan k'wabe fusk'a kamar k'aramin yaro, d'omin ya riga yace ba inda zashi, yau ranar k'asancewa da decent one d'inshi ce...
Kamar yanda yayi tunani ne, yana d'aga wayar aka ce ana buk'atar sa da gaggawa d'omin an kawo wani patient cikin mayuwancin hali... Yana sauk'e wayar d'aga k'unnen ya kalle ta, saura k'iris ya yi dariya ganin yanda ta k'umbura fusk'a dama bak'inta, da alama taji wayar da suka yi da yan hospital din.
"Allah ni 'babu inda zaka je, yau k'awai baza su bar min kai ba" ta k'arasa tana fashewa da kuka na zallan sakalci...
Kallon ta k'awai yake yana mamakin yawan rigimar ta kwanan nan, gashi bata da wuyan k'uk'a yanzu. Cikin son rarrashin ta yace " haba wifffy, nasan ki da tausayi fa, baki son mijin ki ya samu lada uhmm?"
Jikinta ne yayi sanyi, cikin shagwa'ba tace "toh kaje, amma zaka kaini gidan bestie Hanan please?" K'asancewar Hanan tayi aure watanin uku kenan tare da saurayin ta Khabeer wanda shi ya matsa aka yi auren a dalilin sa na cewa ya matsu ya mallake ta domin baya son wani ya yi masa kwancen ta.
"Sure! zan kai ki, mu je mu sauya kaya" ya fad'a yana daukar ta cak cikin sauri sauri yak'e take matatak'alar benen...
Babu jimawa suk'a fito cikin shiga mai kyau da tsari.
★★
'Babu jimawa suka isa had'add'en gidan Hanan kasancewar basu da nisa sosai, "k'arfe biyar zan zo in d'auke ki kinjii" ya fad'a yana murza soft palm din ta.
"toh Allah ya bada sa'a"
"Ameen decent one, I love you"
"I love you too pure heart" tace tana sakar masa murmushin ta, har ta fita daga motar ya ce "baki ji ba" waiwayo wa tayi, da hannu yayi mata alamar tazo, dawowa cikin motar, fuskar ta ya kamo hadi da kamo lallausan labb'anta ya shiga kissing d'inta, martani ta shiga mayar masa itama cikin salon daya kara rikita shi...
Tuna cewa akwai patient dake cik'in mayuwancin hali yasa Aaban zare labb'ansa. "Take care ok, zan kira ki da zarar na samu time, and extend my greeting to Hanan" yace yana sake bata light kiss a lips d'inta.
Jinjina masa kai ta fita hadi da daga masa hannu, sai da ya ga shigarta cikin gidan kana ya bawa motar sa wuta ya harba kan titi da gudu..
'Da sallama d'auke a bakinta ta shiga falon Hanan, sauri juya baya Abrar tayi ganin Hanan kwance jikin Khabeer, dariya Hanan ta saki domin sosai Abrar ta bata dariya. "Barka da zuwa bestien mu" yace yana zare Hanan daga jikin sa...Sai a lokacin ta juyo suka gaisa a mutunci da khabeer din, kana ya bar falon domin dama yana da shirin fita ne...
Sai da Hanan ta dawo daga rakoshi, ko zama bata yi ba tace "Allah ya shirye ki, wai ke kunya"
"Allah Hanan baki da kunya, kina gani na kika cigaba da kwanciya a jikinsa"
"Toh ya son ranki" ta fad'a tana yin fari da idanun ta.
"Tabe baki Abrar tayi tace "A'a babu"
Dariya Hanan ta sake yi mata domin idan ta tuno irin juyin da Abrar tayi sai ta kasa rike dariyar ta.
Murguda mata baki Abrar tayi tace "wallahi in kika isheni da dariyar nan sai na koma gidana, dama kika samu zan wunin miki"
Dif Hanan ta dauke dariyar muguntar ta hadi da cewa "yeeeeeh da gaske zaki zauna har yamma?" jinjina kai Abrar tayi murmushi dauke kan fuskar ta.
Rungume ta Hanan cikin farinciki kana tace "zauna in baki story" Abrar sarkin son labari ta gyara zaman ta, Hanan ta ce "bestie am pregnant fa, yau wata biyu kenan"
Wani tsalle murna Abrar tayi ta rungume Hanan, sai da suka gama murnan su Abrar tace "wayyo dadi! Kice mun kusa zama Mummy's, toh Allah ya raba ki lafiya bestie na"
Cikin jindadi Hanan tace "Ameen ya Allah, ke ma Allah ya baki".
Da "Ameen" Abrar ta amsa cikin farincik'i domin bata taba damuwa ba, haka shima Aaban, saboda sun sa a ransu cewa haihuwa ta Allah ce, kuma lok'aci ne, ba kuma sun wani jima bane balle su sa K'ansu a cikin damuwa.
Haka suka cigaba da hirar su gwanin sha'awa, sai bayan sallar azahar Aaban ya samu sararin k'iran Abrar, tana kwance a dak'in Hanan d'omin wani bacci bacci mai d'ad'i ke fizgar ta, har mamaki take d'omin ita ba ma'abociyar baccin rana bace, har Hanan na tsok'anar ta wai ko ta samu ne, dariya k'awai tayi mata d'omin ita kam bata ji wani alama na masu ciki a gareta ba.
Har ta fara baccin ringing d'in wayar ta ya tashe ta, idanun ta a lumshe ta yi sallama cikin zazzak'ar muryar ta tace
"Assalama alaykum, pure heart"
Wa'alaikumu salam, wifffffyyyy"
Yanayin yand'a ya kira sunan ya sa ta kara lumshe idanunta, "kina lafiya, yana ji muryar ki so slow haka?"
"Bacci" tace a takaice.
Ya dan yi mamak'i jin wai zata yi bacci da rana, abun da bata yi, amma a fili sai yace "have you eating?"
"Yes pure heart"
"Good girl, bari na barki ki kwanta, amma kafin nan ki fad'a min wani abu mai dadi"
"Murmushi tayi tace " toh in yi maka wak'a?"
"Yeah sure ina so" ya amsa mata yana gyara zaman sa kan kujeran office d'insa.
Cikin zazzak'ar muryar ta mai d'auke da amo na bacci ta fara yi masa wak'a kamar haka...
_Ehh a bayanin farko Kaine hasken da bai rabarka. A misalin farko kishina bai bari watta ta kusheka, tunda ka zama bango rabarka sai ni kadai matar ka tausayi da kulawa nice na dace na kwanta kirjinka. Ruwan gubar yanmmata ko sun shaka zasu amayoka muyi gama kar muyi baya fushi ko fada babu tsakanin muuu..._
Wani lum lum she ido Aaban ke yi, yayinda wani sanyin dadi ke ratsa kunnenwansa, saboda gardin muryar ta. Cik'in shauk'in soyaayya yace " sing more please wifffy"
Turo baki tayi tace " pure heart baccin yaci karfina fa"
"Its ok, yi baccin ki, love you bye"
"Love you too" tace tana gyara kwanciyar ta.
*KARFE BIYAR DIN YAMMA*
Zaune Abrar take ta yafa mayafin ta da alama tafiya zata yi, sai faman k'iran wayar Aaban take bata shiga, cikin damuwa tace "Hanan bari na tafi gida nayi girki kila aiki ne yayi masa yawa"
"Toh ki tafi da Montana tunda baki zo da taki
ba"
"A'a banason yin driving, zan dauki keke napep drop"
"Toh shikenan muje in raka ki"
Sai da Abrar ta hau keke kana Hanan ta koma gida cike da kewar bestien ta...
* * * * * * * * * *
Har karfe goma Aaban bai dawo gida ba, gaba daya hankalin Abrar ya tashi idanun nan sunyi luhu luhu saboda k'uk'an data sha, haka ta takure jik'inta waje daya ko fitilan falon ma bata kunna ba, ko ina duhu ne sai sheshek'ar k'uk'an ta dake tashi shine kawai zai sa mutum fahimtar cewa akwai mutum cikin falon.
'Duk da ta k'ira wayar sau ba adadi bata shiga, amma hak'an bai hanata cigab'a da kiran ba...
Bangaren Aaban kuwa gudu yake shararawa a titi, burin sa kawai yaji shi a gida gaban decent one dinshi, har yayi gaba sai kuma yayi reverse ya tsaya d'aid'ai wurin masu siyar da nama na zallan rago, babu abunda ke tashi a wurin sai k'amshi, babu bata lok'aci ya siya mata mai yawan gaske domin yasan cewa zata iya cinyewa tunda ma'abociyar son nama ce.
'Daidai yazo kofar gate din gidan ya danna horn, babu bata lok'aci mai gadi ya b'ude gate hadi da gaishe shi, amsawa yayi kana ya faka motar d'aid'ai parking lot kana ya dauki kayan aikinsa hadi da ledan ya nufi cikin gida.
Yana shiga falon yaga duhu sai k'uk'an Abrar dake tashi a hank'ali cik'in sauri ya lalubu muk'unin wuta ya k'unna kasancewar wayar sa ta mutu, cikin matsanancin damuwa ya k'arasa wajen ta hadi da dago ta izuwa jik'insa gaba daya, ihu hadi da shure-shure ta fara tana cewa "ka saukeni, ni ka saukeni ka k'oma inda ka fito, idan na mutu sai ka dawo ka dauki gawa ta" ta k'arasa tana rushewa da kuka, domin ba karamin tsorata tayi ba ganin har goman dare bai dawo ba, abinda bai taba yi ba.
Ganin da gask'e tana neman fin k'arfina sa ya sa ji saurin kamo lallausan labb'anta ya fara sumbatar ta hurrily tamkar zai cinye bakin, tun tana shure shure har jik'in ta ya saki tana karban sakonin, sai da ya tabbatar da jikinta ya gama saki kana a hank'ali ya zare labb'ansa yana sauk'e numfashin, luf Abrar tayi a k'irjinsa tana sauk'e numfashin itama, sun kai mintuna biyar a haka kana ta kwace jikinta tana turo baki hadi da kwabe fuska ita ala dole fushi take, murmushi yasaki, yana tunanin ko me yasa yanzu tak'e saurin yin rigima, yasan bazata fahimce shi yanzu ba...
K'itchen ya nufa domin k'ishirwa yake ji sosai... Take hancin Abrar ya juyo mata k'amshin naman, a hankali ta mike ta dauk'o ledar naman zama ta yi ta bud'e naman tana lek'ensa, domin bata so ya fanta tana ci domin kad'a ya dauka ta sauk'o daga fushin ne, tana ci tana k'ukan rigima kasa-kasa, fitowar sa daga kitchen yayi d'aid'ai da nama kwaya uku data jefa a bakinta, wata dariya ce ta taso masa, wanda ya kasa riketa, karon farko a rayuwar su da Abrar ta ga yana dariya, kira masa ido tayi domin ba karamin kyau dariyar tayi masa ba... Sai kuma ta fashe da k'uk'an sak'alci ta nufi wajensa hadi da rungumesa, sosai Shima ya k'amk'ame ta yana cigaba da dariyar sa.
Sai d'aya ga k'uk'an bana karewa bane ya shiga lallashin ta da kalamai masu sa nutsuwa, domin sam bayason ta dinga kuka musamman saboda rashin lafiyan ta na baya, Amma yanzu abu Kadan sai k'uk'a, shagwa'ba da sakalci.
Ganin tayi shiru sai sauk'e ajiyar zuciya take ya sa shi riko hannunta suka zauna, kan cinyar sa ya dora ta ya cigaba da bata naman sai d'ata ci ya ishe ta kana ya kyaleta.... Daukar ta yayi suka nufi upstairs wanka suka yi a tare, ya daura towel fari yayind'a ya d'aura mata bathrobe ash color suka fito, bayan ya shafa musu mai saukin zafi, kana ya cire towel d'insa da bathrobe din jik'inta a haka suka kwanta ya rufe musu duvet, ajiyar zuciya suka saki kusan lokaci daya "bazaka ci abincin ba?" Ta tambayeshi cikin muryar rigima.
"bayan baki damu da cikina ba, ina zuwa kika fara min rigima" ya fada tamkar wani yaron dan shekara 5 cike da narke mata.
