Recent Updates

Zarrah Complete Hausa Novel

 


[20/06 4:27 pm] Oum Hairan: *ZARRAH*

_Tare da Alƙalamin_

*_Oum Hairan_*

_Bismillahir Rahamanur Rahim_



_Page 3-4_



*_Wattpad-realfauzahtasiu_*

*_Telegram Link_*
            👇🏻
https://t.me/joinchat/Gdtmu0TgTHu66CF7




____________________________
____________________________

Wani matsiyacin kallo yayi Mata ya watsar da ita sosai kalamanta sun Sosa zuciyarsa tunda yake baitaba katarin haduwa da tsageran daya taba duban tsabar idonsa ya fada Masa kwatankwacin wadannan tasassun kalaman ba sai wannan kucaka Kuma qazamar yarinyar almajira lallai ta daukowa kanta bala'in dazai addabi rayuwarta ko mutum me cikakken gata yace zaija dashi wahala yakesha balle matsiyaciya almajira da ko arziqin yar aikin gdansa batakai ba.
Juyawa yayi ya fice daidai lkcn da Inna ta bude idanunta ta saukesu akan Asma'u ta yafitota da hannu ta matsa da sauri ta tsugunna tare da cewa “sannu Inna inane yanzu yakeyi Miki ciwo?" Girgiza Mata Kai tayi cikin muryar ciwo tace “naji sauqi Asma'ul Husnah meye yasaki kuka" sunkuyar da kanta tayi tare da saurin goge hawayenta tace “karki damu Inna zaki iya tafiya mu fita mu samu dan sahu mu tafi wani asibitin?" Zuro qafarta tayi ta miqe tace “zan iya Mana Asma'u dama sarqewar numfashin ne kawai Kuma yayi sauqi ince dai ba wanine ya sake farautar mutuncinki ba?" Murmushi ta qaqaro cike da tausayin Innanta tace “aa Inna muje gda zan baki labari yau na hadu da wani taqadirin dan iska da baisan darajar uwarsa ba bakiga cin mutuncin da yayi min ba harda Marina kawai don na tareshi ya taimakemu ya kawomu asibiti qememe dake dan dudun maguzawa ne yaqi  harda tukuicin baqaqen maganganu yayi tafiyarsa sai wanine ya tare Mana dan sahu mukazo nan asibitin ashe Wai na dan bamagujiyar nanne infadamiki yazo ya duba kowa yana ganina ya juya zai tafi nikuwa na rama maganganun daya fadamin nace indai bai dubaki ba kika mutu ya jira ZARRAH ta sai nayi shari'a dashi".....


Dariya Inna tayi ta lalubota ta rungumeta tace “ho ma'u na baki barin ta kwana do Allah ki rage zafin zuciya Kinga ke macece gdan wani zaki ki rinqa hqr da lamarin rayuwa kinji" cuno baki tayi gaba tace “waike waike Inna saikiyita cewa mutum yayi hqr Kuma mutanen duniya ba mutunci da hqr suka sani ba Ni kawai in anyimin ramawa zanyi idan mutum ya cika zaqewa nace ya jira lkcn da zan zama babbar likita wlh idan tsohuwarsa tazo hanuna allurar mutuwa zanyi Mata"
Dariya sosai Inna tayi tace “Ma'ulele ma'un Inna tashi mu tafi kinji kar yazo yaci Mana mutunci" miqewa tayi ta Kama hannuta suka fito harabar asibitin cikin sa'a kuwa suka samu sahu suka hau zuwa unguwarsu Asma'u tabashi kudinsa a gurin bada kudin ma saida akaso ayi fada da dan sahu Saida Inna tasa baki sannan ta hqr suka tafi tanata mitar ita Inna komai akayi tace ayi hqr kamar wacce akayiwa wankan farko da ruwan alwalar La'asar🤣
Suna shiga gdan taci karo da Dije yar kishiyar Inna ta debo ruwa a bohol tana ganin Inna ta shige daki ta angije Dijangala ruwan ya tuntsire akan Lamunde dake tsugune gaban murhu tana hura wuta da bakinta, kafin kace kwabo kokawa ta rincabe tsakanin ita da Dije kiciki kiciki daqyar Malam Husaini dake shigowa ya raba fadan Dije ta tsaransa karya da gaskiya ya kuwa hau ya zauna ya dauki sanda ya shiga bugun Ma'u aikuwa ta angajeshi saura kadan ya fadi tayi waje ta zauna saman dakalin qofar gdan ta rinqa kuka.


Anan Saurayinta Sadiqu yazo ya sameta da qunshin kifinsa ya zauna yayita aikin rarrashinta daqyar ya samu tayi shiru shima Saida yace idan batayi shiruba mutuwa zaiyi aikuwa dake dama kukan na iskanci ne sai tayi shiru ta dago ta kalleshi tace “jiyafa a gabanka Dijangala ta angizani kwata na fasa qwauri sannan ruwana ya zube Amma shi malam babannan saboda suna bashi abinci baice Mata qalaba harma Kaine ka kaini chemist din Sallau shine yau danna rama ya Kama dukana Allah duk ranar da nacimma ZARRAH ta duk sai narama cutar da akayimin


Murmushi Saddiqu yayi yace “to Banda abinki Ma'una waye yake rama laifin mahaifa aisu sha kundum ne komai sukayi saidai ayi hqr abarwa Allah" harara ta galla masa tace “chabdi lallai ma Sadiqu Mai raken nan wato so kake kace na yafe makantar min da Innata da Lamunde tayi da ruwan zafi ko Kuma so kake kace na yafe hanamu abincin da baba yakeyi yake basu a boye duka Kai bari kaji harma satar kudi fah sukeyima Inna shiyasa na daina barin kudi a dakinmu nake baka kake ajiye Mana yawwa barima kaji yau da mukaje bara gdan Alh Qasim Dubu goma sha biyar yabamu kaga nasamu kudin makaranta na sauran musaiwa Inna magani musai kayan abinci ko?"
Numfashi Sadiqu yaja yace “kayy alhmdllh dama yau da tunanin kudin makarantar nan taki na yini Kinga yau har aikin gini nayi jiyama haka da ribar raken dana saro da kudin aikin ginin gaba daya dubu hudu da naira tamanin ne da so nake sukai sha hudu sai a biya kudin makarantar" Jinjina Kai tayi tace “Allah Sarki dan Sadiquna kaga kasai siminti da kudinka tunda ai kaima naga gini kakeyi Mana wanda idan munyi aure zamu zauna yawwa nadai fada maka ka ginawa Inna ta daki qur'anin Allah bazan tafi nabarta anan su kashemin itaba kaga saura wata biyar yanzu muyi candy Kuma Mal yace da munyi Candy aure zaiyi mana dagani har Dijangala da Zabba'u, Inna ce mataketa qoqarin ganin ya barni nayi ko Hygiene ce shikuma yace baza'ayi yahudanci a gdansa ba"


Jinjina Kai Sadiqu yayi ya dauko Mata kifin daya siyo Mata ya miqa Mata tasa hannu biyu ta karba harda tsugunawarta tace “angode Allah ya dada arziki da wadata yasa wataran kasiye duk kifin garin nan" 🤔 zaro ido yayi sukayi dariya a tare yasa hannu ya dauki daya tace “ka qara Mana" girgiza Mata Kai yayi yace “ki shiga gda ki gyarawa Innanmu bari naje gurin musa na siyo Miki taliya ki dàfa Mana yau gwaggonmu taje qauye Kuma qila sai dare zata dawo" miqewa tayi ta shiga gdan ta tarar da Inna ta idar da sallar La'asar ta zauna zata farayi Mata surutu tace “Ma'u zanci qaniyarki akan sallah maza tashi kije kiyi alwala kizo kiyi sallah" dake tasan batada gsky Bata jaba ta fita ta dauki buta tayi alwala har yanzu fadan be qareba yanzu ma Saida ta harari Dijangala tace “zamu hadu a filin baja koli wallahi sai nayi qasa qasa nayi sama sama na dumbuli miya a ludayin uwar yarinya naga ubanda zai tare Mata shegiya me kan qotar gatari....."
Hadiye guntuwar maganar tayi lkcn da taji saukar ranqwashi a tsakiyar kanta tana dagowa taga yayansu ne da take masifar jin tsoro don tasan yayi sukuwa a ruwan cikinta ba abune me wuya a gurinsa ba aikuwa kamar yasa kwado ya datse bakinta haka tayi muqus ta tashi sumsum ta shige daki ta fara jera sallolinta bayan ta idar yaro ya shigo ya kawo cefanen Inna tace a Ina tasamo cefane nan tayi Mata bayani dake Sadiqu ba baqo bane a gurin Inna yasa batayi fadaba tanajinta ta kunna rishow ta dora jallop din qamshi kuwa ya gauraye gidan Asma'u badai iya girki ba Inna tayi fama Amma tayi saa an iya da taimakon aikatau din da sukayi a gdan masu kudi ita da innan yaron gdanne ya fara kawowa Asma'u hari dole tasa suka hqr da aikin suka fara wainar shinkafa da miya kafin iftila'in makanta ya fadawa Innah wadda tasa dole suka hqr domin Asma ita kadai bazata iyaba.

Lkcn data gama girkin ta zubawa Sadiqu nasa ta zubawa Inna itama ta zuba domin taci harta zauna zata faraci Inna tace “kin zubawa su Dijangala kuwa?" Turo baki tayi tace “ni gsky Inna kinayimin katsalandan cikin rayuwata su din bamu sukeyi naga ko yunwa zata kashemu ba sammana abincinsu sukeyi ba yanzu idan muka ajiye guntuwar da safe ai mayi dumame tunda ni makaranta zan tafi" murmushi Inna tayi cikin tausayin quruciyar yar tata tason ita duk abinda akayi Mata saita rama walau alkhairi ko sharri wanda rayuwa ba haka takeba tace,
Na haneki da barin yin ramuwa akan komai Ma'u rayuwa ta zahiri ba haka takeba kada ki zamo cikin mutane masu son dole sai sunyi qeqe da qeqe tabbas wadannan nau'i na mutane basa tsintar komai a rayuwarsu sai tarin nadama da danasani mara amfani to bandama quruciya irin taki Ma'u ai abinda ka bayar shine rabonka do Allah dauki kwano ki zuba musu inada naira dari biyu da safe sai baki dari kudin mota dari kisai abinda zaki karya kinji Ma'ulelena"
Janyo flat tayi ta zuba abincin kashi biyu ta dauka takai dakinsu Zabba'u ta tarar da Mama Jummai tana sallah ta dangwarar Mata da kwanon ta fice ta nufi dakinsu Dijangala ko sallama batayi ba ta dire kwanon tayo waje Lamunde da taya bera bari tace “kekam kin shiga uku da baqar rowa da nufinki muji qamshi a banza ko ho Ma'u albasa dai batayi halin ruwa ba" har ta bude baki zatayi raddi taga Yaya Mudan ya bude labule ya fito sumsumsum ta shige daki tana qwafa ta zauna  tanacin abincin tana qunquni takaicinta Yaya Mudan daya hanata rawar gaban hantsi shigowa yayi dakin ya dokanta harara tayi qasa da kanta yace “Ya Inna Ina abincin nawa ni?" Tasan halinsa sarai idan tayi wargi yanzu zata gwabzu hakanne yasata samawa kanta salama tanaji Inna tace masa “duba tukunyar ko ta rage" da sauri Ma'u tace “bari na zuba maka yaya" miqewa tayi ta dauki flat ta zubansa ta debe sauran a yar qaramar kula ta tura qarqashin gado ta koma ta zauna.