Sai taji ba dad'i, ita k'anta bata san meke sata yawan rigimar nan ba, a fili tace "toh ba kai bane ka tafi ka barni na d'auka wani abu ya sameka hank'alina ya tashi sosai pure heart, bazan juri ganinka cikin mayuwanci hali ba"
"Bubbuga bayanta ya shiga yi domin yaji muryar ta ya fara rawa alamun kukan shagwa'ban zata yi ba.
"am so sorry wifffy, wallahi ban huta ba tun bayan wayar da muka gama dake, a yau mutanen da aka kawo cikin mayuwancin hali da yawa suke, ga wayata ta dauke domin ban ma samu lok'acin saka charge ba, amma duk inda nake a ko wani hali nake kisani cewa kina cikin nan daram" ya fada yana dora hannunta kan k'irjinsa...
Murmushi tasaki hadi da cewa "Allah ya baka ladan taimako, ka tashi mu je ka ci abincin, domin nasan tun abincin safe baka ci komai ba"
"Kibar abincin nan wifffy sai zuwa safiya, kafin mu fara wayar nan na sha fresh milk babban gora"
"Are you sure?" Ta tambayeshi a dame.
Murmushi yayi yana jindadin kulawar ta garesa yace "sure wifffy"
A haka suka kasancewa kowa na sauraran bugun zuciyar dan'uwansa har bacci ya daukesu...
★★ Misalin biyun dare ya farka sak'amak'on jikin Abrar da yayi zafi rau, yayinda take baccinta hankali k'wance kamar ba itace jikinta ke zafi ba, ba tare da ya tashe ta ba ya debo ruwa mai sanyi a bowl da towel ya shiga goga mata ajiki sai daya tabattar da jikin ta ya daina zafin kana ya kwanta rungume da ita, da tunanin gobe zai checking d'inta.
★★★
Washegari k'uwa da safe yace tayi fitsari domin ak'wai tunanin da yake yi, soyake ya tabb'atar, aik'uwa hasashen sa gaske ne domin a gwajen farko ya nuna tana dauk'e da ciki na tsahon sati uku...
Sosai farincik'in mara mitsaltuwa ya wad'atu a fuskarsa, sujjadah yayi yana godewa wa Allah, bayan ya dago ya daga ta cak ya shiga juyi da ita a sakin suna dariya... "Na kusan zama Daddy" yake maimaitawa yayind'a ya ciga'ba da juyi da ita, sai da ya gaji dan K'anshi kana ya dire ta hadi da rungumeta gam gam cikin murya da amon sa ke fitar da farincik'in yace
"alhamdulillah ya Allah, thanks wiffy I will soon be a Daddy"
Jin maganar tayi k'amar wasa tace "are you kidding me pure heart? Da gaske kake zan zama Mummy?"
"In sha Allah my wife, domin you are three weeks pregnant" ya fada yana shafa shafaffen cikinta.
"Alhamdulillah" tace tana rungume shi farinciki, dadi mara mitsaltuwa na ratsa ta.
* * * * * * * * * *
'Bangaren su kwaro kuwa sun ki fadin wanda ya aikesu, domin suna ji a jikinsa alhaji Shettima zai sa ayi billing su, sai da suka ci bakar wuya kana suka ambaci wanda ya aikesu, take aka je gidan alhaji Shettima suka ga ya dawo foundation d'in taimakawa marasa hali da marayu, nan suke jin labarin cewa alhaji Shettima ya rasu.
Bayan sun dawo suka sanar dasu kwaro komai, kana suka yanke musu hukunci d'aid'ai da laifinsu...haka suka k'asance cikin gidan yari suna girban abinda suka shuka nadama hadi da tsoron Allah na ratsa su, k'ullum cikin neman yafiya suke a wurin Allah.
*** *** *** ***
SOME MONTHS LATER
Sanye take da kayansu na lawyer yayinda cikinta ya dan tasa domin kai tsaye zaka iya hango tudunsa daga cikin kayan nata, Hanan ce a gefen ta itama da cikin yayi girma domin yana watanin sa na bakwai ne yanzu, kan case din da suka yi yau suke tattaunawa akai kasancewar suna aiki a kotu daya ne, sosai ake ji dasu a kotu domin sun k'asance masu aiki da gaskiya...
Bayan sun gama tattaunawan nasu suka rabu da juna cike da kewar juna kamar yadda suka saba domin amintar su babu abinda ya ragu sai ma karuwa dayayi...
Direct had'add'en gidan Ammi d'ata siya mata suka nufa, tana shiga falon taga Ummi da Zulaihat hadi da Ammi zaune da suna hira, zaro ido tayi ta kira sunan Ummi da Zulaihat cikin mamakin domin bata san zasu zo ba, saboda yau kwana biyu suka yi waya, tun kafin ta karaso Zulaihat ke cewa "yarnan kibi min jikalle a hankali" kunya ce ta kamata, gaishe su tayi cikin farincik'in ganin su.
Cik'in tsananin son yarta tace "ai na kira wayar ki domin in Sanar dake zuwan su amma baki daga ba"
Sai a lokacin ta dubi wayarta ta ga missed calls da yawa ciki har da na pure heart dinta, kallon mahaifiyarta tayi, mace mafi soyuwa a ranta tace "Ammi ashe wayar na silent ban sani ba"
"Ni ko in ce, toh ya aiki?" Ammi ta tambaya cikin kulawa.
Cikin shagwa'ba ta amsa wa Ammi da cewa "Lafiya Alhamdulillah, da addu'arki ina ganin nasara da haske kullum"
Murmushi Ammi ta saki, murmushi alfahari da yarta tace " Allah ya albarkace rayuwar ki, ya raba ki lafiya"
"Ameen ya rabb Ammina" tace tana rungume Ammin ta cik'in farincik'in...
"Daga min anty na, shagwa'babbiya kawai" Zulaihat ta fada cikin wasa, dariya suka yi duka, sai bayan la'asar ta bar gidan ta nufi gidan ta...
Tana shiga haraban gidan ta faka motar kana ta shiga cikin gidan, motsi taji a kitchen hakan yasa ta nufi kitchen din tana tunanin ko waye, Aaban ta hango tana k'ok'arin dora tukunya, dariya ta sanya ganin yadda ya hada gumi, juyo wa yayi, kallonta ya tsaya yi fuskar sa a kwabe yace
"ke fa nakewa girki kike min Dariya"
Cikin dariya tace "na daina toh"
"Amma yau ka dawo da wuri"
Rungume ta yayi ta baya yana dan juyi da ita yace
"eh, ya Ammi?"
Murmushi ta saki tace
"Ammi na lafiya, su Ummi da Mummy Zulaihat sun zo"
"Da gaske?"
"wallahi" ta amsa.
"zamu je gaishe su in sha Allah"
"Toh" ta amsa tana murmushi...
"Ya unborn baby dina yake?" Ya fada yana shafa cikinta.
"Yana cik'in koshin lafiya"
"Toh mezaki ci yanzu?"
Cikin shagwa'ba tace "ni gurasa da nama zan ci" tace tana tande baki.
Murmushi mai sauti yayi yana jinjina kaunar ta da nama yace "toh yanzu akwai nama na siyo miki, gurasar ce babu"
"na iya gasa gurasa pure heart"
"Toh shikenan, amma mu je na nuna miki wani abu kafin in taya ki kiyi gurasar"
"toh" tace kana ta kashe gas di'n, da haka suka fita daga kitchen din...
Zaro idanu tayi ganin akwatuna d'aya d'aya har guda 30 masu kyau da tsari, zaunar da ita yayi kan gado ya cire takalmanta yana mata tausa, kallon shi take tama kasa magana "decent one, ga kayan lefen ki nan"
Cikin wani zallan Mamaki tace "kayan lefe kuma?"
"Yes! Kayan lefen ki, domin kin cancanji fiye da haka, domin ke mai tsada ce, suna raina kullum, toh babu ishashen lokaci sai yanzu na samu time na hada miki da kaina, and I hope zaki so dukkanin kayan domin duk abinda kike so da kalar da kika fi so da zabar miki mafi ak'asarin su "...
Ya karasa yana sakar mata kiss a hannun ta, sanyayyun kwalla ne suka zubo mata, cikin sauri ta rungume shi tana cewa "nagode sosai pure heart, Allah ya saka maka da gidan aljanna, I Love you so much" ta karasa tana fashewa da kuka, domin sosai ta ji abin ya taba zuciyar ta, domin dukkanin su sun sani cewa bata tare da budurcinta amma yayi mata lefen da ko wata budurwar bata samu ba, ita kuwa dame zata saka wa pure heart banda ta cigaba da yi masa biyayya hadi da bashi farinciki mara mitsaltuwa...
Sauri hade bakinsu yayi yana kissing dinta a nutse, itama cikin nata salon ta shiga mayar masa da martani daga karshe suka Lula duniyar ma'aurata.... bayan sun yi wanka tana zaune kan cinyar sa, zata budi baki ta kara yi masa godiya yace "Shhhhhhh! Banason godiya, kin cancanci fiye da haka domin kina bani dukkanin farinciki, gashi kuma kina daf da Haifa min wani farincikin" ya fada yana shafa cik'inta.
"I love you" tace tana kissing din shi a goshi, kana ta tashi daga kan cinyar sa ta fara bud'e akwatunan, kaya ne masu kyau, tsari da tsad'a da kyar ta gama kallon akwati daya na kayan saboda yawan su kana ta kalle shi a shagwa'be tace "na gaji pure heart"
Murmushi yayi mata yace "raguwa, ki bari zaki dinga kalla a hankali, muje kiyi gurasar, hannu ta mika masa, cak! Ya daga ta suka fito daga dakin yayind'a suke kissing juna cikin shauki da matsanancin son juna har suka isa kitchen din....
Alhamdulillah!
#Ending
Ina matukar godiya ga dukkanin masoyana, naji dadin kwarai da soyaayyar da kuke nuna books dina, ina rokon Allah yafe min dukkanin kuraren dana yi cikin book din, ya kuma bani ladan abun da na fada dai dai.
Please ku mun sharhi ta hanyar nuna min darasin da kuka dauka cikin labarin mijin Ammina ne sila.
Special thanks to:
Nimcy's library
One blood fans
The life challenge fans
Gidan mrs aliyu fans
Novels group
Iqbaal readers
Aliyu ibin umar fans
Ni da shi abu daya ne fans
Laylerh maleek group
ELegant online writer's
S square group
Surayyahms novel group
Sawun Giwa group
Ak saraki place
Majnoon paid group
Nana Halima palace
Micijine shi fans
ELEGANT ONLINE fans
Gimbeeya novel group
Noor's novelist world
Sarautar's Library
Hausa top ten
Desire Hausa novels
Daular real ladingo
Media fans
Dangi fans
Da sauran groups da lokaci bai bani damar rubutawa ba are aren't excluded also, thank you so much, i really appreciate, love you guys
Ina matukar gode muku duka, da k'ok'arin da kuka yi min, Allah ya bar kauna.
Sai mun hadu a next book in sha Allah
Don't forget to share and comment✔
Editing is not allowed❌
Follow me on wattpad @NoorEemaan
07082281566
Tuesday 3/8/2021
7:30pm
A yau Saturday August 13 2022 na gama sake reposting wannan book din, thank you.
I still remain NoorEemaan
07082281566👌😘
,🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
( A heart touching story)
_by Noor Eemaan_📚✍️
Wattpad username
@NoorEemaan
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
#Ending
Page71-72
_____________________📖sun d'auki tsawon lok'aci suna girkin wanda 'bashi da wani yawa, bayan sun gama had'a breakfast, ya taya ta d'auk'ar warmers suk'a jera a dinning table, kana suk'a shiga wank'a a tare k'amar yanda ya sabar mata, bayan sun fito ta shirya cik'in wasu k'ananun k'aya, bomshort na jeans hadi da farar riga top, yayinda ya yi mata parking gashinta a tsak'iya da farin ribbon, barima mai farin stone ya sanya mata, kana ya fito mata da white low shoe, murmushi d'auke kan fusk'arta ta mike ta fara shirya shi cik'in tsananin so had'i da alfahari da mijin nata. Haka suke yi k'ullum sai dai idan Aaban nada fitar sauri ne k'owa ke shirya kansa...
Sosai shi ma ya yi k'yau cikin shigar k'ananun kaya, hannunta ya kamo suka sauko k'asa, kan dining table suk'a yiwa K'ansu mazaunin, hak'an bai masa ba ya d'ora ta kan cinyar sa, a haka suk'a yi breakfast d'in...