Yanacin abincin suna taba Hira da mahaifiyar tasu Asma'u najin haushin rashin zuciyar yayan nata duk matasan gdan sune suke ciyar da iyayensu Mata da qannensu Amma shi ko kudin omon da zaiyi wanki saiya tambayi Inna gashi da ƙi faɗin masifa"


Shi gani yake dole shi wata tsiyane qwafa tayi yakai Mata naushi ta goce yace “wlh Inna badan keba da tuni na dade da barar da yarinyar nan batada aiki sai jan maganar masifa shegiya kullum baqi take qarawa Wai kwananki nawa ma bakiyi wanka ba ne?" Turo baki tayi tana qunquni ya miqe yayi kanta Inna tayi saurin riqeshi tace “Kaga Mudansir ka kiyayi tabamin auta qaniyarka zanci uwarme tayi maka da zaka wani zage kwanji kace zaka bugeta bakaganin ba qwari gareta ba" qwafa yayi yace “yawwa Inna wlh na qara ganinta da Sadiqu sai na kakkaryata nan Naziru abokina yazo yanasonta tayi masa rashin albarka har tana cewa nima din dana turoshi menene bare shi.
Murmushi tayi tace “to Banda abinka Mudan inakai ina shiga tsakanin Ma'u da Sadiqu Kuma ma meye laifin Sadiqu yarannan sunason junansu tun suna qananu bakace su rabu ba sai yanzu da aski yazo gaban goshi to ban yarda karna qaraji matuqar Ina raye saina dauki Ma'u nakaiwa Sadiqu dakinsa matsayin Mata insha Allahu na lura dagakai har babanku ba son zaman lfy kukeyi ba shikenan kowanne rashin albarkarku ya tashi akan Asma'u na zai qare yar tawa tilo bata damu kowa ba Amma kowa ya dameta"


Jinjina Kai yayi ya fice yana cewa “ai dama Mal yace kece kike daure Mata gindi a gdannan to Allah yasa na qara ganinta da Sadiqun a unguwarnan Kai nama daina zuwa ko Ina a qofar gidannan zan rinqa zama naga qarshen rashin kunyarki shegiya me idon aljanu" matsawa tayi ta kwanta jikin Inna tace “nifa Inna bansan me Sadiquna ya tarewa su Mal da Yaya ba dazuma da Mal yaganmu inaji Sadiqu yana gaisheshi yaqi amsawa nikuwa nace da Sadiqu dama ya daina wahalar da kansa aure ne dai dole a dauramin da wanda nakeso kamar yanda aka daurawa kowacce ya a gidannan ehe...."
Buge Mata haba Inna tayi tace “kinci malafar ubanki don qaniyarki bakisan cewa Allah uba yabawa damar zabawa yarsa budurwa miji ba to shine har kike wata taqama kul na kumaji yar jaka da qusa kawai tashi ki debi kayan makarantarki ki goge jiya Jiddah ma tazo bakyanan kinje debo ruwa tace ki taho muku ta tast book dinnan na biology zakuyi tast ranar laraba miqewa tayi ta fita  ta aro dutsen guga ta dawo tana gugar suna Hira da Innanta rabin hirar akan Aseem Shaheed ne da irin alwashin da taci na yimasa rashin mutunci duk ranar da Allah ya sake hadasu, Jinjina Kai Inna tayi tace “amma da kin hqr da yafi Miki kinga shi namiji ne ke kuwa mace ce ko marinki ya sakeyi ya cuceki a sadakinki sai an rage wani abu balle ma ni banga laifin da yayi miki ba badan dai sakarcinki ba mutum nawa kika nemi taimakonsu sukaqi taimaka Miki baki qullacesu ba saishi wasu ma mutuncinki suka rinqa farauta Amma duk kin manta saishi da yayi fada dake da fatar baki Kuma tabakin nasa ai ba kunyar gareki ba qila abinda kikayi Masa ma yafi Wanda kika fadamin"


Shiru tayi don tasan idan ta cika magana yanzu Inna zata gindaya Mata sharadi ita Kuma tariga ta qudurta a ranta saidai idan Allah bai sake hadasu da Dr Aseem Shaheed ba Amma saitayi Masa abinda zai tsaya Masa arai kamar yanda yayi mata ita ba lusarar ƴa bace dazai zageta yaci mutuncin Innanta kuma ta ƙyaleshi dama iya ita kaɗai yayiwa da da sauƙi kamar yanda na bayan sukayi amma shi Innanta fa yacewa tsumma tab ai wlh ya taro march kwararo kwararo zatake bi don ta ganshi tashin farko rotse zatayiwa motarsa idan yayi yunƙurin yin wani abu ta kwankwatse masa yatsan ƙafarsa da dutse.
Dariya takeyi ciki ciki Inna tace “dariyar me kikeyi?" Saurin saita kanta tayi tace “tunawa nayi da wata tsokana da mukayi nida Jiddah a hanyar school ranar mun dawo dukkanmu bamuda kuɗin mota mukaga Mata da miji suna tafiya a qafa matar da tsohon ciki shine Jiddah tacemin lahh Asmah Kinga wata Mata ta haɗiyi wake ya kumbura Mata ciki nikuwa na matsa kusa dasu nace sannu Mata buhun garin kwaki kikaci ne yayi miki saqeqe a ciki  shine mijin ya Kama zaginmu muka mayar dashi mahaukaci mukayita dariya kawai saiya biyomu da gudu na turansa dutse ya tungule ya faɗi....."


Vote
Comments
Share


*_Oum Hairan_*
[20/06 4:27 pm] Oum Hairan: *ZARRAH*

_Tare da Alƙalamin_

*_Oum Hairan_*

_Bismillahir Rahamanur Rahim_

_Page 5-6_



*_Wattpad-realfauzahtasiu_*

*_Telegram Link_*
            👇🏻
https://t.me/joinchat/Gdtmu0TgTHu66CF7




____________________________
____________________________

 
   Daquwa Inna ta watsa Mata tace “wato dana hanaki tsokanar bakiji ba kenan aikuwa tabbas zan hadaki da yayanki yacimin qaniyarki ni banason sakarcin banza Shiru tayi saboda tsoran kada Inna ta fusata ta hadata da Mudan tasan kashinta tsaf zai bushe ta miqe sumsum ta nade kayan gugarta ta sanya a jakar kayanta ta fice ta dauki bokati ta tafi debo ruwa sawu uku tayi ta qyale kasancewar dare ya riga ya fara tana shigowa sallar Isha kawai tayi ta shimfida taburmarta ta kwanta tana addu'a bacci ya dauketa.
Da safe ta riga Inna tashi saboda zumudin kudin makarantar da zaa biya Mata tayi wanka aka dauki kwalliya aka dau jaka ta fito cikin shirinta tsaf Ma'un Inna idan taga dama yar gayuce ta gaske komanta qwas-qwas Amma idan taso iskanci tafi kowa iyashi dumamen taliyar data boye jiya ta dauka taci ta kora da ruwan koko ta miqe tace “inna zan tafi"
Fito da kudin Inna tayi ta miqa Mata ta qirga zari sha hudu ta miqawa Inna  uku da biyar tace "saura uku da biyar idan na dawo saimu siyo abinda zamuke ci kafin Allah ya kawo wata hanyar" Jinjina Kai Inna tayi tayi Mata fatan alkhairi ta fice ta nufi gdansu Jidda dake yafi nasu kan hanya nan suka dunguma suka tafi sunata hirarsu Asma'u na bata labarin irin wulaqancin da akeyi musu idan sukaje neman taimako sosai jiddah ke tausayawa qawar tata.


Da wannan hirar suka qarasa suka shiga aji suka fara daukar darasi Saida aka fito break sannan Asma'u ta nufi Office din Principal tayi sallama ta shiga principal din tanason Asma sosai saboda yanda malaman bangaren kimiyyar suke yabawa da qwazonta da ace makarantar tatace ma da tuni ta yafewa Asma kudin makaranta saidai kash batada iko.
Rusunawa tayi ta gaisheta ta amsa sannan ta fito da kudin makarantar ta miqa Mata tayi rubuce rubucenta ta miqanta receipt ta miqe har takai bakin qofa taji a bayanta ance “Asma'u Hussain" tsayawa tayi adan tsorace tace “yes mAh" murmushi tayi tace “meye yasa duk biyan kudin makaranta kece qarshe ne meyesa iyayenki sukewa karatunki ruqon sakainar Kashi bayan Kuma Ubangiji ya Basu dama domin yabasu ke me qwazo da son karatu?" Idanunta ne ya kawo ruwa tayi saurin daukewa tace “na gode mAh kawai ta juya ta fice daga office din principal din  ta nufi inda sukecin abinci yau batada ko sisi sai kudin motarta don haka ta nemi guri nesa ta zauna tana kallon daluban wani na siyan wainar fulawa wani na siyan cake kowa dai da abinda yakeso. Jiddah ta hango ta nufota ta zauna kusa da ita tace “yadai naganki anan" dubanta tayi tace “to da Ina kikeson ganina?" Share zancen jiddah tayi da cewa akwai wani guy dana tama a bayan makarantar nan yau indai mun ganshi saina goge Masa hadda"


Zaro idanu Asma tayi tace “kayy Kinga ki rufa Mana asiri Principal tace mu daina kula mazan bayan makarantar nan yawancinsu duk yan shaye² ne" harararta Jiddah tayi tace “kefa wani lkcn farar kura ce me suka Isa suyi Mana basai mu gudu ba mu jasu har area mu hadasu dasu Sadiqu suci ubansu" Shiru tayi tana nazarin kalamanta kafin ta dago tace “nidai Babu ruwana bazanje garin goge musu hadda su su gogemin tawa ba" dariya Jidda tayi tace “bansan yaushe kika zama matsoraciya ba wlh Ma'u Allah ya shiryeki" bata Kuma cewa komai ba har suka koma aji Basu suka tashi a makaranta ba sai uku Wanda a qa'ida biyu suke tashi wani mugun malaminsu ne yabasu assignment me wahala shine suka bata lkc haka gashi yace a lkcn yakeso dukkan fuskokin daluban daka gansu kasan sun jigata da yunwa musamma Ma'u da batayi karyawar kirki ba gashi babu kudin break sun riga kowa something  suka fito duk ta galabaita suka nufi get megadi ya Kuma taresu akan cewa principal tace kada su fita da daidai su bari su tashi gabadaya,


Neman guri sukayi suka zauna kawai Jidda taga qawar tata na kuka Asma'u babu juriyar yunwa ko kadan tasan dalilin kukan don haka ta miqe da sauri ta nufi shagon me gadi ta siyo musu biscuits pure blues dan saba'in ta siyo musu lemo jarka daya sukaci Saida sukaji dama dama asmai ta dubeta tace “dama kinada kudi shine kikaqi ki siya Mana break?" Harararta Jiddah tayi tace “wanne kudi ke gareni kudin motarmu ne naga zaki mushe na taimaka na siyo Mana muka taba Kinga malama an gama fitowa kawai miqe mu yanki burtali"


Takaici ne ya hana Asma'u magana saboda tana cika magana zuciyarta fadowa zatayi haka suka rinqa dabawa a qafa gashi da nisa tsakanin unguwarsu da makarantar sosai suna tafe Jiddah nayi Mata hirar tura haushi taqi kulata sunzo daidai wani guri da ruwa yake taruwa  kawai basuyi aune ba sukaji ruwan dagwalon kwata ya fallatso musu ya bata musu jiki musamman Asma'u da ruwan yafi batawa ta sunkuyar dakai ta kalli kanta tun daga sama har qasa ta dago kanta ta sauke akan motar da aka tayar ana Shirin tafiya zuciyarta na azalzala taga me motar yaja zai qara gaba ai batayi wata wata ba ta dauki wani dutse qato dake gefensu ta jefi motar akwaita da mahaukacin saiti kuwa ji kake taratsatsa glass din bayan 4matic din ya tarwatse hakan yasa me motar cin uban birki a fusace na kujerar me zaman banza ne ya fara fitowa daidai lkcn data nufo gurin itama tana fadin “ba iyanan naso ya tsaya ba sonayi ya ishe kan daqiqin dakejan motar yayi masa Ramin da jini zai hade da qwaqwalwar shege muga ta gadara da dagawa...." Sauke tafin hannunta tayi a fuskarta jin shu'umin Marin da aka dauketa dashi ta Jima dafe da kuncinta kafin tayi qarfin halin dagowa tana tuna Marin da Aseem Shaheed yayi Mata jiya kwatankwacin azabar da taji kenan aikuwa tabbas saita rama wannan koma  uban waye ya daga hannu ya Mari fuskarta me daraja,
Idanunta ta rintse ta dage ta daukeshi da Marin da shima Saida ya dafe gurin kafin ya dago ta sake sauke Masa wani ta daga hannu zatayi na uku Wanda ya fara fitowar ya riqe hannunta da sauri jikinta na bari ta bude idonta daidai lkcn da Dr Aseem ya bude nasa shima tar a kanta lebensa datse da haqoransa ya saita injin idonsa akanta tare da sanya hannunsa ya zame hannun Zahran daga nata ya riqe na yan sakonni sannan ya saki Yana qara kallonta itama shi take kallo cike da mamaki da Kuma tsana.


Kafin yayi mgn tayi da cewa “au dama Kaine shaidanin daya batamin uniform dina lusari kawai kagani dai kaga irin aikina dama Saida na fada maka zamu sake haduwa gashi kuwa mun hadu ko banza zuciyata ta dan sauka daga radadin
Daka Bata sauna kawai ka dauka ana tabani aci bulus ne jiya kaci mutumcin mahaifiyata da tafi taka uwar don alamu sun nuna kaikam taka jefar dakai tayi wata me tsautsayin ta tsinta. Sannan yauma ka batani da ruwan kwata Kuma kayi tunanin wuccewa salin alin haba yaro kayi kadan ka taba ma'un Sadiqu ma'un Inna ka zauna lfy gashinan kayi ta glass din motarka Kuma dole aje akaiwa me gyara yaci kudi nidai nasan ko kaina ka siyar bazai gyara maka ba......
Tana maganar tana qasa qasa da hannunta ta sake daukan wani dutsen me nauyi tayi kamar zata wucce kawai ta sakar masa a babban yatsansa   yakuwa yi qasa da sauri tare da sakin wata siririyar qara kafin Zahran ya Ankara ma'u takai a dari da sittin ba Zahran ba hatta Aseem da jini yake ambaliya a qafarsa Saida ya dago ya dubeta lkcn da take cewa su Corona virus aje ayi treating kafin mu sake haduwa na daujeta Wawa da kace bakaji.........


Vote
Comments
Share


*_Oum Hairan_*
[20/06 4:27 pm] Oum Hairan: *ZARRAH*

_Tare da Alƙalamin_

*_Oum Hairan_*

_Bismillahir Rahamanur Rahim_

_Page 1-2_



*_Wattpad-realfauzahtasiu_*

*_Telegram Link_*
            👇🏻
https://t.me/joinchat/Gdtmu0TgTHu66CF7




____________________________
____________________________

_Farkon labari_

_1/3/2007_

Harabar gdan attajirin cike yake da mabarata maza da Mata yara da manya kowannensu yayi jungum jumgum Yana tsumayin fitowar Alhaji Qasim Wanda ya kasance shine mamallakin gdan Wanda ya kasance baya goya marayu jarumi Kuma adali me taimako da taimakon Allah da'ira da'ira almajiran sukayi kowa yana tattaunawa da abokin shawararsa inda a can nesa kadan da mutanen na hangi wata dattijuwar makauniya da wata yar kyakkyawar budurwa da shekarunta bazasu haura 17 ba sanye take da hijjab ruwan qasa Wanda dadewa da kodewa tasashi dole ya koma toka toka rigarta da zaninta ma gambal habaru ne ma'ana wari da wari tanada matsakaicin tsayi duk da kasancewarta a jigace Kuma a wahalce kallo daya zakayi Mata kasan alamu sun nuna tana tsananin ji da wannan mahaifiya tata fiye da tunanin Mai tunani.
Ba fara bace kallon farko zakace Mata baqa saboda dauda da rashin samun nutsuwar kula da Kai saidai idan ka qura Mata ido zaka gano cewa ba baqar bace kamar yanda idanu ya nuna a farko saboda roɗi roɗin hasken da zakake hangowa ta wasu bangarori na jikinta, tana da fasali da diri na bam mamaki Wanda a qananun shekarunta zakayi al'ajabin qirar da ilahi qadiran ala mayyasha'u yayi Mata so dake lamarin Allah yafi gaban misali da mamaki dole ka aje tunaninka ka Kama abinda ke gabanka.


“Asma'u! Asma'u!! key Asma'u!!! Tunanin me kikeyi ne dalla malama tun dazu Alh sai miqa Miki kudi yakeyi...." Abinda ya dawo da ita hayyacinta kenan ta durqusa har qasa ta karba ta bude baki cikin siririyar muryarta tace “mun gode baya goya marayu Allah ya tsare gabanka da bayanka ya hana maqiyanka ganinka sai bayan ka wucce Allah ya tare maka zafin hassadar maqiya da mahassada ta koma kansu....." hakanan ta rinqa jero addu'ar kamar yanda takanji Ummah tanayiwa duk wanda yayi musu ihsani.
Dadin addu'ar da Alh Qasim yaji tasashi qara zarar naira dubu goma ya sake miqa Mata kawai saita fashe da kuka bayan ta karba tayi masa godiya da fatan alkhairi, ya wucce ita Kuma ta dugungune kudaden ta tura a bra dinta ta Kama hannun Ummah tace “Ummah yau Allah ya dubemu ya amsa addu'ar ki ta jiya ya kawo Mana dauki dama tunda muka fito nake tunanin idan bamu samu sadakar Nan ba yau Ina muka Kama bamuda abinda zamuci ko na garin kwakin yau babu gashi gobe ance kar naje makaranta idan ban kawo kudin tearm ba, nikam Ummah badon kince na daina roqonki ba da sai nace kiyi hqr ki mayar dani makarantar gwabnati tunda na samu horon farko a ta kudin Ummah kudin sunyi yawa 14 thausand per team gashi babu mataimaki a gareki sai Allah da bayinsa zababbu...."
Lalubo bakin yar tata tayi tace “Asma'u komai kikaga ya faru da sanin Allah kada ki damu ba wayonmu ko dabararmu ke rayamu ba burina ko bana raye kiyi karatun bokon nan me zurfi kema kamar yanda kikekan na addini Asma'u burina ki zama likitan ciwona saboda na fara gajiya da wulaqancin da likitawa sukeyi Mana duk lkcn da ciwona ya tashi muka rasa mataimaki Asmah bani da tabbacin amfanar karatunki Amma inaso ki amfanar da al'ummah don Allah kada rudin duniya yasa kema kibi wancan sahun kinji?"


Jinjina Kai tayi cikin qoqarin sanyawa kanta dakiya da juriya nason cikawa mahaifiyarta burin data rayu dashi taqici taqi sha dominta ita kadai ta hana kanta sukuni dominta, da wannan tunanin ta Kama hannun Ummah ta miqar da ita suka fara fita daga harabar gdan suna tafe suna taba yar hirarsu tsakanin gdansu da gdan Alh Qasim tafiyace miqaqqa Amma haka ummah tace su tafi a qafa kawai don tsoron kada tayiwa kudin makarantar yar tata gibi ta shiga wani yanayi suna tafe suna Hira har sukaci Rabin tafiyar sannan suka tsaya saboda nishin da Asma'u taji mahaifiyar ta ta fara ta riqota da sauri ta zauna ta kwantar da ita a jikinta tace “Ummah kingani ko abinda nake gudu kenan shiyasa nace mu hau dan sahu naira dari zasu kaimu kikaqi....."
Mgnr ce ta maqale cikin tashin hankali ta rinqa jijjigata tana Kiran sunanta Amma Ina ta Suma nan fah Asma ta dora hannu aka ta kurma ihu tana cewa wayyoh Jama'a a taimakeni Ummana zata mutu don Allah kada ki bari ta mut...." Nandanan saiga mutane sun taru a gurin masu fifita nayi masu surutu nayi, itakuwa titi ta bazama ta fara tsayar da motoci da yawansu basa tsayawa wata mota tazo zata wucce tayi tsalle ta dira gabanta tare da rintse idonta take me motar yaci wani uban birki ji kake qiyyyyyy, abinda yaja hankalin kowa dake gurin kenan suka juyo domin ganin meye yake faruwa Asma da take tunanin ba a wannan duniyar take ba ta bude idonta daidai lkcn da taji an dauketa da wani gigitaccen mari daya sanyata durqushewa a qasa yace “banza mahaukaya zakizo kijamin masifa a banza......" Riqe qafarsa tayi da sauri tace “don girman Allah kada ka tafi ka taimakamin kada Ummah na ta mutu a titi kakaimu asibiti....." Dagota yayi kamar abin arziki ya qare Mata kallo sannan yayi watsi da ita tare da jan tsaki ya nufi inda Ummah take kwance ya leqa,


Tunaninta ya gama bata taimakonta zaiyi taga ya nuna Umman da yatsa yace “dama akan wannan tsumman kikeson kiyi asarar taki rayuwar sakarya kawai to meye yayiwa wannan yamusasshiyar tsohuwar saura ai bazata warke ba qarama ki lallaba taki rayuwar qila tayi Miki amfani a gaba farin magi duk ya kashe tsohuwa"  durqushewa ta kumayi a qasa tana qoqarin yimasa magiya ya fincike qafarsa yace “stupid girl banida lkcn batawa akan wannan gawar...." Da wannan kalmar ya fada motarsa ta miqe tana me binsa da kallo tare da Jinjina Kai daidai lkcn Allah yakawo wani dan sahu wani mutum ya tareshi suka tarairayi Ummah suka sakata a ciki suka nufi Asibiti mafi kusa dasu da niyyar abata taimakon gaggawa kafin su tafi gda.
Suna zuwa aka tura Ummah aka shiga da ita ciki suka sanya mata ruwa kafin fitowar babban likita, bayan kamar shudewar awa guda sai gashinan dauke da files a hannunsa ya nufo dakin ta zuba Masa ido cike da wata muguwar tsana shima yana ganinta yaji gabansa ya fadi yayi saurin mazewa tare da juyawa ga daya gadon Yana duba mara lafiyar ya dauki file din yayi rubuce rubucensa ya juya zai fita tabisa da sauri tace “Dr Aseem wannan karon ba alfarma nake nema ba da kudina na kawo mahaifiyata asibitin nan domin a dubamin lfyrta qila taka uwar bata sallama farin cikinta domin nakaba shiyasa kake kallon iyaye Mata a banza koma dai menene kada ka manta ta haifeka ta raineka har zuwa yanzun Bata daina baka shawara ba inhar tana raye just aikin kudi kakeyi a biyaka kazo ka dubamin uwata nasan bakada ikon canza qaddarar Ubangiji Amma kayi wani Abu da zaisa naji a Raina bakada hannu wajen rushewar rayuwata wlh idan ka bari sakacinka ya kashemin mahaifiya sainayi shari'a dakai duk ranar da ZARRAH ta takai inda mahaifiyata ta bata darenta da ranarta domin ganin takai.........."



Wani murmushi yayi me kama dana rainin hankali ya matso gabanta ta matsa ya tsaya a inda yake yace “au kenan har jiran ranar ZARRAR ki kikeyi Kuma kinaji a ranki zaki sameta okay almajira kin birgeni da kika taro wasan dani saidai inaso ki sani bakikai na farashi dakeba ki bari ZARRAR taki takai tukun samu fara takun dake am bari kiji wani Abu daga kallonki naji na tsaneki saboda idanunki sun nuna bakida tarbiyya wannan dalilin yasa naji bazan taimakeki ba bazan taba taimakonki ba yarinya wannan asibitin nawane saboda haka na baki 10 minutes ki debe tsummar tsohuwarki a qara gaba kar a zubamin qwarqwata" hannu yasa aljihunsa ya zaro raffers ta dari biyar biyar ya jefa Mata yace “ga wannan idan ta mutu a sai geron sadaka" cafewa tayi ta saita tsaiwarta har ya juya zai tafi ta daga murya tace “Aseem Shaheed" juyowa yayi da sauri jin ta ambaci cikakken sunansa ta matsa gabansa ta keta raffers din gda hudu ta watsa masa tayi murmushi me hade da kuka tace “Sunana Asma'u Hussain ka rubutani cikin qaddarorin da zasu addabi rayuwarka wlh saina baka mamaki matsiyaci me taqama da kayan aro shashasha Wawa kada ka damu zamu sake haduwa a gaba wasan baa faraba"........