Bayan sun gama suka d'awo falo, tana kwance a k'irjinsa, d'omin Aaban ya gama shagwa'bata da zama a k'irjinsa.
Ringing d'in wayar sa ce ta katse musu hirar soyaayyar su, ganin number hospital di'n sa ya sashi dan k'wabe fusk'a kamar k'aramin yaro, d'omin ya riga yace ba inda zashi, yau ranar k'asancewa da decent one d'inshi ce...
Kamar yanda yayi tunani ne, yana d'aga wayar aka ce ana buk'atar sa da gaggawa d'omin an kawo wani patient cikin mayuwancin hali... Yana sauk'e wayar d'aga k'unnen ya kalle ta, saura k'iris ya yi dariya ganin yanda ta k'umbura fusk'a dama bak'inta, da alama taji wayar da suka yi da yan hospital din.
"Allah ni 'babu inda zaka je, yau k'awai baza su bar min kai ba" ta k'arasa tana fashewa da kuka na zallan sakalci...
Kallon ta k'awai yake yana mamakin yawan rigimar ta kwanan nan, gashi bata da wuyan k'uk'a yanzu. Cikin son rarrashin ta yace " haba wifffy, nasan ki da tausayi fa, baki son mijin ki ya samu lada uhmm?"
Jikinta ne yayi sanyi, cikin shagwa'ba tace "toh kaje, amma zaka kaini gidan bestie Hanan please?" K'asancewar Hanan tayi aure watanin uku kenan tare da saurayin ta Khabeer wanda shi ya matsa aka yi auren a dalilin sa na cewa ya matsu ya mallake ta domin baya son wani ya yi masa kwancen ta.
"Sure! zan kai ki, mu je mu sauya kaya" ya fad'a yana daukar ta cak cikin sauri sauri yak'e take matatak'alar benen...
Babu jimawa suk'a fito cikin shiga mai kyau da tsari.
★★
'Babu jimawa suka isa had'add'en gidan Hanan kasancewar basu da nisa sosai, "k'arfe biyar zan zo in d'auke ki kinjii" ya fad'a yana murza soft palm din ta.
"toh Allah ya bada sa'a"
"Ameen decent one, I love you"
"I love you too pure heart" tace tana sakar masa murmushin ta, har ta fita daga motar ya ce "baki ji ba" waiwayo wa tayi, da hannu yayi mata alamar tazo, dawowa cikin motar, fuskar ta ya kamo hadi da kamo lallausan labb'anta ya shiga kissing d'inta, martani ta shiga mayar masa itama cikin salon daya kara rikita shi...
Tuna cewa akwai patient dake cik'in mayuwancin hali yasa Aaban zare labb'ansa. "Take care ok, zan kira ki da zarar na samu time, and extend my greeting to Hanan" yace yana sake bata light kiss a lips d'inta.
Jinjina masa kai ta fita hadi da daga masa hannu, sai da ya ga shigarta cikin gidan kana ya bawa motar sa wuta ya harba kan titi da gudu..
'Da sallama d'auke a bakinta ta shiga falon Hanan, sauri juya baya Abrar tayi ganin Hanan kwance jikin Khabeer, dariya Hanan ta saki domin sosai Abrar ta bata dariya. "Barka da zuwa bestien mu" yace yana zare Hanan daga jikin sa...Sai a lokacin ta juyo suka gaisa a mutunci da khabeer din, kana ya bar falon domin dama yana da shirin fita ne...
Sai da Hanan ta dawo daga rakoshi, ko zama bata yi ba tace "Allah ya shirye ki, wai ke kunya"
"Allah Hanan baki da kunya, kina gani na kika cigaba da kwanciya a jikinsa"
"Toh ya son ranki" ta fad'a tana yin fari da idanun ta.
"Tabe baki Abrar tayi tace "A'a babu"
Dariya Hanan ta sake yi mata domin idan ta tuno irin juyin da Abrar tayi sai ta kasa rike dariyar ta.
Murguda mata baki Abrar tayi tace "wallahi in kika isheni da dariyar nan sai na koma gidana, dama kika samu zan wunin miki"
Dif Hanan ta dauke dariyar muguntar ta hadi da cewa "yeeeeeh da gaske zaki zauna har yamma?" jinjina kai Abrar tayi murmushi dauke kan fuskar ta.
Rungume ta Hanan cikin farinciki kana tace "zauna in baki story" Abrar sarkin son labari ta gyara zaman ta, Hanan ta ce "bestie am pregnant fa, yau wata biyu kenan"
Wani tsalle murna Abrar tayi ta rungume Hanan, sai da suka gama murnan su Abrar tace "wayyo dadi! Kice mun kusa zama Mummy's, toh Allah ya raba ki lafiya bestie na"
Cikin jindadi Hanan tace "Ameen ya Allah, ke ma Allah ya baki".
Da "Ameen" Abrar ta amsa cikin farincik'i domin bata taba damuwa ba, haka shima Aaban, saboda sun sa a ransu cewa haihuwa ta Allah ce, kuma lok'aci ne, ba kuma sun wani jima bane balle su sa K'ansu a cikin damuwa.
Haka suka cigaba da hirar su gwanin sha'awa, sai bayan sallar azahar Aaban ya samu sararin k'iran Abrar, tana kwance a dak'in Hanan d'omin wani bacci bacci mai d'ad'i ke fizgar ta, har mamaki take d'omin ita ba ma'abociyar baccin rana bace, har Hanan na tsok'anar ta wai ko ta samu ne, dariya k'awai tayi mata d'omin ita kam bata ji wani alama na masu ciki a gareta ba.
Har ta fara baccin ringing d'in wayar ta ya tashe ta, idanun ta a lumshe ta yi sallama cikin zazzak'ar muryar ta tace
"Assalama alaykum, pure heart"
Wa'alaikumu salam, wifffffyyyy"
Yanayin yand'a ya kira sunan ya sa ta kara lumshe idanunta, "kina lafiya, yana ji muryar ki so slow haka?"
"Bacci" tace a takaice.
Ya dan yi mamak'i jin wai zata yi bacci da rana, abun da bata yi, amma a fili sai yace "have you eating?"
"Yes pure heart"
"Good girl, bari na barki ki kwanta, amma kafin nan ki fad'a min wani abu mai dadi"
"Murmushi tayi tace " toh in yi maka wak'a?"
"Yeah sure ina so" ya amsa mata yana gyara zaman sa kan kujeran office d'insa.
Cikin zazzak'ar muryar ta mai d'auke da amo na bacci ta fara yi masa wak'a kamar haka...
_Ehh a bayanin farko Kaine hasken da bai rabarka. A misalin farko kishina bai bari watta ta kusheka, tunda ka zama bango rabarka sai ni kadai matar ka tausayi da kulawa nice na dace na kwanta kirjinka. Ruwan gubar yanmmata ko sun shaka zasu amayoka muyi gama kar muyi baya fushi ko fada babu tsakanin muuu..._
Wani lum lum she ido Aaban ke yi, yayinda wani sanyin dadi ke ratsa kunnenwansa, saboda gardin muryar ta. Cik'in shauk'in soyaayya yace " sing more please wifffy"
Turo baki tayi tace " pure heart baccin yaci karfina fa"
"Its ok, yi baccin ki, love you bye"
"Love you too" tace tana gyara kwanciyar ta.
*KARFE BIYAR DIN YAMMA*
Zaune Abrar take ta yafa mayafin ta da alama tafiya zata yi, sai faman k'iran wayar Aaban take bata shiga, cikin damuwa tace "Hanan bari na tafi gida nayi girki kila aiki ne yayi masa yawa"
"Toh ki tafi da Montana tunda baki zo da taki
ba"
"A'a banason yin driving, zan dauki keke napep drop"
"Toh shikenan muje in raka ki"
Sai da Abrar ta hau keke kana Hanan ta koma gida cike da kewar bestien ta...
* * * * * * * * * *
Har karfe goma Aaban bai dawo gida ba, gaba daya hankalin Abrar ya tashi idanun nan sunyi luhu luhu saboda k'uk'an data sha, haka ta takure jik'inta waje daya ko fitilan falon ma bata kunna ba, ko ina duhu ne sai sheshek'ar k'uk'an ta dake tashi shine kawai zai sa mutum fahimtar cewa akwai mutum cikin falon.
'Duk da ta k'ira wayar sau ba adadi bata shiga, amma hak'an bai hanata cigab'a da kiran ba...
Bangaren Aaban kuwa gudu yake shararawa a titi, burin sa kawai yaji shi a gida gaban decent one dinshi, har yayi gaba sai kuma yayi reverse ya tsaya d'aid'ai wurin masu siyar da nama na zallan rago, babu abunda ke tashi a wurin sai k'amshi, babu bata lok'aci ya siya mata mai yawan gaske domin yasan cewa zata iya cinyewa tunda ma'abociyar son nama ce.
'Daidai yazo kofar gate din gidan ya danna horn, babu bata lok'aci mai gadi ya b'ude gate hadi da gaishe shi, amsawa yayi kana ya faka motar d'aid'ai parking lot kana ya dauki kayan aikinsa hadi da ledan ya nufi cikin gida.
Yana shiga falon yaga duhu sai k'uk'an Abrar dake tashi a hank'ali cik'in sauri ya lalubu muk'unin wuta ya k'unna kasancewar wayar sa ta mutu, cikin matsanancin damuwa ya k'arasa wajen ta hadi da dago ta izuwa jik'insa gaba daya, ihu hadi da shure-shure ta fara tana cewa "ka saukeni, ni ka saukeni ka k'oma inda ka fito, idan na mutu sai ka dawo ka dauki gawa ta" ta k'arasa tana rushewa da kuka, domin ba karamin tsorata tayi ba ganin har goman dare bai dawo ba, abinda bai taba yi ba.
Ganin da gask'e tana neman fin k'arfina sa ya sa ji saurin kamo lallausan labb'anta ya fara sumbatar ta hurrily tamkar zai cinye bakin, tun tana shure shure har jik'in ta ya saki tana karban sakonin, sai da ya tabbatar da jikinta ya gama saki kana a hank'ali ya zare labb'ansa yana sauk'e numfashin, luf Abrar tayi a k'irjinsa tana sauk'e numfashin itama, sun kai mintuna biyar a haka kana ta kwace jikinta tana turo baki hadi da kwabe fuska ita ala dole fushi take, murmushi yasaki, yana tunanin ko me yasa yanzu tak'e saurin yin rigima, yasan bazata fahimce shi yanzu ba...
K'itchen ya nufa domin k'ishirwa yake ji sosai... Take hancin Abrar ya juyo mata k'amshin naman, a hankali ta mike ta dauk'o ledar naman zama ta yi ta bud'e naman tana lek'ensa, domin bata so ya fanta tana ci domin kad'a ya dauka ta sauk'o daga fushin ne, tana ci tana k'ukan rigima kasa-kasa, fitowar sa daga kitchen yayi d'aid'ai da nama kwaya uku data jefa a bakinta, wata dariya ce ta taso masa, wanda ya kasa riketa, karon farko a rayuwar su da Abrar ta ga yana dariya, kira masa ido tayi domin ba karamin kyau dariyar tayi masa ba... Sai kuma ta fashe da k'uk'an sak'alci ta nufi wajensa hadi da rungumesa, sosai Shima ya k'amk'ame ta yana cigaba da dariyar sa.
Sai d'aya ga k'uk'an bana karewa bane ya shiga lallashin ta da kalamai masu sa nutsuwa, domin sam bayason ta dinga kuka musamman saboda rashin lafiyan ta na baya, Amma yanzu abu Kadan sai k'uk'a, shagwa'ba da sakalci.
Ganin tayi shiru sai sauk'e ajiyar zuciya take ya sa shi riko hannunta suka zauna, kan cinyar sa ya dora ta ya cigaba da bata naman sai d'ata ci ya ishe ta kana ya kyaleta.... Daukar ta yayi suka nufi upstairs wanka suka yi a tare, ya daura towel fari yayind'a ya d'aura mata bathrobe ash color suka fito, bayan ya shafa musu mai saukin zafi, kana ya cire towel d'insa da bathrobe din jik'inta a haka suka kwanta ya rufe musu duvet, ajiyar zuciya suka saki kusan lokaci daya "bazaka ci abincin ba?" Ta tambayeshi cikin muryar rigima.