_Hmmmm Wasan baa fara ba correct Asma'u  Dr Aseem a sake shiri_



*_Oum Hairan_*
[20/06 4:27 pm] Oum Hairan: *ZARRAH*

_Tare da Alƙalamin_

*_Oum Hairan_*

_Bismillahir Rahamanir Rahim_

_Page 7-8_

*_Wattpad realfauzahtasiu_*

     Telegram
           👇
https://t.me/joinchat/Gdtmu0TgTHu66CF7

_____________________________
_____________________________

Wata zazzafar ajiyar zuciya ya sauke lkcn da yasa tisue yake tsane jinin tare da rufe ciwon sosai dutsen ya shigeshi hakance tasa Bai iya jan motar ba sai Zahran ne yaja Kai tsaye suka nufi Asibiti anan Zahran yayi masa dressing na ciwon.
Duk dagowar da Zahran zaiyi sai yaga shi yake kallo har ya gama Masa yace “angama Dr yau ka gamu da sharrin yayan talakawa narasa me muka tare musu sukejin haushinmu nasan da zaa Basu dama zasu iya kashemu su hut....” daga Masa hannu yayi a fusace jikinsa na yace “ka nemomin gdansu yarinyar nan a duk inda take a fadin garin Kano" da sauri Zahran ya Mike yace “in kasan gdansu me zakayi Mata" ya dade yana kallon Zahran kafin yayi murmushi ya miqe yace ya fara tafiya yana dingisa qafa yace.


“Nasan ba kowa bace ita face almajira mabaraciya yar jagoran makauniya so inason sanin asalinta need saboda nayi ramuwar gayya da hujja tabbas ko Ina yafe komai bazan yafe laifin fitarmin da jini a jikina ba hannun daya dauki dutse ya fasamin yatsa ya ciremin farce saiya goge takalmina" ficewa yayi ya shiga motarsa ya fuzgeta da mugun gudu ya nufi unguwarsu dake Shagari quarters yana parking ko rufe qofar baiyi ba ya nufi cikin gdan ya bude parlourn ya shiga Mimee matarsa dake zaune da cup a hannunta ta miqe da sauri da niyyar taroshi ganin Yana dingisa qafa yasata dafe qirji tace “Na shiga uku Life meye ya sameka a qafa?"
Kallonta kawai yayi ya wucce dakinsa ya fada gado yana huci kamar yaci Babu tunda yake Babu mahaluqin daya taba karambanin daga hannu ya mareshi har mari biyu a lkc daya da sauri ya miqe tare da kallon qafarsa cikin wani mugun quncin zuciya yake furta “Wacece ce ita meye take taqama dashi wacece ita!?" Yana mgnr ne da qaraji abinda yasa Mimee shigowa da sauri tace “lfy Life?" Iska ya furzar tare da cewa da ita  “Asma'u Hussain wacece Asma da ta iya daga hannu ta mareni wacece ita data fitarmin da wani bangare na jikina?"


Duban qafarsa yayi tare da cewa “wlh saita gane kurenta saina koya Mata hankali saina wulaqantata ita da danginta gabadaya saina rusa Mata burikan rayuwarta" fuuuu ya shige bathroom Sarai Mimee tasan halinsa idan yanakan tsini bajin rarrashi yakeyi ba shiyasa batayi yunqurin rarrashinsa ba ta nemi guri ta zauna da tunanin meye ya hadosa da mace shida magana ma ko da maza ba damunsa tayi ba da har takaisu ga wannan tsamar tabbas bayan tiya akwai wata caca banza batakai zomo kasuwa.
Miqewa tayi ta fita ta hado masa abinci don tasan ba fitowa zaiyi ba yau an taba mazan fama Aseem rikici ne gabadayansa tunda ya dauki ragamar ramuwar Nan to gara tayi masa fatan nasara don idan ta cika mgn kanta fadan zai dawo. Zama yayi yana tsane jikinsa yace “meye wannan din?" Murmushi tayi tace “bansan zaka dawo da wuri ba jallop din taliya ce" zuba masa ta farayi ya karba Yana tauna abincin kamar Yana tauna magani ajiye flat din yayi ya miqe a gado tana kallonsa yanata qwafa ganin bazata iya ba ta miqe ta debe kayan ta fice dasu ta hada me aikinta dasu ita Kuma ta shige dakinta itama ta kwanta.


Wayarsa ya janyo ya kashe don yasan zaayita kiransa a hospital Kuma ba iya zuwa zaiyi ba yau gabadaya Asma'u ta Bata Masa lissafin ranar dole haka zata tafi a banza. Haka ya yini kwance saidai daganan ya juya nan sallah kadai ke tashinsa hudu da rabi na yamma Zahran ya kirashi yace “ya fito yanada lbr game da aikin daya sanyashi" miqewa yayi ya dauki rigarsa yasa ya dora hula ya fito a harabar gdan ya ishe Zahran ya qarasa fuskarsa kamar ta sa tsabar damuwa mota ya bude ya shiga suka dubi juna Zahran yace “Kamar yanda ka fada Sunanta Asma'u Hussain Babanta  Mal Hussain talaka ne na qarshe domin kuwa tunda ya taso aikinsa Bai wucce dako da faskare ba mahaifiyarta Amina itace babbar Matar Mal Husaini sai sauran matan babanta su biyu Lamunde da Lantana su Hudune Yaya a gidansu Mudansir sai Zabba'u sai Dijangala sai ita qarama Asma'u wadda ake Kira da Ma'un Inna ko ace Ma'un Sadiqu autace a gdansu duk da kasancewar uwarta ba komai bace a gdan Amma hakan bai hanata samun gata daidai na talaka ba duk da kasancewar Babu abin sisi da Mal Husain yakewa yaran saidai suyi sana'a da iyayensu suyiwa kansu ita Inna da kake ji macece me qoqari gaya akan yayanta tayi qosai tayi aikatau gdan masu kudi tayi surfe tayi dakau sannan tayi wankau zamanin tanada idanunta har abincin siyarwa tayi duk da tanada ya mace Bata Dora Asma'u talla saidai Mudan da ita su dauka suje su siyar a bakin kasuwa a cewarta ita ya mace kadara ce me tsada Kuma abar farauta ce idan kayi wasarairai da ita kamar dawisu take inda yafi yalwal bishiyoyi da Ni'ima nan take fakewa tace zatayi rayuwa a cikinsa idan akayi rashin saa sai asamu mafarauta su kameta shikenan rayuwarta ta lalace:

Yarinya ce me qwazo tun tana qarama hakan yasa uwarta taci burin sai tayi karatu me zurfi lkcn da aka makantar da Inna lkcn Asma'u ta gama primary daganan abubuwa sukayita lalacewa dan abinda ake fita a Nemo na rainawa babu halin fita a nemoshi Nan suka shiga Ni yasu abinda zasuci ma yakan gagaresu akwai wani yaro Sadiqu da tun tasowar Asma'u yakeyi Mata wahala shine rakata makaranta shine komanta saiya zamana idan yasai da rake ko ya dauki tallan yalon bello yaje ya siyar ne yake samu yabasu abinda zasuci.
Ana hakane wata Ladi almajira tayiwa Inna tayin fita bara tunda dai Allah yasani batada mataimaki da farko Inna taqi abin Amma lkcn da Asma'u ta farayi mata mitar duk qawayenta sun tafi makarantar secondary ita tana gda saita farabin Ladi bara suna samo na batarwa a hakadai har suka Tara kudin makarantar lkcn har anci zango daya suka kaita Prime school dake Inna tun dacan Bata yarda yaranta sunyi makarantar gwamnati ba  tace Babu karatu ita Kuma so take yaranta suyi karatu, daga lkcn da Asma'u ta fara zama budurwa saiya kasance idan sunje neman taimako mutanenmu sai suka fara nuna maitarsu akan yarinyar itakuma uwar tana nuna Mata aibin hakan musamman dake Asma'u tana zuwa islamiyyar dare, matsalar Asma'u daya ita tun tana qarama batada hqr Kuma Bata yafiya indai kayi Mata saita rama so da mutane suka fara gwada rashin imaninsu akan mahaifiyarta sai ta dauki gabarar duk Wanda yayi Mata ko waye a duniya saitayi Masa kalmarta daya itace “ka jira ZARRAH ta ranar da zan zama babbar likita zanyi fada da uban kowa a duniya Kuma zan nuna maka kaiba komai bane" yanzu haka zancen da nakeyi maka burinta na gab da cika domin kuwa takusa kammala secondary Wanda Innarta tafi shekara biyar tana adashin gata domin Asma'u ta wucce makarantar da zatayi karatunta na likitanci"


Murmushi Dr Aseem yayi yace “aikinka yana kyau Kuma meye yanayin ubanta da kudi sannan a wacce unguwa suke zaune?" Jinjina Kai Zahran yayi yace “wanda yayimin bayanin tarihinsu  yace kirarin mahaifinta Mal Husaini idon cin naira indai kanada kudi to kanada cikakken mutumci a gurinsa idan kuwa baka dashi to kashinsa yafika daraja anan Tukuntawa gdansu yake shikuma babanta a sabuwar gandu majalissarsu take gefen rumfar wani me nama suna zaune idan ansiya suyi sudi aikinsu kenan"
Jinjina Kai Aseem yayi yace “ka gama magana inason kwadayayyen mutum saboda buri yana saurin cika Asmah ki jirayi zuwana burinki bazai taba cikaba zan rusanki duk wata walwala da farin ciki zaki rayu da qunci zan massheki baiwa a gdana saikin lashe tafin qafata da harshenki...... Dafashi Zahran yayi yace “tabani haushi dazu Amma da naji tarihinta sai tabani tausayi please ka hqr da daukar fansar nan kabarta don Allah akwai quruciya yarinya ce qarama fah....." Hannu ya Dora Masa a baki yace “karka qara bani hqr wlh bantaba tausayin wani Abu kamar yanda na tausayawa yarinyar nan ba Amma hakan bazai hanani daukar mataki akanta ba saita Raina kanta Kuma sai tasan tasa Wasa da Aseem Shaheed"...........

Vote
Comments
Share

*_Oum Hairan_*
[20/06 4:27 pm] Oum Hairan: *ZARRAH*

_Tare da Alƙalamin_

*_Oum Hairan_*

_Bismillahir Rahamanir Rahim_

_Free Page 9-10_

*_Wattpad realfauzahtasiu_*

     Telegram
           👇
https://t.me/joinchat/Gdtmu0TgTHu66CF7

_____________________________
_____________________________

Tunda Asma'u ta koma gida take zumbure zumbure Matan gdan Babu Wanda ya kulata Inna kuwa ba ido ba balle tasan matsalar yartata haka tayi wanka tayi sallar azahar da La'asar ta zauna tsince wake bayan ta gama ta dora musu abinci tana girkin tana qunquni da haka ta gama ta zuba ta zauna tanaci bayan ta gama ta shirya ta tafi islamiyya sai shidda ta dawo lkcn uniform dinta ya jiqu ta wankeshi ta shanya sai lkcn ta jirge ta zauna tana bawa Inna lbrn abinda ya faru.
Sosai Inna ta nuna rashin jin dadinta da abinda yartata tayiwa Aseem tare da rufeta da fada daga baya ta dawo yimata nasiha to ta danji a lkcn ta miqe tayi sallah ta kwanta, washegari da wuri ta fice saboda so takeyi yau suje makarantar da wuri cikin saa ta tarar da Jidda ta shirya suka tafi suna tafe suna Hira Jidda tace.
“Nifa jiya kin kullemin Kai Asma'u waike bakida tsoro ne baki tsoron kada mutumin nan ya sanya yan sanda su kamaki?" Tsaki tayi tace “kuma saboda Ina tsoro saina bari yaci mutumcina na qyaleshi ko?"


Kada Kai Jiddah tayi tana Shirin yin magana wata mota tazo ta giftasu kawai sai sukaga taci burki a gabansu hankalin Asma baa kan motar yake ba har zasu gifta taji Jidda tace “mun shiga uku Asma'u mutumin jiya ne fah" da sauri ta kalli gurin suka hada ido ta galla masa harara ta qarawa tafiyarta sauri saboda Inna tace idan ta sake kulashi sai taci mutuncinta.
Murmushi yayi cike dajin tsanar yarinyar a qasan zuciyarsa yaja motarsa ya qara gaba ta gefenta ya wucce shuuu taja fasali tace “kaci arziqin Inna ta hanani kulaka wlh yauma dasai nayi maka rotse sakarai Wawa"



Duk da Aseem baiji abinda ta fada ba Amma ya fahimci dashi take murmushi yayi ya qara bawa motarsa wuta tabbas sai yayi maganin rashin kunyar yarinyar nan da take ganinta daidai dashi saiyabi ta kowacce hanya yaga ya koya Mata hankali saiya sanya Mata jin cewa Ashe ita ba kowa bace a rayuwarta tunaninsa yanzu ta inda zai fara gudanar da aikinsa kisan mummuqe yakeson yimata batare da wani ya gane qudurinsa ba yakeso ya baje tarihin rashin kunyar Asma'u,
Yana tuqi yana murmushi Yana maimata sunanta yanayin yanda ta harareshi dazun yana Masa gizo yanajin wani nishadi da Allah yasa yarinyar ta siyar Masa da qasar wasan dole akwai badaqala zai ganar da ita kurenta na shiga sharafin daba nataba. Koda yaje asibitin ya fara duba marasa lfyrsa bayan ya gama ya wucce nasa private hospital nanma yayi abinda zaiyi sannan ya shige office dinsa ya zauna yana juyi a kujerarsa cike da zumudin ganin yamma tayi Zahran ya gama aikinsa ya daukeshi suje su nemi mahaifin Asma'u kamar yanda ya tsara kafinnan Saida ya sake tura wani yaronsa yayi masa binciken tsaf inda anan ne yaron nasa Uzairu yake sanar dashi ai Mal Husaini yasa gdansa a kasuwa zaiyi auren yaransa uku sukuma iyayen zasu koma qauye da zama wacce bazataba Kuma tasan inda dare yayi mata.


Fiye da tunani Aseem yaji dadin wannan farin lbr aikuwa hudu da rabi suka fice daga asibitin suka nufi bakin kasuwar sabuwar gandu inda anan Mal Husaini yake zama Nan suka nemi a rakasu ofishin dillalan qasa akayi musu jagora sukaje suka gaisa Zahran yana nunawa Aseem Mal Husaini da yaketa maka hamma da hularsa ko Kari Babu bisa dukkan alamu yunwa yakeji.
Caraf kuwa Alh Bala dillali yace “Idon cin naira da alamun dai yau baa sammaka abin sawa a maqoshi ba ka fito" kamar me jiran kadan ya balle zance kamar Wanda ya qone a tsakiyar ka cewa yake “yo dama wadannan sakarkarun waye yanzu yake sammin abincin Lantana da Lamunde sunce sun daina cida qato Wai auren yayansu zasuyi Amina ce me tausayina take bane to itanma saidai idan wannan ja'irar yarinyar Ma'u batanan amma fir take hanawa tace ai ba Basu nakeyi ba kuma tana ganin lkcn da nake bawa Lamunde nikuma ganin suna fita bara nasan na annabi baya qarewa shiyasa bandamu da sammusu ba gashi anma kasa samun me siyan kangon can nawa bare na Dan murmure kafin bikin nan"


Jinjina Kai Aseem yayi Bala dillali ya dubesu yace “Alh Allah gida ko fili ko kango ko haya ake buqata?" Cire hularsa yayi ya maida hankalinsa ga Zahran Zahran ya gyara zama ya karkace yace “gda muke buqata ginin gargajiya anan Tukuntawa zamu zuba shanu da tumaki a ciki...." Yunqurowa Mal Husaini yayi Mal Bala ya dakatar dashi yace “toh ikon Allah kamar Kuma na nawa kuke buqata?" Kallon Aseem Zahran yayi Aseem da sai yanzu yaga samar mgn yace “ba qarami ba ba babba ba duk yanda kasuwa ta Kama munaso idan akwai a nuna Mana abune na urgent da muke buqatarsa tsakanin yau da sati biyu" duba Mal Bala yakai ga Mal Husaini da dama yake jiran abashi dama nan yayi kwance kwance yace “yo Alh Allah muje suga nawa Mana ko Allah zaisa a daidaita tunda qananun masu kudi sun kasa siye sunce zaici kudi wajen gyaransa


Tunda ya fara mgnr Aseem ya zuba Masa ido har ya gama murmushi Aseem yayi Wanda shikadai yasan dalilin murmushin nasa yace “ok muje mu gani idan yayi sai muyi ciniki Amma gsky muna buqatar gurin da wuri zamuyi aiki a ciki ne" Babu tunanin makomar iyalai Mal Husaini yace “Haba yaro abinda yake kasuwa ai ko yau kakeson abinka baka akayi indai ka biya nidai fatana Allah yasa gurin yayi maka fitinar zabba'u ta isheni yau ta debo wannan gobe ta kwaso wancan gara na auraddasu kawai na huta sauran kudin naci tsire dasu hhhh koba hakaba yaro..."
Sudai murmushi kawai sukayi suka nufi motar Mal Bala da Mal Husaini suka shiga baya Aseem da Zahran suna gaba a haka Mal Husaini yaketa basu kwatance suna amsawa har suka shiga unguwar tun daga farkonta suka fara Raina kansu asalin uguwar talakawa ce ko Ina kwatami ne yake gudu haka sukayita kutsawa lunguna har suka isa qofar wani tsohon gda ginin jar qasa dako arziqin yabe bai samu ba babu qofa a gidan sai labulan tampol da aka sanya domin sakaye gdan, tundaga qofar gdan Aseem ya qara Raina matsayin Asma'u tare da tsananin mamakin izzarta a matsayinta na wadda ta taso a wannan rubabbiyar unguwa a unguwar ma a gda mafi qasqanci domin shidai iyakar dubansa baiga gdan da yakai nasu Asma'u lalacewa ba a area.


Mal Husaini ne ya shiga ciki ya sanar da matansa cewa zaa shigo ganin gda me tankade ta tashi me dakama ta miqe sukayi daki Inna ce dama tana daki a zaune tana lazumi shigowa sukayi suna duba gdan a zahirin gdan Babu uwar da Aseem zaiyi dashi Amma  da suka gama dubawa sai ya dubi Zahran yace masa “ina ganin kamar gurin zaiyi ai ko?" Sarai Zahran yasan me yake nufi shikuma sai yace “dadai an nemi Wanda yafi wannan gsky shanun zasu takura" dafashi yayi yace “kada ka damu fashe dakunan zaayi daki biyun nan kawai zaa bari saboda me gadi da abincin dabbobi" da wannan suka juya zasu fita suna Shirin fita kyawawan yammatan na sawo Kai Dijangala ce a gaba sai Zabba'u ita kuwa gwanar ta cake a qofar gda Laila sarkin soyayya ita da Sadiqun ta suna bawa fure ruwa ai suna fitowa tana dago Kai suka hada ido ba itaba shima Saida yaji gabansa ya fadi ya kasa dauke ido daga kanta dake dariya takeyi yanzun sabanin duk haduwar da sukeyi dashi yau saiyaga tayi wani haske tayi kyau kyawawan haqoranta ya zubawa ido da akayi musu kwalliya da siririyar wushirya.
Ganin fitowarsu daga gdansu yasata saurin tsuke fuska kamar ba itace take dariya ba ta kawar dakai daga kallon da sukewa juna ita da Aseem din, sosai Sadiqu ya lura da sauyin nata don haka ya dubeta.


Yace “ya akayine jarumar Mata?" Ajiyar numfashi tayi tace “meye ya kawoshi gdanmu?" Da rashin fahimta yace “wafa?" Duban Aseem tayi da ya juya baya jikin motarsa yana waya tace “wancan Mara mutumcin Mana shine fah mutumin da nake baka lbrn na fashewa qafa ko qarata ya kawo gda gurin Mal tab aikuwa zan daku shikuma zai ragargazu Dan wlh hayar tantiran hayin qwari zanyi su rugurgujeshi.
Dariya Sadiqu yakeyi Mata domin ya lura gabadayanta a tsorace take tsinkayo muryar Mal tayi Yana qwala Mata Kira “Ma'ulele ke Ma'u bakijina ne bakiga mutane ba dan qaniyarki irin tarbiyyar da gyatumarki tayi Miki kenan?" Sumsum ta nufi gurinsu duk a razane take a rusuna tace “ina yininku" Zahran ne da Mal Bala suka amsa shikuwa gogan kallonta kawai yakeyi Mal Bala yace “Mal nayi nayi dakai ka bani daya cikin yammatannan naka kaqi da tuni baba nakece maka ga Ma'u ma ta girma abinta" tsuke fuska Mal Husaini yayi yace “yo Banda abinka yaro ai sai yaro kaga wancan kafirin yaron da qaton Kai shine ya zamemin alaqaqai nayi nayi na rabasu sunqi rabuwa harma na hqr basa zanyi suje su qarata"
Dagowa Aseem yayi yace “wai itama wannan din taka ce Baba?" Murmushi yayi yana sosa qeya yace “wlh kagansu Nan kamar yar maraqan shanu haka akayita jeramin su harsu uku gasunan kansu daya ita wannan itace qaramarsu shekararta sha shidda sabodasu nema zan sayar da gdannan" Jinjina Kai yayi cikin jin dadi yana hango nasara yace “a aikuwa ba ayi haka ba kasai da gda baba kaida kake da Yaya Mata kabar gdanka kawai" da sauri ya dubeshi yace “inbar gda fah kace Alh waye zaiyimin auren yayan?" Murmushi Aseem yayi ya bude motarsa ya bude dashboard ya dauka raffers ta dari biyar biyar guda biyu ya bashi yace “karka damu baba ka riqe wannan gobe insha Allahu zan dawo ai kamarka kanada wadannan kyawawan yammatan ba abarka ka tozarta ba" sake miqa Masa wata reffer yayi yace a rabawa matan gdan wannan anan suka qyale Mal Husaini sake da baki da kudi a hannunsa suka dauki Mal Bala suka tafi a mota Aseem ya dubi Mal Bala yace “yarinyar nan data gaishemu ta fanshi mahaifinta indai zai bani auranta na rantse zanyi Masa komai da yake buqata na hidimar aurensu tun daga satin farko har ranar da zaa gama biki ka sameshi ka fada Masa idan ya amince har gdanma zan gyara Masa"..........
[20/06 4:27 pm] Oum Hairan: *ZARRAH*

_Tare da Alƙalamin_

*_Oum Hairan_*

_Bismillahir Rahamanir Rahim_

_Free Page 11-12_

*_Wattpad realfauzahtasiu_*

     Telegram
           👇
https://t.me/joinchat/Gdtmu0TgTHu66CF7

______________________________
______________________________


Tunda suka tafi sukabar Asma'u da sakakken baki kallon da Aseem yakeyi Mata ita da Sadiqu shine yafi Bata mamaki da Kuma dalilin zuwansu gdansu ganin ya damqawa Mal Husaini kudine yasata sake maida hankalinsu garesu amma sai taga ya dubeta yayi murmushi yaja motarsa sunbar Mal da kallon kudi cikin mamaki.
Mal Husaini na dagowa suka hada ido da Asma'u yayi saurin sanya kudin cikin hularsa tare da watsa Mata daquwa tayi saurin kawar dakai sukaci gaba da tsinkar furensu ita da Sadiqun ta  Saida aka Kira magariba sukayi sallama ya nufi masallaci ita Kuma ta shiga gda ta dauki buta ta shige bayi ta Kama ruwa ta fito ta daura alwala daidai lkcn da taji Mal Husaini na cewa “ni Babu ruwana da inda Zaki Amina gdane saidashi zanyi dole kowacce ta nemi inda zata zauna kafin ayi bikin yarannan ku koma qauye ba Saida nace kada ku kuskura ku haifi Mata ba ku masu kunne qashi kuka haifesu ai gashinan basu kawo kudi ba sun kwamushe muku naku" cafkar kunnen Asma'u yayi yace “ja'ira da kanta tunna zuwa duniya saura naji kince wani Abu baki kamar gdan tsutsa tana tafe kamar allura" itadai tana samu ya sakar Mata kunne sumsum ta shige daki ta tayar da sallah tare da jan bakinta ta tsuke Abu daya ta iya tambaya shine meye ya kawo baqin gdansu? Inna tace Mata. Masu siyan gdansu ne daga haka tayi shiru da bakinta saboda batason subutar baki tasa tayi wata magana don Bata kuskura ta fadawa Inna tsiyar da tayiwa Aseem Shaheed ba.