"bayan baki damu da cikina ba, ina zuwa kika fara min rigima" ya fada tamkar wani yaron dan shekara 5 cike da narke mata.
Sai taji ba dad'i, ita k'anta bata san meke sata yawan rigimar nan ba, a fili tace "toh ba kai bane ka tafi ka barni na d'auka wani abu ya sameka hank'alina ya tashi sosai pure heart, bazan juri ganinka cikin mayuwanci hali ba"
"Bubbuga bayanta ya shiga yi domin yaji muryar ta ya fara rawa alamun kukan shagwa'ban zata yi ba.
"am so sorry wifffy, wallahi ban huta ba tun bayan wayar da muka gama dake, a yau mutanen da aka kawo cikin mayuwancin hali da yawa suke, ga wayata ta dauke domin ban ma samu lok'acin saka charge ba, amma duk inda nake a ko wani hali nake kisani cewa kina cikin nan daram" ya fada yana dora hannunta kan k'irjinsa...
Murmushi tasaki hadi da cewa "Allah ya baka ladan taimako, ka tashi mu je ka ci abincin, domin nasan tun abincin safe baka ci komai ba"
"Kibar abincin nan wifffy sai zuwa safiya, kafin mu fara wayar nan na sha fresh milk babban gora"
"Are you sure?" Ta tambayeshi a dame.
Murmushi yayi yana jindadin kulawar ta garesa yace "sure wifffy"
A haka suka kasancewa kowa na sauraran bugun zuciyar dan'uwansa har bacci ya daukesu...
★★ Misalin biyun dare ya farka sak'amak'on jikin Abrar da yayi zafi rau, yayinda take baccinta hankali k'wance kamar ba itace jikinta ke zafi ba, ba tare da ya tashe ta ba ya debo ruwa mai sanyi a bowl da towel ya shiga goga mata ajiki sai daya tabattar da jikin ta ya daina zafin kana ya kwanta rungume da ita, da tunanin gobe zai checking d'inta.
★★★
Washegari k'uwa da safe yace tayi fitsari domin ak'wai tunanin da yake yi, soyake ya tabb'atar, aik'uwa hasashen sa gaske ne domin a gwajen farko ya nuna tana dauk'e da ciki na tsahon sati uku...
Sosai farincik'in mara mitsaltuwa ya wad'atu a fuskarsa, sujjadah yayi yana godewa wa Allah, bayan ya dago ya daga ta cak ya shiga juyi da ita a sakin suna dariya... "Na kusan zama Daddy" yake maimaitawa yayind'a ya ciga'ba da juyi da ita, sai da ya gaji dan K'anshi kana ya dire ta hadi da rungumeta gam gam cikin murya da amon sa ke fitar da farincik'in yace
"alhamdulillah ya Allah, thanks wiffy I will soon be a Daddy"
Jin maganar tayi k'amar wasa tace "are you kidding me pure heart? Da gaske kake zan zama Mummy?"
"In sha Allah my wife, domin you are three weeks pregnant" ya fada yana shafa shafaffen cikinta.
"Alhamdulillah" tace tana rungume shi farinciki, dadi mara mitsaltuwa na ratsa ta.
* * * * * * * * * *
'Bangaren su kwaro kuwa sun ki fadin wanda ya aikesu, domin suna ji a jikinsa alhaji Shettima zai sa ayi billing su, sai da suka ci bakar wuya kana suka ambaci wanda ya aikesu, take aka je gidan alhaji Shettima suka ga ya dawo foundation d'in taimakawa marasa hali da marayu, nan suke jin labarin cewa alhaji Shettima ya rasu.
Bayan sun dawo suka sanar dasu kwaro komai, kana suka yanke musu hukunci d'aid'ai da laifinsu...haka suka k'asance cikin gidan yari suna girban abinda suka shuka nadama hadi da tsoron Allah na ratsa su, k'ullum cikin neman yafiya suke a wurin Allah.
*** *** *** ***
SOME MONTHS LATER
Sanye take da kayansu na lawyer yayinda cikinta ya dan tasa domin kai tsaye zaka iya hango tudunsa daga cikin kayan nata, Hanan ce a gefen ta itama da cikin yayi girma domin yana watanin sa na bakwai ne yanzu, kan case din da suka yi yau suke tattaunawa akai kasancewar suna aiki a kotu daya ne, sosai ake ji dasu a kotu domin sun k'asance masu aiki da gaskiya...
Bayan sun gama tattaunawan nasu suka rabu da juna cike da kewar juna kamar yadda suka saba domin amintar su babu abinda ya ragu sai ma karuwa dayayi...
Direct had'add'en gidan Ammi d'ata siya mata suka nufa, tana shiga falon taga Ummi da Zulaihat hadi da Ammi zaune da suna hira, zaro ido tayi ta kira sunan Ummi da Zulaihat cikin mamakin domin bata san zasu zo ba, saboda yau kwana biyu suka yi waya, tun kafin ta karaso Zulaihat ke cewa "yarnan kibi min jikalle a hankali" kunya ce ta kamata, gaishe su tayi cikin farincik'in ganin su.
Cik'in tsananin son yarta tace "ai na kira wayar ki domin in Sanar dake zuwan su amma baki daga ba"
Sai a lokacin ta dubi wayarta ta ga missed calls da yawa ciki har da na pure heart dinta, kallon mahaifiyarta tayi, mace mafi soyuwa a ranta tace "Ammi ashe wayar na silent ban sani ba"
"Ni ko in ce, toh ya aiki?" Ammi ta tambaya cikin kulawa.
Cikin shagwa'ba ta amsa wa Ammi da cewa "Lafiya Alhamdulillah, da addu'arki ina ganin nasara da haske kullum"
Murmushi Ammi ta saki, murmushi alfahari da yarta tace " Allah ya albarkace rayuwar ki, ya raba ki lafiya"
"Ameen ya rabb Ammina" tace tana rungume Ammin ta cik'in farincik'in...
"Daga min anty na, shagwa'babbiya kawai" Zulaihat ta fada cikin wasa, dariya suka yi duka, sai bayan la'asar ta bar gidan ta nufi gidan ta...
Tana shiga haraban gidan ta faka motar kana ta shiga cikin gidan, motsi taji a kitchen hakan yasa ta nufi kitchen din tana tunanin ko waye, Aaban ta hango tana k'ok'arin dora tukunya, dariya ta sanya ganin yadda ya hada gumi, juyo wa yayi, kallonta ya tsaya yi fuskar sa a kwabe yace
"ke fa nakewa girki kike min Dariya"
Cikin dariya tace "na daina toh"
"Amma yau ka dawo da wuri"
Rungume ta yayi ta baya yana dan juyi da ita yace
"eh, ya Ammi?"
Murmushi ta saki tace
"Ammi na lafiya, su Ummi da Mummy Zulaihat sun zo"
"Da gaske?"
"wallahi" ta amsa.
"zamu je gaishe su in sha Allah"
"Toh" ta amsa tana murmushi...
"Ya unborn baby dina yake?" Ya fada yana shafa cikinta.
"Yana cik'in koshin lafiya"
"Toh mezaki ci yanzu?"
Cikin shagwa'ba tace "ni gurasa da nama zan ci" tace tana tande baki.
Murmushi mai sauti yayi yana jinjina kaunar ta da nama yace "toh yanzu akwai nama na siyo miki, gurasar ce babu"
"na iya gasa gurasa pure heart"
"Toh shikenan, amma mu je na nuna miki wani abu kafin in taya ki kiyi gurasar"
"toh" tace kana ta kashe gas di'n, da haka suka fita daga kitchen din...
Zaro idanu tayi ganin akwatuna d'aya d'aya har guda 30 masu kyau da tsari, zaunar da ita yayi kan gado ya cire takalmanta yana mata tausa, kallon shi take tama kasa magana "decent one, ga kayan lefen ki nan"
Cikin wani zallan Mamaki tace "kayan lefe kuma?"
"Yes! Kayan lefen ki, domin kin cancanji fiye da haka, domin ke mai tsada ce, suna raina kullum, toh babu ishashen lokaci sai yanzu na samu time na hada miki da kaina, and I hope zaki so dukkanin kayan domin duk abinda kike so da kalar da kika fi so da zabar miki mafi ak'asarin su "...
Ya karasa yana sakar mata kiss a hannun ta, sanyayyun kwalla ne suka zubo mata, cikin sauri ta rungume shi tana cewa "nagode sosai pure heart, Allah ya saka maka da gidan aljanna, I Love you so much" ta karasa tana fashewa da kuka, domin sosai ta ji abin ya taba zuciyar ta, domin dukkanin su sun sani cewa bata tare da budurcinta amma yayi mata lefen da ko wata budurwar bata samu ba, ita kuwa dame zata saka wa pure heart banda ta cigaba da yi masa biyayya hadi da bashi farinciki mara mitsaltuwa...
Sauri hade bakinsu yayi yana kissing dinta a nutse, itama cikin nata salon ta shiga mayar masa da martani daga karshe suka Lula duniyar ma'aurata.... bayan sun yi wanka tana zaune kan cinyar sa, zata budi baki ta kara yi masa godiya yace "Shhhhhhh! Banason godiya, kin cancanci fiye da haka domin kina bani dukkanin farinciki, gashi kuma kina daf da Haifa min wani farincikin" ya fada yana shafa cik'inta.
"I love you" tace tana kissing din shi a goshi, kana ta tashi daga kan cinyar sa ta fara bud'e akwatunan, kaya ne masu kyau, tsari da tsad'a da kyar ta gama kallon akwati daya na kayan saboda yawan su kana ta kalle shi a shagwa'be tace "na gaji pure heart"
Murmushi yayi mata yace "raguwa, ki bari zaki dinga kalla a hankali, muje kiyi gurasar, hannu ta mika masa, cak! Ya daga ta suka fito daga dakin yayind'a suke kissing juna cikin shauki da matsanancin son juna har suka isa kitchen din....
Alhamdulillah!
#Ending
Ina matukar godiya ga dukkanin masoyana, naji dadin kwarai da soyaayyar da kuke nuna books dina, ina rokon Allah yafe min dukkanin kuraren dana yi cikin book din, ya kuma bani ladan abun da na fada dai dai.
Please ku mun sharhi ta hanyar nuna min darasin da kuka dauka cikin labarin mijin Ammina ne sila.
Special thanks to:
Nimcy's library
One blood fans
The life challenge fans
Gidan mrs aliyu fans
Novels group
Iqbaal readers
Aliyu ibin umar fans
Ni da shi abu daya ne fans
Laylerh maleek group
ELegant online writer's
S square group
Surayyahms novel group
Sawun Giwa group
Ak saraki place
Majnoon paid group
Nana Halima palace
Micijine shi fans
ELEGANT ONLINE fans
Gimbeeya novel group
Noor's novelist world
Sarautar's Library
Hausa top ten
Desire Hausa novels
Daular real ladingo
Media fans
Dangi fans
Da sauran groups da lokaci bai bani damar rubutawa ba are aren't excluded also, thank you so much, i really appreciate, love you guys
Ina matukar gode muku duka, da k'ok'arin da kuka yi min, Allah ya bar kauna.
Sai mun hadu a next book in sha Allah
Don't forget to share and comment✔
Editing is not allowed❌
Follow me on wattpad @NoorEemaan
07082281566
Tuesday 3/8/2021
7:30pm
A yau Saturday August 13 2022 na gama sake reposting wannan book din, thank you.
I still remain NoorEemaan
07082281566👌😘
,🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
( A heart touching story)
_by Noor Eemaan_📚✍️
Wattpad username
@NoorEemaan
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
#Ending
Page71-72
_____________________📖sun d'auki tsawon lok'aci suna girkin wanda 'bashi da wani yawa, bayan sun gama had'a breakfast, ya taya ta d'auk'ar warmers suk'a jera a dinning table, kana suk'a shiga wank'a a tare k'amar yanda ya sabar mata, bayan sun fito ta shirya cik'in wasu k'ananun k'aya, bomshort na jeans hadi da farar riga top, yayinda ya yi mata parking gashinta a tsak'iya da farin ribbon, barima mai farin stone ya sanya mata, kana ya fito mata da white low shoe, murmushi d'auke kan fusk'arta ta mike ta fara shirya shi cik'in tsananin so had'i da alfahari da mijin nata. Haka suke yi k'ullum sai dai idan Aaban nada fitar sauri ne k'owa ke shirya kansa...