Kwana Asma tayi tana tunanin dalilin da yasa Aseem yakeson siyan gdansu, a daren taci alwashin indai Allah ya hadasu gobe a hanyar makaranta sai taci mutuncinsa yanda zaiji bama ya sha'awar siyan gdan nasu, aikuwa tun asuba ta shirya taja ta zauna tana jiran lkc bakwai daidai ta fice daga gdansu ta nufi gdansu Jiddah suka dunguma suka tafi tana bawa jiddah labarin abinda ya faru jiya na zuwan Aseem gdansu a matsayin Wanda zaisai gdan zaiyi kiwon shanu"
Dariya sosai Jiddah tayi tace “kin gamu da qarfen qafa me wuyar kwancewa wato gayen nan ya shiryawa wasan so yake ya qure malejinki ya wulaqantaki Kinga idan ya siye gdanku ko haya ya baku ai babanku ya koma qarqashinsa balle ma tashinku zaiyi a wulaqance ya zuba shanu a gdan Kinga ya nuna Miki rayuwar shanunsa tafi taku muhimmanci. Nifa dama bangano Miki nasara a buga wasa da wannan mutumin ba da ganinsa kinsan yaci yatada Kai zai iya ramawa wulaqancin da zakiyi Masa ta duk inda yaso gara dai yan gujaru gujarun da muke tsokana  Basu da yanda zasuyi damu sai tsaki sai harara"

Har sukaje makarantar Allah be hadasu dashi ba haka ta rinqa Allah Allah a tashi nanma Basu gamu ba taji haushi sosai so batada yanda zatayi dole ta hqr tana zuwa suka nufi islamiyya sai yamma suka dawo liqis dake laraba ce sunyi hadda a dakin zaure suka tarar da Mal Husaini da Mal Bala suna tattaunawa Mal Husaini sai dariya yakesu suka durqushe suka gaishesu da fara'a Mal Bala ya amsa inda Mal Husaini yace “Ina Ma'ulelena zonan dan qaniyarki" gabanta ya fadi tunda dama a tsorace take tana jiran abinda zaije ya dawo.
Matsawa tayi a darare ta zauna tana barin jiki don tasan ba wuya bane Mal ya maketa ba gyaran murya yayi yace “Ina kike Asma'ul Husnah?" Ajiyar zuciya tayi tace “gani Mal" Jinjina Kai yayi yace “yawwa Masha Allah dama wani umarnin gaggawa zan baki Kinga dai a yanda kuka taso a wahale a talauce to ke ki godewa Allah yasoki da arziqi yayi miki ludufi da ludufin da yakewa duk Wanda yaso cikin bayinsa jiya anzo ganin gida Ashe rabon aganki ne dan farin yaron nan Alhajin Birni eh wlh tallahi shine dai bayan sunga gda kinje kin gaishesu yagani yakeso harma yayimin alqawarin idan na bashi aurenki zai barmin gdana Kuma zaiyimin komai na auren Dijangala da Zabba'u keko yace ki cokali bashi buqata, kinji fah inda arziqi yake"


Tunda ya fara mgnr ta kafesa da ido cikin mugun tsoro da kaduwa ta gane waye yake nufi domin Zahran ba fari bane Aseem ne fari Anna sai tace “wa...waikace Mal Sadiqun fah?" Wata uwar harara ya buga Mata yace “Sadiqun0 ubanki yo ko Laminu ne uban Sadiqu ya dawo duniya ai bazai hanani cin wannan arziqin ba ke nifa bama shawara nake daku ba dagake har uwarki dama na dauka ke dake kin shafi zamani zakiba da hadin Kai to kema naga qwalluwar yar baqin ciki ce saboda haka tashi ware kauce karna makeki sauna kawai wadda arziqi ke binta tsiya ke dawo da ita baya"
Yana fadin haka ya miqe abinda yasata miqewa itama da gudu tayi cikin gdan tana rushewa da kuka tana cewa “wlh baa isaba bazaa taba cutata a hadani da wannan shegen azzalumin mutumin ba ai bani kadai aka Haifa a gdanba abashi wata Mana saini saboda an rainamin hankali...." Jin takun sawayen Mal Husaini yasata shigewa qarqashin gadon qarfen Inna tana kuka ya shigo dakin yana huci Yana cewa “kajimin mutane yan baqin ciki arziqi yazomin har gda Allah ya amsa addu'a ta Nima nakusa hutawa shine zakuyimin baqin ciki tabdi ai wlh baku isaba wannan aure me hanashi saidai mutuwa idan ma mutuwa zakiyi saidai ki mutu ja'irar yarinya kina tafe kamar ki karye saboda rama yo kika sake kika auri Wannan Dan gadon talaucin da ubansa tunda nasanshi da tàgiya daya nasanshi basai kin qwammace wannan makauniyar uwar taki barinki tayi ba"



Harya gama sababinsa ya fita Inna batace komai ba sai bayan ya fitane Asma'u ta fito tanata shassheqar kuka Inna tace “wai waye wannan ne daga zuwa Mal ya aminta dashi Babu binkice Babu komi?" Nan Asma'u ta yiwa Inna bayani Inna ta saki salati da sallalami tare da yiwa Allah kirari tace “naga takaina ni aminatu dama akan wannan kwasasshen mutumin Mal yacimin mutunci har Yana cimin alwashin aure Babu fashi aikuwa da fashi don baza'ayi wannan son zuciyar dani ba yaro shekara da shekaru Yana wahala Rana tsaka saboda son abin duniya Mal ya rufe ido yana cima mutane mutumci ai bake kadai ya haifaba yabasa wata Amma bake ba"


Dayin magariba kuwa saiga Kiran Sadiqu a qofar gdansu idanun Ma'u sun kumbura sunyi luhu² saboda kuka ta yafa mayafinta ta fito shima duk a hargitse yake yana ganinta ya riqo hannunta yace “Asma'u meye ne ke Shirin faruwa dazu Baffana yayimin kiran gaggawa naje yake fadamin Wai saqone daga Mal babuni Babu ke yayi miki miji hakanne da gaske Ma'u rabani zaayi dake?"
Kafin ta gama shassheqarta ta dago sukaji daga bayansu muryar Mal Yana cewa “eh hakanne babu Wai a ciki nama rabaku har abada indai nine mahaifin Asma'u to babukai Babu ita nayi Mata miji daidai da ita kaima kaje ka samu daidai dakai dama ai a rashin uwa ake uwar daki tunda uwa tazo kuwa dole uwar daki ta kauce soko kawai me hatimin talauci a goshi"


A sanyaye Sadiqu ya tsugunna gaban Mal Husaini yace “Kada kayimin haka Mal wlh idan ka hanani Asma'u kamar ka datsemin farin cikin rayuwa ne ka taimakeni kabarni da Asma'u nayi maka alqawarin Bata farin ciki fiye da Wanda kake hango Mata a Wanda kake Shirin aura Mata Mal baisan darajarta ba kamar yanda na San...."
Tsawa Mal Husaini ya buga Masa yace “kajimin yaro sakarai Shashasha aiyo wato Nima kana nufin kafini sanin darajar Asma'u ko to kaji in fada maka ba daraja ba ko alqabba ne Kai qarewar daraja Asma'u ba rabonka bace, kekuma munafuka na dawo kanki  daga yau sai yau idan na qara ganinki da wannan faqirin yaron me riga daya saina Saba miki. Zaki shige gda kosai na karya qafafunki" a guje Asma'u ta fada gda tana kuka inda ta ishe Inna tana sallah fadawa tayi saman gadon qarfen Inna Mal Husaini ya biyota Yana cewa “wato Ni akeson a tozarta a garin nan a mayar dani sakaran uba da Bai Isa da gdansa ba ko to wlh baa isaba dole ne nasa doka abi ke Aminatu kin rainani Ina fada da babbar murya duk ranar dana qara ganin Ma'u da wani a Aseem ba sainaci mutuncinki wlh saikin gwammace baki sanni ba domin ranar ne zaki gane Nima namiji ne talauci ne yasani zama mace wawaye kawai masu qashin tsiya
[20/06 4:30 pm] Oum Hairan: *_ZARRAH_*

*_Oum Hairan_*

*_13-14_*



Tunda Asmah ta taji wannan hadi da mahaifinta ya shirya yi mata ta shiga  dimuwa da tashin hankali abubuwa suka jagule mata ta shiga  tsananin damuwa abubuwa duk suka rikice mata ta kasa gane ta Inda aka samu asalin barakar sosai take cikin qunci,
A bangaren Dr Aseem Shaheed jinsa yake  cikin walwala sabida ya samu yanda yakeso mahaifin  Asma'u sai ladabi yakeyi masa shima kuwa ya sakar masa kudi tunda ya fahimci kwadayi ne dabi'arsa tuni yasa aka fara gyarawa Mal Husaini gidansa tunma kafin a gama daidaita tsakaninsa da yartasa.
Itakuwa Innah tsallle tayi ta dire tace bada itaba bazaa taba yaudarar Sadiqu da itaba yaron tun asmah batasan kanta ba yakeyi mata wahala sai yanzu rana a tsaka wani yazo a dauki aure  a bashi wannan ai  rashin adalci ne, sosai Asmah ta samu goyon baya gurin Innah hakan ya dan  kwantar mata da hankali kadan.

Karatunta ta mayar da hankali tare da cin alwashin duk ranar da Dr Aseem ya kuskura yazo qofar gdansu saita tata masa asalin rashin mutunci, sati guda da zuwansu na farko tana kwance a dakin Innah abin duniya yayi mata zafi qarfi da yaji Yaya Mudam ya hana Sadiqu zuwa gurinta  saidai  su hadu dashi a burtsatse su tsaya suyi yar  hirarsu babban tashin  hankakinta yanda masoyin ya rame  yayi duhu da sun hadu sai ya fara yimata magiyar karta yarda a rabasu  a mafi yawan lokuta suna kuka suke  rabuwa duk da cewa Asmah bata gama gasqata mgnr auren ba,
Hakanan aketa gyaran gdansu ita  kuma tanaci gaba da zuwa makarantarta har tsayin watanni biyu sosai rayuwa ta fara canzawa a gdansu mal Husaini har buhun shinkafa yake  ajiyewa inda  itakuma a haukanta ta fara mantawa da aikin dake  tunkarota. Kwatsam ranar Wata alhamis sun dawo daga  tahfiz ita da Jiddarh Jiddarh ta biyo zata karbi wani text book.

Tun daga  nesa  ta hangi  wasu  manyan motocin alfarma a qofar gdansu guda hudu hakanan gabanta ya yanke ya fadi suka kalli  juna cikin sanyin jiki daidai lkcn da wasu  fararen dattijai suke fitowa daga  soron gdan nasu ta zubansu ido tanason ganesu amma ta kasa sai ajiyar zuciya kawai data suke ta rabasu ta wucce sudinma binta  sukayi da kallo.
Itadai ko arziqin gaisuwa basu samu ba tayi shigewarta gdan garama Jiddarh ta gaishesu suka shiga tabata abinda zata bata ta fito ita kuma ta dauko  buta  ta fito, mamakine ya cikata ganin matan  gdan nasu da yaransu Dijangala da Lantana a tsaye  cirko cirko to dake  ba shiri suka cika ba hakanan tayi shigewarta bandaki tanajinsu sunaja mata tsaki bata ko kallesu ba, fitowa tayi ta shige dakin Innah ta ishesu ita da mudam da Mal Husaini suna tattaunawa,
Kallonta mal Husaini yayi yace “nemi guri ki zauna duk na gama mgn da yan'uwanki kece kikeson ki bani matsala  kuma ke  dinma baki  isaba"

A gajiye ta nemi guri ta zauna Yaya mudam ya zabga mata harara ta sunkuyar da kanta Mal yaci gaba da cewa “dazu iyayen Aseem sunzo akan batun aurenki sun kawo kudin aurensu da sadaki sannan  sun nemi alfarmar ayi biki nan da Wata biyu dadai  nace  Wata biyar  nasa so munyi mgn dashi Aseem din yacemin babu komi zai dauki nauyin komai wannan tasa  da naga sauqi yazo na amince...."
Dagowa tayi da Sauri tace “Baffa Sadiqun fah...." Jitayi an buge mata baki ta dago da idanunta daya  kawo ruwa take ta fara tsiyayar da hawaye Mudam ya nunata da yatsa  yace “shegiya me qashin tsiya arziqi na kiranki tsiya na cewa nice taki  ana mgnr arziqi kina mgnr talauci ubanme Sadiqu zaici bare ya baki gayyar tsiya gayyar wahala....."

Dagansa hannu Baffa yayi yace “yo miye na bata bakinka abuda babu fashi  sai anyi  kawai kije ki fara shiri nanda watanni biyu zan daura muku aure kowa ta kama gabanta" miqewa sukayi zasu fita  cikin gunjin kuka  Asmah tace “Innah bazakice komai ba don  Allah kiyi wani abu...." Janyota Innah tayi jikinta tana Shafa bayanta sukayi ficewarsu sannan ne Innah tasamu  damar  mgn tace “to me zance Ma'un Innah kinji irin  diban  albarkar da Mal yayimin yau har yana cewa nice nake  zugaki kiqiyi masa biyayya, Asma'uh wannan lamari son zuciya ne saidai kawai Allah ya sakawa wanda  aka zalumta kiyi hqr kiyi biyayya insha Allah zakiga Ribar hakan a gaba"
Kwantar da kanta tayi a jikin Innah tace “wlh Innah badon  Allah Aseem yakeyin duk abinda yakeyi ba akwai manufa cikin lamarin nan Innah kada  kibari son zuciyar su Baffa ya salwantar min da rayuwarta......"

Rufe  mata baki tayi tace “Asmah kiyi hqr kuma kisa  kyakkyawar niyya a ranki  insha Allah Ribar abin zaki gani" sosai Innah ta rinqa yima Asmah nasiha hardai ta daina kukan ta koma  ta kwanta  lamo akan gadon Innah tanajin zafin abinda Baffa yayi mata shi bayama  jiye mata wulaqanci?
Ranar ko diban ruwa kasa zuwa tayi saboda zazzabin da yake  damunta


Washegari juma'a duk da batajin dadin jikinta haka ta shirya ta fita domin zuwa makarantar daga  yanayin takunta Indai kasanta zakasan akwai  abinda yake damunta, cikin saa tana zuwa gdansu Jiddarh ta ishe  ta shirya suka nufi makarantar a qafa suka tafi  domin dukkansu babu mai kudin Mota suna tafe ne tafiya irinta kurame babu me cewa wani, sunci rabin  tafiyar sukaji Mota a bayansu tanayi musu horn basu  tsayaba saidai kaucewa da sukayi suka bawa mai motar  hanya, zartasu yayi sannan  ya tsaya tare da kashe motar ya fito cikin shigarsa ta likitoci fuskarsa dauke da murmushin da shi daya  yasan ma'anarsa ya tako  inda  taja  ta tsaya tana qare  masa kallo batayi aune ba kawai saiji tayi ya sanya  hannunsa ya dago fuskarta ya dora  bakinsa saman kuncinta ya janye a hankali yana murmushi  yace “to ya kikaga salon wasan  namu?"

Takaici ne yasa batasan sanda  wasu  hawaye masu  zafi suka zubo mata ba murmushin fuskarsa ya fadada yace “tun yanzu? Haba  karki karaya da wuri mana aike jaruma ce  kin iya  rashin kunya zaki qwaci kanki dadin dadawa gashi kinyi saa  gyatumai kwadayayyu Allah ya baki kada  ki matsawa zuciyarki wajen tunanin abinda ya dace duk wani Abu da yake ya dace nayishi bayan iyaye shima masoyin na bogine  tunda ya siyarmin da soyayyar a farashi me arha dubu dari  da hamsin kacal kinga ko yanzu zaki iya  bambamce tazarar dake tsakaninmu koda yake banson  ma ki gane  yanzu ki bari sai can gaba saiki gane  lkcn da hakan zaibada show na gaske a lkcn ne wasan zai fara nanda 2 months yanzu sharar fage ce"..........

_Gareku yan'uwanmu na Niger kuma fah kuna  da damar  samun wannan littafan guda biyu idan kinaso kiyimin mgn ta WhatsApp akan wannan number,09013718241 sai najiku_

*_Oum Hairan_*
[20/06 4:32 pm] Oum Hairan: *_Zarrah_*


*_Fauziyya Tasiu Umar_*
       *_Oum Hairan_*



Littafin _*_ZARRAH* na kudine idan kinason zaki biya 200 ta _account dina_ 
__0255526235 Fauziyya Tasiu Umar GTBank_ _ko kati MTN ta whattsAp  a wannan number 09013718241 ko VTU ta wannan number 09031307566._

_Gareku yan'uwanmu na Niger kuma fah kuna  da damar  samun wannan littafan guda biyu idan kinaso kiyimin mgn ta WhatsApp akan wannan number,09013718241 sai najiku_

*_15-16_*

*_Last Free page_*


Sosai hawaye kibin kuncinta tana qara saita injin idonta akan Aseem kallo takeyi masa da yake bayyana tsantsar tsana dajin haushi da kuma tausayin kai tasan duk duniya ba kowane yaja mata wannan wulaqancin ba face Mal,  numfashi ta sauke kawai ganin wankin hula na neman kaita dare ta juya ta canza hanya ta tafi tabarsa tsaye yana bin bayanta da kallo yana murmushin mugunta shikadai tasan abinda yake saqawa a zuciyarsa yarinyar ta gama lalacewa idan ta zama mallakinsa zai nuna mata iyakarta zai nuna mata duniya da bambamci.
Komawa yayi yatada motarsa ya tafi sai lkcn Jiddarh ta lura da cewa ashe Asmah ta jima dayi mata nisa tabita da sauri tana qwala mata kira bata tsaya ta saurareta ba sai a cikin makaranta suka hadu bayan an gama assembly suka tafi ajinsu Jiddarh ta dubi asmah tace “wato Allah idan yana sonka da arziqi sai ka zagi sarki a gaban fadawa yace gaisheshi kayi wlh Asmah a rayuwata na dade banga kyakkyawan namiji irin Aseem Ba kayy gsky kin dace,  amma fah da alamun dan izzar masifa ne zakisha fama...."

Wani naushi da Asmah ta kaiwa Jiddarh a baki yasata gocewa tare da cewa “daga fadar gsky kuma Allah mijinki dan kyakkyawa dashi" malaminsu ne ya shigo hakan ya tilastawa Jiddah yin shiru ita dama Asmah bakinta ya kulle kalaman Aseem ne kawai sukeyi mata yawo a kwanya iyayenta matsiyata idan ta tuna wannan kalmar sai taji hawaye ya zubo mata to amma komai ya samu shamuwa watan bakwai yaja mata da mahaifinta baibi son zuciya ba da yanzu tana tare da masoyinta,  da taji haka a ranta saita tuna yace da quarter million ya siye Sadiqunta.
Gabadaya duniya tayi mata zafi ji takeyi kamar tayita rusa kuka hakadai a dafe aka tashi suka tafi gda daqyar takai gidan saboda azabar masifar zazzabi da yake dirar mata tana zuwa ko uniform bata cire ba ta fara kwara amai bayan ta gama ta shige dakin innah ta kwanta tana mayar da numfashi


A kwance take amma duniyar juya mata takeyi itadai bata qara sanin komai da yake faruwa ba sai farkawa tayi ta ganta daure da robar ruwa a hannunta ta rinqa bin dakin da kallo daya da daya tanason tunano ko a ina take a hakan taji an turo qofar an shigo ta juyo da kanta idanunsa na kanta yana wani lumshesu kamar me jin bacci.
Guri ya samu ya zauna ya bude takardar hannunsa yayi rubuce rubucensa ya rufe ya sake dagowa yanzun kanta yana saman silling fasali yaja ya miqe daidai lkcn da Inna Azeezah qanwar Innah take shigowa suka gaisa har yana wani rusunawa tace “ya me jikin?" Kallon Asmah yayi yace “gatanan da sauqi yanzu ta farka da alamun jikin dakyau insha Allahu gobe ma zamu koma gida  yasu Innah?"

“Alhmdllh" ta furta koma ta zauna tana hade kaya shikuma ya fice bai jima ba ya dawo da tarkacen ciye ciye ya ajiye Innah Azeeza nata godiya  yayi murmushi  yace “babu komai Innah yiwa kaine fatanmu dai ta samu lfy ai taji jiki sati biyu a kwance ga hidimar biki sai matsowa takeyi yanzu fah saura sati biyar" jinjina kai tayi tace “Allah yasadai ayi lfy a gama lfy"

Amsawa yayi da amin sannan yasa kai ya fice  zuciyarsa najin haske yanajin nishadi yasan yagama saita saarsa Asmah zata gane kurenta tabbas zatasan ta shigo gonarsa da wannan tunanin ya tashi mota ya nufi gdansa yajima a mota kafin yayi qarfin halin fitowa yana ayyana ta yanda zai tunkari Mime da mgnr auren nasa bayan shi da kansa yayi mata alqawarin bazai taba hada matsayinta da wata ba balle aje ga batun aure.
Shahada yayi daya haura ya tunkari saman a kwance a parlourn saman ya isheta tana duba jarida ya nemi guri ya zauna ta ajiye jaridar tare da dagowa ta dubeshi sukayiwa juna murmushi ya shafa kansa yace “ya gda?" Miqewa tayi zaune tana yatsina tace “gashinan babu dadi kadaici ya dameni kaikuma ka daina samun lkc na na rasa meye yake daukenka hankali gareni" kawar dakai yayi ya shafa sumarsa yace “abubuwa ne sukayimin yawa 2 days dinnan inason samun zama dakema nakasa samun lkc” shiru tadan ratsa na dogon lkc can ya dago yace “Maryam Aure zanyi....." Wata zabura tayi ta miqe da sauri tace “me....me kace Aseem".......

[20/06 4:32 pm] Oum Hairan: *_Zarrah_*


*_Fauziyya Tasiu Umar_*
       *_Oum Hairan_*



Littafin _*_ZARRAH* na kudine idan kinason zaki biya 200 ta _account dina_ 
__0255526235 Fauziyya Tasiu Umar GTBank_ _ko kati MTN ta whattsAp  a wannan number 09013718241 ko VTU ta wannan number 09031307566._

_Gareku yan'uwanmu na Niger kuma fah kuna  da damar  samun wannan littafan guda biyu idan kinaso kiyimin mgn ta WhatsApp akan wannan number,09013718241 sai najiku_

*_17-18_*

Miqewa yayi yana shirin shiga daki ta riqoshi ta baya tace “wai da gaske kunne na yakeyi kaine kake fadawa Mimee zakayi aure Aseem da gaske hakane? Please tabbatar min domin nasan tudun dafawa"  kama hannunta yayi ya zaunar da ita yana binta da kallo yace “ba kamar yanda kowanne aure yakw nawa yake ba Mimee idan kika tashi hankalinki ke kikaga dama da kanki zan Aure ne domin ramuwa da daukar fansa,  idan baki manta ba nataba baki lbrn wata yarinya data mareni ta fasamin yatsa kwanakin baya,  to itane zan aura,  a zahirinta ba ajina bace kuma ba tsarata bace ni kaina inajin kunyar hadaka ta da ita ina qyaqqyaminta wlh don an daina cinikin bayi ne da siyo miki ita zanyi matsayin baiwa ki rinqa morarta


Dakatar dashi tayi da sauri tace “shut up Aseem banason yaudara da zalimci ni zaka wulaqanta ashe dsma abinda ake fadamin gsky ne Wayyoh Aseem meye nayi maka da zakayimin wannan sakayyar...." Rufenta baki yayi yana girgiza mata kai yace “kada ki kawo komai a ranki ba haka nake nufi ba har abada kece zabina kece burina kuma kece zuciyata wlh da gaske yarinyar nan don ke na aurota nasan zata taimaka miki