Sosai shi ma ya yi k'yau cikin shigar k'ananun kaya, hannunta ya kamo suka sauko k'asa, kan dining table suk'a yiwa K'ansu mazaunin, hak'an bai masa ba ya d'ora ta kan cinyar sa, a haka suk'a yi breakfast d'in...
Bayan sun gama suka d'awo falo, tana kwance a k'irjinsa, d'omin Aaban ya gama shagwa'bata da zama a k'irjinsa.
Ringing d'in wayar sa ce ta katse musu hirar soyaayyar su, ganin number hospital di'n sa ya sashi dan k'wabe fusk'a kamar k'aramin yaro, d'omin ya riga yace ba inda zashi, yau ranar k'asancewa da decent one d'inshi ce...
Kamar yanda yayi tunani ne, yana d'aga wayar aka ce ana buk'atar sa da gaggawa d'omin an kawo wani patient cikin mayuwancin hali... Yana sauk'e wayar d'aga k'unnen ya kalle ta, saura k'iris ya yi dariya ganin yanda ta k'umbura fusk'a dama bak'inta, da alama taji wayar da suka yi da yan hospital din.
"Allah ni 'babu inda zaka je, yau k'awai baza su bar min kai ba" ta k'arasa tana fashewa da kuka na zallan sakalci...
Kallon ta k'awai yake yana mamakin yawan rigimar ta kwanan nan, gashi bata da wuyan k'uk'a yanzu. Cikin son rarrashin ta yace " haba wifffy, nasan ki da tausayi fa, baki son mijin ki ya samu lada uhmm?"
Jikinta ne yayi sanyi, cikin shagwa'ba tace "toh kaje, amma zaka kaini gidan bestie Hanan please?" K'asancewar Hanan tayi aure watanin uku kenan tare da saurayin ta Khabeer wanda shi ya matsa aka yi auren a dalilin sa na cewa ya matsu ya mallake ta domin baya son wani ya yi masa kwancen ta.
"Sure! zan kai ki, mu je mu sauya kaya" ya fad'a yana daukar ta cak cikin sauri sauri yak'e take matatak'alar benen...
Babu jimawa suk'a fito cikin shiga mai kyau da tsari.
★★
'Babu jimawa suka isa had'add'en gidan Hanan kasancewar basu da nisa sosai, "k'arfe biyar zan zo in d'auke ki kinjii" ya fad'a yana murza soft palm din ta.
"toh Allah ya bada sa'a"
"Ameen decent one, I love you"
"I love you too pure heart" tace tana sakar masa murmushin ta, har ta fita daga motar ya ce "baki ji ba" waiwayo wa tayi, da hannu yayi mata alamar tazo, dawowa cikin motar, fuskar ta ya kamo hadi da kamo lallausan labb'anta ya shiga kissing d'inta, martani ta shiga mayar masa itama cikin salon daya kara rikita shi...
Tuna cewa akwai patient dake cik'in mayuwancin hali yasa Aaban zare labb'ansa. "Take care ok, zan kira ki da zarar na samu time, and extend my greeting to Hanan" yace yana sake bata light kiss a lips d'inta.
Jinjina masa kai ta fita hadi da daga masa hannu, sai da ya ga shigarta cikin gidan kana ya bawa motar sa wuta ya harba kan titi da gudu..
'Da sallama d'auke a bakinta ta shiga falon Hanan, sauri juya baya Abrar tayi ganin Hanan kwance jikin Khabeer, dariya Hanan ta saki domin sosai Abrar ta bata dariya. "Barka da zuwa bestien mu" yace yana zare Hanan daga jikin sa...Sai a lokacin ta juyo suka gaisa a mutunci da khabeer din, kana ya bar falon domin dama yana da shirin fita ne...
Sai da Hanan ta dawo daga rakoshi, ko zama bata yi ba tace "Allah ya shirye ki, wai ke kunya"
"Allah Hanan baki da kunya, kina gani na kika cigaba da kwanciya a jikinsa"
"Toh ya son ranki" ta fad'a tana yin fari da idanun ta.
"Tabe baki Abrar tayi tace "A'a babu"
Dariya Hanan ta sake yi mata domin idan ta tuno irin juyin da Abrar tayi sai ta kasa rike dariyar ta.
Murguda mata baki Abrar tayi tace "wallahi in kika isheni da dariyar nan sai na koma gidana, dama kika samu zan wunin miki"
Dif Hanan ta dauke dariyar muguntar ta hadi da cewa "yeeeeeh da gaske zaki zauna har yamma?" jinjina kai Abrar tayi murmushi dauke kan fuskar ta.
Rungume ta Hanan cikin farinciki kana tace "zauna in baki story" Abrar sarkin son labari ta gyara zaman ta, Hanan ta ce "bestie am pregnant fa, yau wata biyu kenan"
Wani tsalle murna Abrar tayi ta rungume Hanan, sai da suka gama murnan su Abrar tace "wayyo dadi! Kice mun kusa zama Mummy's, toh Allah ya raba ki lafiya bestie na"
Cikin jindadi Hanan tace "Ameen ya Allah, ke ma Allah ya baki".
Da "Ameen" Abrar ta amsa cikin farincik'i domin bata taba damuwa ba, haka shima Aaban, saboda sun sa a ransu cewa haihuwa ta Allah ce, kuma lok'aci ne, ba kuma sun wani jima bane balle su sa K'ansu a cikin damuwa.
Haka suka cigaba da hirar su gwanin sha'awa, sai bayan sallar azahar Aaban ya samu sararin k'iran Abrar, tana kwance a dak'in Hanan d'omin wani bacci bacci mai d'ad'i ke fizgar ta, har mamaki take d'omin ita ba ma'abociyar baccin rana bace, har Hanan na tsok'anar ta wai ko ta samu ne, dariya k'awai tayi mata d'omin ita kam bata ji wani alama na masu ciki a gareta ba.
Har ta fara baccin ringing d'in wayar ta ya tashe ta, idanun ta a lumshe ta yi sallama cikin zazzak'ar muryar ta tace
"Assalama alaykum, pure heart"
Wa'alaikumu salam, wifffffyyyy"
Yanayin yand'a ya kira sunan ya sa ta kara lumshe idanunta, "kina lafiya, yana ji muryar ki so slow haka?"
"Bacci" tace a takaice.
Ya dan yi mamak'i jin wai zata yi bacci da rana, abun da bata yi, amma a fili sai yace "have you eating?"
"Yes pure heart"
"Good girl, bari na barki ki kwanta, amma kafin nan ki fad'a min wani abu mai dadi"
"Murmushi tayi tace " toh in yi maka wak'a?"
"Yeah sure ina so" ya amsa mata yana gyara zaman sa kan kujeran office d'insa.
Cikin zazzak'ar muryar ta mai d'auke da amo na bacci ta fara yi masa wak'a kamar haka...
_Ehh a bayanin farko Kaine hasken da bai rabarka. A misalin farko kishina bai bari watta ta kusheka, tunda ka zama bango rabarka sai ni kadai matar ka tausayi da kulawa nice na dace na kwanta kirjinka. Ruwan gubar yanmmata ko sun shaka zasu amayoka muyi gama kar muyi baya fushi ko fada babu tsakanin muuu..._
Wani lum lum she ido Aaban ke yi, yayinda wani sanyin dadi ke ratsa kunnenwansa, saboda gardin muryar ta. Cik'in shauk'in soyaayya yace " sing more please wifffy"
Turo baki tayi tace " pure heart baccin yaci karfina fa"
"Its ok, yi baccin ki, love you bye"
"Love you too" tace tana gyara kwanciyar ta.
*KARFE BIYAR DIN YAMMA*
Zaune Abrar take ta yafa mayafin ta da alama tafiya zata yi, sai faman k'iran wayar Aaban take bata shiga, cikin damuwa tace "Hanan bari na tafi gida nayi girki kila aiki ne yayi masa yawa"
"Toh ki tafi da Montana tunda baki zo da taki
ba"
"A'a banason yin driving, zan dauki keke napep drop"
"Toh shikenan muje in raka ki"
Sai da Abrar ta hau keke kana Hanan ta koma gida cike da kewar bestien ta...
* * * * * * * * * *
Har karfe goma Aaban bai dawo gida ba, gaba daya hankalin Abrar ya tashi idanun nan sunyi luhu luhu saboda k'uk'an data sha, haka ta takure jik'inta waje daya ko fitilan falon ma bata kunna ba, ko ina duhu ne sai sheshek'ar k'uk'an ta dake tashi shine kawai zai sa mutum fahimtar cewa akwai mutum cikin falon.
'Duk da ta k'ira wayar sau ba adadi bata shiga, amma hak'an bai hanata cigab'a da kiran ba...
Bangaren Aaban kuwa gudu yake shararawa a titi, burin sa kawai yaji shi a gida gaban decent one dinshi, har yayi gaba sai kuma yayi reverse ya tsaya d'aid'ai wurin masu siyar da nama na zallan rago, babu abunda ke tashi a wurin sai k'amshi, babu bata lok'aci ya siya mata mai yawan gaske domin yasan cewa zata iya cinyewa tunda ma'abociyar son nama ce.
'Daidai yazo kofar gate din gidan ya danna horn, babu bata lok'aci mai gadi ya b'ude gate hadi da gaishe shi, amsawa yayi kana ya faka motar d'aid'ai parking lot kana ya dauki kayan aikinsa hadi da ledan ya nufi cikin gida.
Yana shiga falon yaga duhu sai k'uk'an Abrar dake tashi a hank'ali cik'in sauri ya lalubu muk'unin wuta ya k'unna kasancewar wayar sa ta mutu, cikin matsanancin damuwa ya k'arasa wajen ta hadi da dago ta izuwa jik'insa gaba daya, ihu hadi da shure-shure ta fara tana cewa "ka saukeni, ni ka saukeni ka k'oma inda ka fito, idan na mutu sai ka dawo ka dauki gawa ta" ta k'arasa tana rushewa da kuka, domin ba karamin tsorata tayi ba ganin har goman dare bai dawo ba, abinda bai taba yi ba.
Ganin da gask'e tana neman fin k'arfina sa ya sa ji saurin kamo lallausan labb'anta ya fara sumbatar ta hurrily tamkar zai cinye bakin, tun tana shure shure har jik'in ta ya saki tana karban sakonin, sai da ya tabbatar da jikinta ya gama saki kana a hank'ali ya zare labb'ansa yana sauk'e numfashin, luf Abrar tayi a k'irjinsa tana sauk'e numfashin itama, sun kai mintuna biyar a haka kana ta kwace jikinta tana turo baki hadi da kwabe fuska ita ala dole fushi take, murmushi yasaki, yana tunanin ko me yasa yanzu tak'e saurin yin rigima, yasan bazata fahimce shi yanzu ba...
K'itchen ya nufa domin k'ishirwa yake ji sosai... Take hancin Abrar ya juyo mata k'amshin naman, a hankali ta mike ta dauk'o ledar naman zama ta yi ta bud'e naman tana lek'ensa, domin bata so ya fanta tana ci domin kad'a ya dauka ta sauk'o daga fushin ne, tana ci tana k'ukan rigima kasa-kasa, fitowar sa daga kitchen yayi d'aid'ai da nama kwaya uku data jefa a bakinta, wata dariya ce ta taso masa, wanda ya kasa riketa, karon farko a rayuwar su da Abrar ta ga yana dariya, kira masa ido tayi domin ba karamin kyau dariyar tayi masa ba... Sai kuma ta fashe da k'uk'an sak'alci ta nufi wajensa hadi da rungumesa, sosai Shima ya k'amk'ame ta yana cigaba da dariyar sa.
Sai d'aya ga k'uk'an bana karewa bane ya shiga lallashin ta da kalamai masu sa nutsuwa, domin sam bayason ta dinga kuka musamman saboda rashin lafiyan ta na baya, Amma yanzu abu Kadan sai k'uk'a, shagwa'ba da sakalci.
Ganin tayi shiru sai sauk'e ajiyar zuciya take ya sa shi riko hannunta suka zauna, kan cinyar sa ya dora ta ya cigaba da bata naman sai d'ata ci ya ishe ta kana ya kyaleta.... Daukar ta yayi suka nufi upstairs wanka suka yi a tare, ya daura towel fari yayind'a ya d'aura mata bathrobe ash color suka fito, bayan ya shafa musu mai saukin zafi, kana ya cire towel d'insa da bathrobe din jik'inta a haka suka kwanta ya rufe musu duvet, ajiyar zuciya suka saki kusan lokaci daya "bazaka ci abincin ba?" Ta tambayeshi cikin muryar rigima.
"bayan baki damu da cikina ba, ina zuwa kika fara min rigima" ya fada tamkar wani yaron dan shekara 5 cike da narke mata.
Sai taji ba dad'i, ita k'anta bata san meke sata yawan rigimar nan ba, a fili tace "toh ba kai bane ka tafi ka barni na d'auka wani abu ya sameka hank'alina ya tashi sosai pure heart, bazan juri ganinka cikin mayuwanci hali ba"
"Bubbuga bayanta ya shiga yi domin yaji muryar ta ya fara rawa alamun kukan shagwa'ban zata yi ba.
"am so sorry wifffy, wallahi ban huta ba tun bayan wayar da muka gama dake, a yau mutanen da aka kawo cikin mayuwancin hali da yawa suke, ga wayata ta dauke domin ban ma samu lok'acin saka charge ba, amma duk inda nake a ko wani hali nake kisani cewa kina cikin nan daram" ya fada yana dora hannunta kan k'irjinsa...
Murmushi tasaki hadi da cewa "Allah ya baka ladan taimako, ka tashi mu je ka ci abincin, domin nasan tun abincin safe baka ci komai ba"
"Kibar abincin nan wifffy sai zuwa safiya, kafin mu fara wayar nan na sha fresh milk babban gora"
"Are you sure?" Ta tambayeshi a dame.
Murmushi yayi yana jindadin kulawar ta garesa yace "sure wifffy"
A haka suka kasancewa kowa na sauraran bugun zuciyar dan'uwansa har bacci ya daukesu...
★★ Misalin biyun dare ya farka sak'amak'on jikin Abrar da yayi zafi rau, yayinda take baccinta hankali k'wance kamar ba itace jikinta ke zafi ba, ba tare da ya tashe ta ba ya debo ruwa mai sanyi a bowl da towel ya shiga goga mata ajiki sai daya tabattar da jikin ta ya daina zafin kana ya kwanta rungume da ita, da tunanin gobe zai checking d'inta.
★★★
Washegari k'uwa da safe yace tayi fitsari domin ak'wai tunanin da yake yi, soyake ya tabb'atar, aik'uwa hasashen sa gaske ne domin a gwajen farko ya nuna tana dauk'e da ciki na tsahon sati uku...
Sosai farincik'in mara mitsaltuwa ya wad'atu a fuskarsa, sujjadah yayi yana godewa wa Allah, bayan ya dago ya daga ta cak ya shiga juyi da ita a sakin suna dariya... "Na kusan zama Daddy" yake maimaitawa yayind'a ya ciga'ba da juyi da ita, sai da ya gaji dan K'anshi kana ya dire ta hadi da rungumeta gam gam cikin murya da amon sa ke fitar da farincik'in yace
"alhamdulillah ya Allah, thanks wiffy I will soon be a Daddy"
Jin maganar tayi k'amar wasa tace "are you kidding me pure heart? Da gaske kake zan zama Mummy?"
"In sha Allah my wife, domin you are three weeks pregnant" ya fada yana shafa shafaffen cikinta.
"Alhamdulillah" tace tana rungume shi farinciki, dadi mara mitsaltuwa na ratsa ta.
* * * * * * * * * *
'Bangaren su kwaro kuwa sun ki fadin wanda ya aikesu, domin suna ji a jikinsa alhaji Shettima zai sa ayi billing su, sai da suka ci bakar wuya kana suka ambaci wanda ya aikesu, take aka je gidan alhaji Shettima suka ga ya dawo foundation d'in taimakawa marasa hali da marayu, nan suke jin labarin cewa alhaji Shettima ya rasu.
Bayan sun dawo suka sanar dasu kwaro komai, kana suka yanke musu hukunci d'aid'ai da laifinsu...haka suka k'asance cikin gidan yari suna girban abinda suka shuka nadama hadi da tsoron Allah na ratsa su, k'ullum cikin neman yafiya suke a wurin Allah.
*** *** *** ***
SOME MONTHS LATER
Sanye take da kayansu na lawyer yayinda cikinta ya dan tasa domin kai tsaye zaka iya hango tudunsa daga cikin kayan nata, Hanan ce a gefen ta itama da cikin yayi girma domin yana watanin sa na bakwai ne yanzu, kan case din da suka yi yau suke tattaunawa akai kasancewar suna aiki a kotu daya ne, sosai ake ji dasu a kotu domin sun k'asance masu aiki da gaskiya...
Bayan sun gama tattaunawan nasu suka rabu da juna cike da kewar juna kamar yadda suka saba domin amintar su babu abinda ya ragu sai ma karuwa dayayi...
Direct had'add'en gidan Ammi d'ata siya mata suka nufa, tana shiga falon taga Ummi da Zulaihat hadi da Ammi zaune da suna hira, zaro ido tayi ta kira sunan Ummi da Zulaihat cikin mamakin domin bata san zasu zo ba, saboda yau kwana biyu suka yi waya, tun kafin ta karaso Zulaihat ke cewa "yarnan kibi min jikalle a hankali" kunya ce ta kamata, gaishe su tayi cikin farincik'in ganin su.
Cik'in tsananin son yarta tace "ai na kira wayar ki domin in Sanar dake zuwan su amma baki daga ba"
Sai a lokacin ta dubi wayarta ta ga missed calls da yawa ciki har da na pure heart dinta, kallon mahaifiyarta tayi, mace mafi soyuwa a ranta tace "Ammi ashe wayar na silent ban sani ba"
"Ni ko in ce, toh ya aiki?" Ammi ta tambaya cikin kulawa.
Cikin shagwa'ba ta amsa wa Ammi da cewa "Lafiya Alhamdulillah, da addu'arki ina ganin nasara da haske kullum"
Murmushi Ammi ta saki, murmushi alfahari da yarta tace " Allah ya albarkace rayuwar ki, ya raba ki lafiya"
"Ameen ya rabb Ammina" tace tana rungume Ammin ta cik'in farincik'in...
"Daga min anty na, shagwa'babbiya kawai" Zulaihat ta fada cikin wasa, dariya suka yi duka, sai bayan la'asar ta bar gidan ta nufi gidan ta...
Tana shiga haraban gidan ta faka motar kana ta shiga cikin gidan, motsi taji a kitchen hakan yasa ta nufi kitchen din tana tunanin ko waye, Aaban ta hango tana k'ok'arin dora tukunya, dariya ta sanya ganin yadda ya hada gumi, juyo wa yayi, kallonta ya tsaya yi fuskar sa a kwabe yace
"ke fa nakewa girki kike min Dariya"
Cikin dariya tace "na daina toh"
"Amma yau ka dawo da wuri"
Rungume ta yayi ta baya yana dan juyi da ita yace
"eh, ya Ammi?"
Murmushi ta saki tace
"Ammi na lafiya, su Ummi da Mummy Zulaihat sun zo"
"Da gaske?"
"wallahi" ta amsa.
"zamu je gaishe su in sha Allah"
"Toh" ta amsa tana murmushi...
"Ya unborn baby dina yake?" Ya fada yana shafa cikinta.
"Yana cik'in koshin lafiya"
"Toh mezaki ci yanzu?"
Cikin shagwa'ba tace "ni gurasa da nama zan ci" tace tana tande baki.
Murmushi mai sauti yayi yana jinjina kaunar ta da nama yace "toh yanzu akwai nama na siyo miki, gurasar ce babu"
"na iya gasa gurasa pure heart"
"Toh shikenan, amma mu je na nuna miki wani abu kafin in taya ki kiyi gurasar"
"toh" tace kana ta kashe gas di'n, da haka suka fita daga kitchen din...
Zaro idanu tayi ganin akwatuna d'aya d'aya har guda 30 masu kyau da tsari, zaunar da ita yayi kan gado ya cire takalmanta yana mata tausa, kallon shi take tama kasa magana "decent one, ga kayan lefen ki nan"
Cikin wani zallan Mamaki tace "kayan lefe kuma?"
"Yes! Kayan lefen ki, domin kin cancanji fiye da haka, domin ke mai tsada ce, suna raina kullum, toh babu ishashen lokaci sai yanzu na samu time na hada miki da kaina, and I hope zaki so dukkanin kayan domin duk abinda kike so da kalar da kika fi so da zabar miki mafi ak'asarin su "...
Ya karasa yana sakar mata kiss a hannun ta, sanyayyun kwalla ne suka zubo mata, cikin sauri ta rungume shi tana cewa "nagode sosai pure heart, Allah ya saka maka da gidan aljanna, I Love you so much" ta karasa tana fashewa da kuka, domin sosai ta ji abin ya taba zuciyar ta, domin dukkanin su sun sani cewa bata tare da budurcinta amma yayi mata lefen da ko wata budurwar bata samu ba, ita kuwa dame zata saka wa pure heart banda ta cigaba da yi masa biyayya hadi da bashi farinciki mara mitsaltuwa...
Sauri hade bakinsu yayi yana kissing dinta a nutse, itama cikin nata salon ta shiga mayar masa da martani daga karshe suka Lula duniyar ma'aurata.... bayan sun yi wanka tana zaune kan cinyar sa, zata budi baki ta kara yi masa godiya yace "Shhhhhhh! Banason godiya, kin cancanci fiye da haka domin kina bani dukkanin farinciki, gashi kuma kina daf da Haifa min wani farincikin" ya fada yana shafa cik'inta.
"I love you" tace tana kissing din shi a goshi, kana ta tashi daga kan cinyar sa ta fara bud'e akwatunan, kaya ne masu kyau, tsari da tsad'a da kyar ta gama kallon akwati daya na kayan saboda yawan su kana ta kalle shi a shagwa'be tace "na gaji pure heart"
Murmushi yayi mata yace "raguwa, ki bari zaki dinga kalla a hankali, muje kiyi gurasar, hannu ta mika masa, cak! Ya daga ta suka fito daga dakin yayind'a suke kissing juna cikin shauki da matsanancin son juna har suka isa kitchen din....
Alhamdulillah!
#Ending
Ina matukar godiya ga dukkanin masoyana, naji dadin kwarai da soyaayyar da kuke nuna books dina, ina rokon Allah yafe min dukkanin kuraren dana yi cikin book din, ya kuma bani ladan abun da na fada dai dai.
Please ku mun sharhi ta hanyar nuna min darasin da kuka dauka cikin labarin mijin Ammina ne sila.
Special thanks to:
Nimcy's library
One blood fans
The life challenge fans
Gidan mrs aliyu fans
Novels group
Iqbaal readers
Aliyu ibin umar fans
Ni da shi abu daya ne fans
Laylerh maleek group
ELegant online writer's
S square group
Surayyahms novel group
Sawun Giwa group
Ak saraki place
Majnoon paid group
Nana Halima palace
Micijine shi fans
ELEGANT ONLINE fans
Gimbeeya novel group
Noor's novelist world
Sarautar's Library
Hausa top ten
Desire Hausa novels
Daular real ladingo
Media fans
Dangi fans
Da sauran groups da lokaci bai bani damar rubutawa ba are aren't excluded also, thank you so much, i really appreciate, love you guys
Ina matukar gode muku duka, da k'ok'arin da kuka yi min, Allah ya bar kauna.
Sai mun hadu a next book in sha Allah
Don't forget to share and comment✔
Editing is not allowed❌
Follow me on wattpad @NoorEemaan
07082281566
Tuesday 3/8/2021
7:30pm
A yau Saturday August 13 2022 na gama sake reposting wannan book din, thank you.
I still remain NoorEemaan
07082281566👌😘
,🍇🍇MIJIN AMMINA NE SILA🍓🍓
( A heart touching story)
_by Noor Eemaan_📚✍️
Wattpad username
@NoorEemaan
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
#Ending
Page71-72
_____________________📖sun d'auki tsawon lok'aci suna girkin wanda 'bashi da wani yawa, bayan sun gama had'a breakfast, ya taya ta d'auk'ar warmers suk'a jera a dinning table, kana suk'a shiga wank'a a tare k'amar yanda ya sabar mata, bayan sun fito ta shirya cik'in wasu k'ananun k'aya, bomshort na jeans hadi da farar riga top, yayinda ya yi mata parking gashinta a tsak'iya da farin ribbon, barima mai farin stone ya sanya mata, kana ya fito mata da white low shoe, murmushi d'auke kan fusk'arta ta mike ta fara shirya shi cik'in tsananin so had'i da alfahari da mijin nata. Haka suke yi k'ullum sai dai idan Aaban nada fitar sauri ne k'owa ke shirya kansa...
Sosai shi ma ya yi k'yau cikin shigar k'ananun kaya, hannunta ya kamo suka sauko k'asa, kan dining table suk'a yiwa K'ansu mazaunin, hak'an bai masa ba ya d'ora ta kan cinyar sa, a haka suk'a yi breakfast d'in...
Bayan sun gama suka d'awo falo, tana kwance a k'irjinsa, d'omin Aaban ya gama shagwa'bata da zama a k'irjinsa.
Ringing d'in wayar sa ce ta katse musu hirar soyaayyar su, ganin number hospital di'n sa ya sashi dan k'wabe fusk'a kamar k'aramin yaro, d'omin ya riga yace ba inda zashi, yau ranar k'asancewa da decent one d'inshi ce...
Kamar yanda yayi tunani ne, yana d'aga wayar aka ce ana buk'atar sa da gaggawa d'omin an kawo wani patient cikin mayuwancin hali... Yana sauk'e wayar d'aga k'unnen ya kalle ta, saura k'iris ya yi dariya ganin yanda ta k'umbura fusk'a dama bak'inta, da alama taji wayar da suka yi da yan hospital din.
"Allah ni 'babu inda zaka je, yau k'awai baza su bar min kai ba" ta k'arasa tana fashewa da kuka na zallan sakalci...
Kallon ta k'awai yake yana mamakin yawan rigimar ta kwanan nan, gashi bata da wuyan k'uk'a yanzu. Cikin son rarrashin ta yace " haba wifffy, nasan ki da tausayi fa, baki son mijin ki ya samu lada uhmm?"
Jikinta ne yayi sanyi, cikin shagwa'ba tace "toh kaje, amma zaka kaini gidan bestie Hanan please?" K'asancewar Hanan tayi aure watanin uku kenan tare da saurayin ta Khabeer wanda shi ya matsa aka yi auren a dalilin sa na cewa ya matsu ya mallake ta domin baya son wani ya yi masa kwancen ta.
"Sure! zan kai ki, mu je mu sauya kaya" ya fad'a yana daukar ta cak cikin sauri sauri yak'e take matatak'alar benen...
Babu jimawa suk'a fito cikin shiga mai kyau da tsari.
★★
'Babu jimawa suka isa had'add'en gidan Hanan kasancewar basu da nisa sosai, "k'arfe biyar zan zo in d'auke ki kinjii" ya fad'a yana murza soft palm din ta.
"toh Allah ya bada sa'a"
"Ameen decent one, I love you"
"I love you too pure heart" tace tana sakar masa murmushin ta, har ta fita daga motar ya ce "baki ji ba" waiwayo wa tayi, da hannu yayi mata alamar tazo, dawowa cikin motar, fuskar ta ya kamo hadi da kamo lallausan labb'anta ya shiga kissing d'inta, martani ta shiga mayar masa itama cikin salon daya kara rikita shi...
Tuna cewa akwai patient dake cik'in mayuwancin hali yasa Aaban zare labb'ansa. "Take care ok, zan kira ki da zarar na samu time, and extend my greeting to Hanan" yace yana sake bata light kiss a lips d'inta.
Jinjina masa kai ta fita hadi da daga masa hannu, sai da ya ga shigarta cikin gidan kana ya bawa motar sa wuta ya harba kan titi da gudu..
'Da sallama d'auke a bakinta ta shiga falon Hanan, sauri juya baya Abrar tayi ganin Hanan kwance jikin Khabeer, dariya Hanan ta saki domin sosai Abrar ta bata dariya. "Barka da zuwa bestien mu" yace yana zare Hanan daga jikin sa...Sai a lokacin ta juyo suka gaisa a mutunci da khabeer din, kana ya bar falon domin dama yana da shirin fita ne...
Sai da Hanan ta dawo daga rakoshi, ko zama bata yi ba tace "Allah ya shirye ki, wai ke kunya"
"Allah Hanan baki da kunya, kina gani na kika cigaba da kwanciya a jikinsa"
"Toh ya son ranki" ta fad'a tana yin fari da idanun ta.
"Tabe baki Abrar tayi tace "A'a babu"
Dariya Hanan ta sake yi mata domin idan ta tuno irin juyin da Abrar tayi sai ta kasa rike dariyar ta.
Murguda mata baki Abrar tayi tace "wallahi in kika isheni da dariyar nan sai na koma gidana, dama kika samu zan wunin miki"
Dif Hanan ta dauke dariyar muguntar ta hadi da cewa "yeeeeeh da gaske zaki zauna har yamma?" jinjina kai Abrar tayi murmushi dauke kan fuskar ta.
Rungume ta Hanan cikin farinciki kana tace "zauna in baki story" Abrar sarkin son labari ta gyara zaman ta, Hanan ta ce "bestie am pregnant fa, yau wata biyu kenan"
Wani tsalle murna Abrar tayi ta rungume Hanan, sai da suka gama murnan su Abrar tace "wayyo dadi! Kice mun kusa zama Mummy's, toh Allah ya raba ki lafiya bestie na"
Cikin jindadi Hanan tace "Ameen ya Allah, ke ma Allah ya baki".
Da "Ameen" Abrar ta amsa cikin farincik'i domin bata taba damuwa ba, haka shima Aaban, saboda sun sa a ransu cewa haihuwa ta Allah ce, kuma lok'aci ne, ba kuma sun wani jima bane balle su sa K'ansu a cikin damuwa.
Haka suka cigaba da hirar su gwanin sha'awa, sai bayan sallar azahar Aaban ya samu sararin k'iran Abrar, tana kwance a dak'in Hanan d'omin wani bacci bacci mai d'ad'i ke fizgar ta, har mamaki take d'omin ita ba ma'abociyar baccin rana bace, har Hanan na tsok'anar ta wai ko ta samu ne, dariya k'awai tayi mata d'omin ita kam bata ji wani alama na masu ciki a gareta ba.
Har ta fara baccin ringing d'in wayar ta ya tashe ta, idanun ta a lumshe ta yi sallama cikin zazzak'ar muryar ta tace
"Assalama alaykum, pure heart"
Wa'alaikumu salam, wifffffyyyy"
Yanayin yand'a ya kira sunan ya sa ta kara lumshe idanunta, "kina lafiya, yana ji muryar ki so slow haka?"
"Bacci" tace a takaice.
Ya dan yi mamak'i jin wai zata yi bacci da rana, abun da bata yi, amma a fili sai yace "have you eating?"
"Yes pure heart"
"Good girl, bari na barki ki kwanta, amma kafin nan ki fad'a min wani abu mai dadi"
"Murmushi tayi tace " toh in yi maka wak'a?"
"Yeah sure ina so" ya amsa mata yana gyara zaman sa kan kujeran office d'insa.
Cikin zazzak'ar muryar ta mai d'auke da amo na bacci ta fara yi masa wak'a kamar haka...
_Ehh a bayanin farko Kaine hasken da bai rabarka. A misalin farko kishina bai bari watta ta kusheka, tunda ka zama bango rabarka sai ni kadai matar ka tausayi da kulawa nice na dace na kwanta kirjinka. Ruwan gubar yanmmata ko sun shaka zasu amayoka muyi gama kar muyi baya fushi ko fada babu tsakanin muuu..._
Wani lum lum she ido Aaban ke yi, yayinda wani sanyin dadi ke ratsa kunnenwansa, saboda gardin muryar ta. Cik'in shauk'in soyaayya yace " sing more please wifffy"
Turo baki tayi tace " pure heart baccin yaci karfina fa"
"Its ok, yi baccin ki, love you bye"
"Love you too" tace tana gyara kwanciyar ta.
*KARFE BIYAR DIN YAMMA*
Zaune Abrar take ta yafa mayafin ta da alama tafiya zata yi, sai faman k'iran wayar Aaban take bata shiga, cikin damuwa tace "Hanan bari na tafi gida nayi girki kila aiki ne yayi masa yawa"
"Toh ki tafi da Montana tunda baki zo da taki
ba"
"A'a banason yin driving, zan dauki keke napep drop"
"Toh shikenan muje in raka ki"
Sai da Abrar ta hau keke kana Hanan ta koma gida cike da kewar bestien ta...
* * * * * * * * * *
Har karfe goma Aaban bai dawo gida ba, gaba daya hankalin Abrar ya tashi idanun nan sunyi luhu luhu saboda k'uk'an data sha, haka ta takure jik'inta waje daya ko fitilan falon ma bata kunna ba, ko ina duhu ne sai sheshek'ar k'uk'an ta dake tashi shine kawai zai sa mutum fahimtar cewa akwai mutum cikin falon.
'Duk da ta k'ira wayar sau ba adadi bata shiga, amma hak'an bai hanata cigab'a da kiran ba...
Bangaren Aaban kuwa gudu yake shararawa a titi, burin sa kawai yaji shi a gida gaban decent one dinshi, har yayi gaba sai kuma yayi reverse ya tsaya d'aid'ai wurin masu siyar da nama na zallan rago, babu abunda ke tashi a wurin sai k'amshi, babu bata lok'aci ya siya mata mai yawan gaske domin yasan cewa zata iya cinyewa tunda ma'abociyar son nama ce.
'Daidai yazo kofar gate din gidan ya danna horn, babu bata lok'aci mai gadi ya b'ude gate hadi da gaishe shi, amsawa yayi kana ya faka motar d'aid'ai parking lot kana ya dauki kayan aikinsa hadi da ledan ya nufi cikin gida.
Yana shiga falon yaga duhu sai k'uk'an Abrar dake tashi a hank'ali cik'in sauri ya lalubu muk'unin wuta ya k'unna kasancewar wayar sa ta mutu, cikin matsanancin damuwa ya k'arasa wajen ta hadi da dago ta izuwa jik'insa gaba daya, ihu hadi da shure-shure ta fara tana cewa "ka saukeni, ni ka saukeni ka k'oma inda ka fito, idan na mutu sai ka dawo ka dauki gawa ta" ta k'arasa tana rushewa da kuka, domin ba karamin tsorata tayi ba ganin har goman dare bai dawo ba, abinda bai taba yi ba.
Ganin da gask'e tana neman fin k'arfina sa ya sa ji saurin kamo lallausan labb'anta ya fara sumbatar ta hurrily tamkar zai cinye bakin, tun tana shure shure har jik'in ta ya saki tana karban sakonin, sai da ya tabbatar da jikinta ya gama saki kana a hank'ali ya zare labb'ansa yana sauk'e numfashin, luf Abrar tayi a k'irjinsa tana sauk'e numfashin itama, sun kai mintuna biyar a haka kana ta kwace jikinta tana turo baki hadi da kwabe fuska ita ala dole fushi take, murmushi yasaki, yana tunanin ko me yasa yanzu tak'e saurin yin rigima, yasan bazata fahimce shi yanzu ba...
K'itchen ya nufa domin k'ishirwa yake ji sosai... Take hancin Abrar ya juyo mata k'amshin naman, a hankali ta mike ta dauk'o ledar naman zama ta yi ta bud'e naman tana lek'ensa, domin bata so ya fanta tana ci domin kad'a ya dauka ta sauk'o daga fushin ne, tana ci tana k'ukan rigima kasa-kasa, fitowar sa daga kitchen yayi d'aid'ai da nama kwaya uku data jefa a bakinta, wata dariya ce ta taso masa, wanda ya kasa riketa, karon farko a rayuwar su da Abrar ta ga yana dariya, kira masa ido tayi domin ba karamin kyau dariyar tayi masa ba... Sai kuma ta fashe da k'uk'an sak'alci ta nufi wajensa hadi da rungumesa, sosai Shima ya k'amk'ame ta yana cigaba da dariyar sa.
Sai d'aya ga k'uk'an bana karewa bane ya shiga lallashin ta da kalamai masu sa nutsuwa, domin sam bayason ta dinga kuka musamman saboda rashin lafiyan ta na baya, Amma yanzu abu Kadan sai k'uk'a, shagwa'ba da sakalci.
Ganin tayi shiru sai sauk'e ajiyar zuciya take ya sa shi riko hannunta suka zauna, kan cinyar sa ya dora ta ya cigaba da bata naman sai d'ata ci ya ishe ta kana ya kyaleta.... Daukar ta yayi suka nufi upstairs wanka suka yi a tare, ya daura towel fari yayind'a ya d'aura mata bathrobe ash color suka fito, bayan ya shafa musu mai saukin zafi, kana ya cire towel d'insa da bathrobe din jik'inta a haka suka kwanta ya rufe musu duvet, ajiyar zuciya suka saki kusan lokaci daya "bazaka ci abincin ba?" Ta tambayeshi cikin muryar rigima.
"bayan baki damu da cikina ba, ina zuwa kika fara min rigima" ya fada tamkar wani yaron dan shekara 5 cike da narke mata.
Sai taji ba dad'i, ita k'anta bata san meke sata yawan rigimar nan ba, a fili tace "toh ba kai bane ka tafi ka barni na d'auka wani abu ya sameka hank'alina ya tashi sosai pure heart, bazan juri ganinka cikin mayuwanci hali ba"
"Bubbuga bayanta ya shiga yi domin yaji muryar ta ya fara rawa alamun kukan shagwa'ban zata yi ba.
"am so sorry wifffy, wallahi ban huta ba tun bayan wayar da muka gama dake, a yau mutanen da aka kawo cikin mayuwancin hali da yawa suke, ga wayata ta dauke domin ban ma samu lok'acin saka charge ba, amma duk inda nake a ko wani hali nake kisani cewa kina cikin nan daram" ya fada yana dora hannunta kan k'irjinsa...
Murmushi tasaki hadi da cewa "Allah ya baka ladan taimako, ka tashi mu je ka ci abincin, domin nasan tun abincin safe baka ci komai ba"
"Kibar abincin nan wifffy sai zuwa safiya, kafin mu fara wayar nan na sha fresh milk babban gora"
"Are you sure?" Ta tambayeshi a dame.
Murmushi yayi yana jindadin kulawar ta garesa yace "sure wifffy"
A haka suka kasancewa kowa na sauraran bugun zuciyar dan'uwansa har bacci ya daukesu...
★★ Misalin biyun dare ya farka sak'amak'on jikin Abrar da yayi zafi rau, yayinda take baccinta hankali k'wance kamar ba itace jikinta ke zafi ba, ba tare da ya tashe ta ba ya debo ruwa mai sanyi a bowl da towel ya shiga goga mata ajiki sai daya tabattar da jikin ta ya daina zafin kana ya kwanta rungume da ita, da tunanin gobe zai checking d'inta.
★★★
Washegari k'uwa da safe yace tayi fitsari domin ak'wai tunanin da yake yi, soyake ya tabb'atar, aik'uwa hasashen sa gaske ne domin a gwajen farko ya nuna tana dauk'e da ciki na tsahon sati uku...
Sosai farincik'in mara mitsaltuwa ya wad'atu a fuskarsa, sujjadah yayi yana godewa wa Allah, bayan ya dago ya daga ta cak ya shiga juyi da ita a sakin suna dariya... "Na kusan zama Daddy" yake maimaitawa yayind'a ya ciga'ba da juyi da ita, sai da ya gaji dan K'anshi kana ya dire ta hadi da rungumeta gam gam cikin murya da amon sa ke fitar da farincik'in yace
"alhamdulillah ya Allah, thanks wiffy I will soon be a Daddy"
Jin maganar tayi k'amar wasa tace "are you kidding me pure heart? Da gaske kake zan zama Mummy?"
"In sha Allah my wife, domin you are three weeks pregnant" ya fada yana shafa shafaffen cikinta.
"Alhamdulillah" tace tana rungume shi farinciki, dadi mara mitsaltuwa na ratsa ta.
* * * * * * * * * *
'Bangaren su kwaro kuwa sun ki fadin wanda ya aikesu, domin suna ji a jikinsa alhaji Shettima zai sa ayi billing su, sai da suka ci bakar wuya kana suka ambaci wanda ya aikesu, take aka je gidan alhaji Shettima suka ga ya dawo foundation d'in taimakawa marasa hali da marayu, nan suke jin labarin cewa alhaji Shettima ya rasu.
Bayan sun dawo suka sanar dasu kwaro komai, kana suka yanke musu hukunci d'aid'ai da laifinsu...haka suka k'asance cikin gidan yari suna girban abinda suka shuka nadama hadi da tsoron Allah na ratsa su, k'ullum cikin neman yafiya suke a wurin Allah.
*** *** *** ***
SOME MONTHS LATER
Sanye take da kayansu na lawyer yayinda cikinta ya dan tasa domin kai tsaye zaka iya hango tudunsa daga cikin kayan nata, Hanan ce a gefen ta itama da cikin yayi girma domin yana watanin sa na bakwai ne yanzu, kan case din da suka yi yau suke tattaunawa akai kasancewar suna aiki a kotu daya ne, sosai ake ji dasu a kotu domin sun k'asance masu aiki da gaskiya...
Bayan sun gama tattaunawan nasu suka rabu da juna cike da kewar juna kamar yadda suka saba domin amintar su babu abinda ya ragu sai ma karuwa dayayi...
Direct had'add'en gidan Ammi d'ata siya mata suka nufa, tana shiga falon taga Ummi da Zulaihat hadi da Ammi zaune da suna hira, zaro ido tayi ta kira sunan Ummi da Zulaihat cikin mamakin domin bata san zasu zo ba, saboda yau kwana biyu suka yi waya, tun kafin ta karaso Zulaihat ke cewa "yarnan kibi min jikalle a hankali" kunya ce ta kamata, gaishe su tayi cikin farincik'in ganin su.
Cik'in tsananin son yarta tace "ai na kira wayar ki domin in Sanar dake zuwan su amma baki daga ba"
Sai a lokacin ta dubi wayarta ta ga missed calls da yawa ciki har da na pure heart dinta, kallon mahaifiyarta tayi, mace mafi soyuwa a ranta tace "Ammi ashe wayar na silent ban sani ba"
"Ni ko in ce, toh ya aiki?" Ammi ta tambaya cikin kulawa.
Cikin shagwa'ba ta amsa wa Ammi da cewa "Lafiya Alhamdulillah, da addu'arki ina ganin nasara da haske kullum"
Murmushi Ammi ta saki, murmushi alfahari da yarta tace " Allah ya albarkace rayuwar ki, ya raba ki lafiya"
"Ameen ya rabb Ammina" tace tana rungume Ammin ta cik'in farincik'in...
"Daga min anty na, shagwa'babbiya kawai" Zulaihat ta fada cikin wasa, dariya suka yi duka, sai bayan la'asar ta bar gidan ta nufi gidan ta...
Tana shiga haraban gidan ta faka motar kana ta shiga cikin gidan, motsi taji a kitchen hakan yasa ta nufi kitchen din tana tunanin ko waye, Aaban ta hango tana k'ok'arin dora tukunya, dariya ta sanya ganin yadda ya hada gumi, juyo wa yayi, kallonta ya tsaya yi fuskar sa a kwabe yace
"ke fa nakewa girki kike min Dariya"
Cikin dariya tace "na daina toh"
"Amma yau ka dawo da wuri"
Rungume ta yayi ta baya yana dan juyi da ita yace
"eh, ya Ammi?"
Murmushi ta saki tace
"Ammi na lafiya, su Ummi da Mummy Zulaihat sun zo"
"Da gaske?"
"wallahi" ta amsa.
"zamu je gaishe su in sha Allah"
"Toh" ta amsa tana murmushi...
"Ya unborn baby dina yake?" Ya fada yana shafa cikinta.
"Yana cik'in koshin lafiya"
"Toh mezaki ci yanzu?"
Cikin shagwa'ba tace "ni gurasa da nama zan ci" tace tana tande baki.
Murmushi mai sauti yayi yana jinjina kaunar ta da nama yace "toh yanzu akwai nama na siyo miki, gurasar ce babu"
"na iya gasa gurasa pure heart"
"Toh shikenan, amma mu je na nuna miki wani abu kafin in taya ki kiyi gurasar"
"toh" tace kana ta kashe gas di'n, da haka suka fita daga kitchen din...
Zaro idanu tayi ganin akwatuna d'aya d'aya har guda 30 masu kyau da tsari, zaunar da ita yayi kan gado ya cire takalmanta yana mata tausa, kallon shi take tama kasa magana "decent one, ga kayan lefen ki nan"
Cikin wani zallan Mamaki tace "kayan lefe kuma?"
"Yes! Kayan lefen ki, domin kin cancanji fiye da haka, domin ke mai tsada ce, suna raina kullum, toh babu ishashen lokaci sai yanzu na samu time na hada miki da kaina, and I hope zaki so dukkanin kayan domin duk abinda kike so da kalar da kika fi so da zabar miki mafi ak'asarin su "...
Ya karasa yana sakar mata kiss a hannun ta, sanyayyun kwalla ne suka zubo mata, cikin sauri ta rungume shi tana cewa "nagode sosai pure heart, Allah ya saka maka da gidan aljanna, I Love you so much" ta karasa tana fashewa da kuka, domin sosai ta ji abin ya taba zuciyar ta, domin dukkanin su sun sani cewa bata tare da budurcinta amma yayi mata lefen da ko wata budurwar bata samu ba, ita kuwa dame zata saka wa pure heart banda ta cigaba da yi masa biyayya hadi da bashi farinciki mara mitsaltuwa...
Sauri hade bakinsu yayi yana kissing dinta a nutse, itama cikin nata salon ta shiga mayar masa da martani daga karshe suka Lula duniyar ma'aurata.... bayan sun yi wanka tana zaune kan cinyar sa, zata budi baki ta kara yi masa godiya yace "Shhhhhhh! Banason godiya, kin cancanci fiye da haka domin kina bani dukkanin farinciki, gashi kuma kina daf da Haifa min wani farincikin" ya fada yana shafa cik'inta.
"I love you" tace tana kissing din shi a goshi, kana ta tashi daga kan cinyar sa ta fara bud'e akwatunan, kaya ne masu kyau, tsari da tsad'a da kyar ta gama kallon akwati daya na kayan saboda yawan su kana ta kalle shi a shagwa'be tace "na gaji pure heart"
Murmushi yayi mata yace "raguwa, ki bari zaki dinga kalla a hankali, muje kiyi gurasar, hannu ta mika masa, cak! Ya daga ta suka fito daga dakin yayind'a suke kissing juna cikin shauki da matsanancin son juna har suka isa kitchen din....
Alhamdulillah!
#Ending
Ina matukar godiya ga dukkanin masoyana, naji dadin kwarai da soyaayyar da kuke nuna books dina, ina rokon Allah yafe min dukkanin kuraren dana yi cikin book din, ya kuma bani ladan abun da na fada dai dai.
Please ku mun sharhi ta hanyar nuna min darasin da kuka dauka cikin labarin mijin Ammina ne sila.
Special thanks to:
Nimcy's library
One blood fans
The life challenge fans
Gidan mrs aliyu fans
Novels group
Iqbaal readers
Aliyu ibin umar fans
Ni da shi abu daya ne fans
Laylerh maleek group
ELegant online writer's
S square group
Surayyahms novel group
Sawun Giwa group
Ak saraki place
Majnoon paid group
Nana Halima palace
Micijine shi fans
ELEGANT ONLINE fans
Gimbeeya novel group
Noor's novelist world
Sarautar's Library
Hausa top ten
Desire Hausa novels
Daular real ladingo
Media fans
Dangi fans
Da sauran groups da lokaci bai bani damar rubutawa ba are aren't excluded also, thank you so much, i really appreciate, love you guys
Ina matukar gode muku duka, da k'ok'arin da kuka yi min, Allah ya bar kauna.
Sai mun hadu a next book in sha Allah
Don't forget to share and comment✔
Editing is not allowed❌
Follow me on wattpad @NoorEemaan
07082281566
Tuesday 3/8/2021
7:30pm
A yau Saturday August 13 2022 na gama sake reposting wannan book din, thank you.
I still remain NoorEemaan
07082281566👌😘
No comments