Sake dagansa hannu tayi ta miqe da gudu ta nufi dakinta ya bita da sauri  daqyar ya samu ya shawo kanta bayan yayi mata manyan alqawura masu  wuyar cikawa yana qara rantse mata baso bane zaisa ya auri Asmah kawai gayya ce to ganin yanda ya zage yana rarrashinta yasata sakin jiki amma duk da haka kishin mijinta yana cinta a ranta duk da tayi ammannar bai isa ya wulaqantata ba kodon soyayyar da mahaifiyarsa takeyi mata dole yabi umarnin uwarsa saboda haka ta yanke shawarar binsa ta qasa zata hadashi da hajiyansa tasanta sarai bata hada hanya da takala balle  kuma ta bari a kawo mata yar  matsiyatan qarshen zamani matsayin suruka da wannan tunanin suka fita ko a hanya aikin rarrashin mimee yakeyi suna shiga harabar gidan  yaji gabansa yana faduwa so yayi ya juya amma INA ya makara yana daga Kansa ya hango hajiyansa saman bene ta zubawa motarsa ido dole tasashi fita yabi bayan Mimee data shige gdan a qofar falon sukayi karo da Hajja ta daukeshi da mari ya dafe  gurin  da tafukan hannunsa yanajin zugin marin  saman jar fatarsa yana dagowa ta sake daukeshi da mari tana kumfar bakin  cewa yanzu Aseem har kayi qwarin da zaka nemi aure  batare da ka sanar dani ba saidai naji a wajen qannenka....."
Hawaye Mimee ta goge tace “ai dole bazai fada miki  ba Hajja wai  ya rasa dawa zai hadani kishi saida yar  talakawa...." Dafe qirji  Hajja tayi tace “na shiga uku ni  Saratu yar  talakawa Aseem ina  ka samota me suka Baka suka sauya maka tunani  ni  zaka wulaqanta yanzu yaushe ma akayi aurenka da Maryam da har zaka tattagowa kanka aure  kuma auren ma memakon kaci gaba sai kawai kaci baya to wallahi baka  isaba dole ka hqr da wannan dan  iskan auren naka  ka zauna da matarka dana  zaba maka"


Shidai  tunda yayi qasa da Kansa bai dagoba sai yanzun yace “wlh Hajja ba haka bane kawai...." Buge masa baki tayi tace kawai Ubanka ka kiyayeni Aseem zanci ubanka wlh dama na lura shine yake  daure maka gindi  shi ko ubanme ya hanashi auren mace sama da dayan sai kai da quruciyarka zaka dorawa kanka wahala to indai na isa  dole ka janye ban amince ba bakuma zan amince ba"
Juyawa tayi  ta shige parlournta ta barshi tsaye itama Mimee tabi bayanta a sanyaye ya juya ya fice daga gdan yanajin zafin abinda Hajja tayi masa yanzu meye laifinsa don anyi masa ba daidai ba yayi shirin daukar fansa  zaayi masa wata  fassara ta dabam bandama  abinsu shi meye zaici da wannan banzar yarinyar da bata isheshi kallo ba"


Da wannan tunanin ya nufi gdan Jabir yake  fada masa abinda ke faruwa sosai shima Jabir ya jinjina abin ya dubesa yace “to kai tunda abin baiyi nisa ba ka hqr mana kasan dai  halin Hajja shi kansa  Dad hqr yakeyi da ita" girgiza kai yayi yayi murmushi yace “nifa babu abinda zaisa na janye akan qudurina saidai kowa yayi hqr kamar  yanda nake  haqurqurtar da zuciyata ta karbi auren idan na janye dama  haka Asma'uh da nahaifiyarta sukeso farin ciki  zasuyi nikuma ba burina  suyi farin  cikin ba saboda haka kawai aci gaba da tafiya a haka tunda Dad ya karba  mgnr kowa ma kada  ya karba" da wannan tunanin ya miqe ya nufi gdan Yayarsa Aseemah itace kadai me sauqin yanayi a wajenta yake  tunanin samun mafita game da auren nasa yana zuwa ta tareshi da fara'a tana tsokanarsa nan yake  zube mata abinda yake  ransa sosai tayi murna ta tayashi fatan alkhairi yayi shiru kamar  bazaice komai ba sannan ya dago yace.
“Banasonta Sister na rasa meye yasa na dage  wajen Neman auren ta yar  talakawa ce  Allah ina  qyaqqyamin kaina inajin kunyar nunata matsayin mata talauci yayi musu kanta nifa badon  quduruna a kanta ba da tuni na hqr ko na samu nutsuwa"


Zubansa ido Aunty Aseemah tayi har saida  ya rufe  baki tayi ajiyar zuciya tare da murmushi tausayin Asmah yafi komai narkar da zuciyarsa duk da tasan cewa qarya Aseem yake  yace bayasonta domin tasan zuciyarsa idan babu burbushin son babu abinda zai darsa masa son auren ta matsalar kafin ya aminta ya yarda  yanasonta tasha wahala kawar dakai tayi tace “kaje kayita addu'a qila rabone tsakaninku kasan  ba kowa ne yake da Baiwar gane  abinda yakeso a qaramin lkc ba" sosai ta rinqa basa  shawara wata  yakan dauka wata  kuma ya watsar da ita domin yasan bazai iyaba"
Baibar gdan ba sai bayan magrib ya nufi gdansa har lkcn Mimee bata dawo ba dakinsa ya shiga yayi wanka  ya dawo ya kwanta  a parlour ya kunna kallo.


**********

Tunda suka koma  gda  batada aiki  sai tunani  damuwa taqi damunta babban abinda yafi damunta shine yanda Sadiq ya manta da ita ko a hanya suka hadu sai ya kawar mata dakai  koma ya buleta da qurar sabon lifan dinsa wannan Abu nayi mata ciwo gashi batada Wanda zata zauna tayi hira dashi taji dadi duk da zuwa yanzu sun daidaita da yan'uwanta so ta lura suma  yan son zuciya ne har garama Dijangala ita ta fahimci akwai matsala tana tausayawa Asmah sosai musammam da taga kowa saurayinta yana zuwa gurinta suyi hira itakam Asmah Aseem tun  ranar da aka sallamosu daga asibiti bai qara takowa gdansu ba saidai ya aiko Jabir duk ta rame  abinka da mara  jikin dama babu abinda kake  gani sai dogon hancin da idanu duk rawar kannan  da fitsarar  Asmah tayi laqwas ko mgn wahala takeyi mata ana haka aka kawo lefen su Dija samarinsu sunyi qoqari sosai babu laifi a matsayinsu na talakawa kwana biyu tsakani aka kawo na Asmah ranar har wanda  basa  mgn dasu saida  suka shigo ganin wannan lefe na al'ajabi


Lkcn bikin saura sati guda amma shiga shagalin biki itadai Asmah tunda aka fara bikin tana kwance a dakin da akayi musu na yaran gda  batada aikin daya wucce kuka  duk da fitsararta tasan haqqin Miji akan mace sosai yanzu indai ta bari aka daura auren nan shikenan ta zama nama duk yanda yaga dama  haka zaiyi da ita? Hakan ba qaramin karyar mata da zuciya take ba ana saura kwana biyar  tana gdan maqotansu tana kwance kasancewar ba Lfy ce ta isheta ba yaro  ya shigo  yace “wai ana kiran Asma'uh a waje" ajiyar zuciya tayi ta gyara kwanciya Jiddarh tace “ki tashi kije mana kinsan  shima wannan dan  Aiken ba qaunar jira yakeyi ba"
Tsaki tayi tace “kije kawai" sanin halinta ne yasata miqewa tace “bazakiyi mana buqulu ba yanzu haka kudin partyn  aka kawo mana" Dija nayi mata dariya ta fice itadai bata tanka ba sai game da takeyi da wayar Hajar Matar gdan da suke yammatancinsu, da sauri  sukaga Jiddarh ta nufo  parlourn ta zauna tana Mayar da numfashi saida  ta gama saita nutsuwarta tace “aikin babba ne Ma'uh yau me gayya me aiki ne yake tafe wlh yanacan saici mazu yakeyi kije yana jiranki" sosai taji qirjinta ya buga ta dago idanunta da suka kawo ruwa tace “don Allah kije kice  masa bananan" zare ido tayi tace “ban isaba wlh ki tashi kawai kije" sharewa  tayi ta koma  tayi kwanciyarta daqyar tasheta shima saida  Innah ta aiko da kanta sannan ta tashi tasa qaton hijjab dinta ta fito idanunta na fitar da ruwa ta nufi wajen ta jima tsaye kafin ya danna mata horn ta nufi inda  motar  take ya bude mata kamar  taqi shiga sai kuma ta tuna maganganun Innah haka ta zauna ya mayar da qofarsa ya rufe  ya juyo ya zuba mata ido tayi qasa da kanta tana wasa da yatsanta hawayenta na zuva saman santala santalan yatsunta,



Sun jima A haka kafin taji yaja  Wata doguwar ajiyar zuciya ya furzar da iska yace “meye yayi saura?" Jan numfashi tayi me hade da majina kukan da take ta qoqarin hadiyewa ya qwace mata yayi saurin zubanta ido tare da kamo hannunta qirjinsa na bugawa da qarfi kukan yana masa kuda a kunne yace “ya....ya salam meye kuma na kukan?" Sake rushewa tayi da kuka  gabadaya ya diririce baisan sanda ya hadata da jikinsa ba ya rungumeta sosai ta rintse idonta da qarfi ta sake qarawa kukanta sauti tace “nas....shiga ukuna wayyoh Innata ka sakeni don  Allah banas....." Numfashinta taji yana qoqarin daukewa ta shidewa tayi saurin bude idonta tsoronta ya nunku jikinta ya dauki rawa tunda take bata taba  ganin dan  iskan bayyane irin Aseem ba  Shikam babu abinda yakeyi sai tsotsar lips dinta daqyar ta hada  qarfinta ta tureshi tana jan  zuciya tare da sanya hijjab dinta ta rinqa dirzar bakinta tana kuka me taba  zuciya tace “Allah ya isana  mugu kwarto kawai......"

*_Oum Hairan_*
[20/06 4:32 pm] Oum Hairan: *_Zarrah_*


*_Fauziyya Tasiu Umar_*
       *_Oum Hairan_*

_*19-20*_

Buda idanunsa yayi akanta  yana mata wani kallo daya sanyata saukar da kanta qasa ta kama handle din motar zata bude yayi mata key ya tasheta ta dago da sauri ta kalleshi idanunsa nakan  tuqin da yake amma hankalinsa na kanta cikin sanyin muryarta ta kuka tace “Ina zaka kaini?" Bai kulata ba kuma bai daina  tuqin ba har saida  suka isa  wani gurin kwalliya ya bude motar  ya fita bai jima ba ya fito ya bude mata yanayi mata kallon dake firgitata ta fito a sanyaye yayi gaba tana binsa a baya har suka shiga ciki ya samu guri ya zauna tana tsaye yana qare mata kallo har saida  daya cikin ma'aikatan gurin tace “yallabai meye ake buqata?" Numfashi ya sauke ya nuna  Asmah dake tsaye kamar dashe tanabin gurin da kallo ya yatsina fuska yace “wai Amarya ce wannan din so jibi zaa  fara bikin zasuzo su biyar ayi  musu kwalliya nawa  ne zai isa?"
Nan sukayi masa bell ya biyasu ta shiga wani daki  tace ta biyota sharewa  tayi kamar  bazata ba ta tsinkayo muryarsa ya daka  mata tsawa jikinta na tsuma tabi bayanta suka shiga ciki  kanta ta bude gashinta dake nade  cikin dankwalin ya baje Matar tace “masha Allah Amarya angonki zai huta da gashi" itadai bata saurareta ba saima tagomashin harara data samu ta wucce ta dauko  mata wasu  turaruka ta bata tace “gashinan dukkanku Ku rinqa wanka  dasu qamshi zai kama jikinku gobe kuzo da wuri ayi  tsifa jibi ayi  gyaran gashi jikinki zai dauki gyara sosai inajin gobe  zamu fara"


Bata qarasa jin abinda take cewa ba tayi ficewarta, ganin fitowar natane yasa shi miqewa ya biyo bayanta ta tsaya jikin  motar  yana zuwa ya bude

Ya Shiga itama ta shiga yaja  suka tafi sunyi nisa sosai ya magantu da cewa r“anar Friday akwai dinner da dare ki zama ready" shiru ce  ta bashi amsa takaici ya cikashi a duniya yana baqin cikin yayi mgn a shareshi qwafa yayi dole ya gogewa yarinyar raini ya fahimci ta gama rainashi tun yanzun parking yayi a qofar gdan kafin ya gama tsayawa harta fice tabar masa ledar turarukan da aka basu ta shige gdan Hajar.
Qarin takaici ya cikashi ya cije lebe a fili yace meye take taqama dashi ne?" Bashi da me bashi amsa dole ya kira wani Yaro yabashi ledar turarukan da Wata qatuwar Leda da shi Kansa baisan meye a cikin ba Aunty Aseemah CE ta bashi tace yakaiwa Asmah juyawa yayi ya tafi zuciyarsa cunkushe da takaici koda ya shiga gda bai nemi Mimee ba itama bata nemeshi ba ya shige dakinsa ya kwanta ya rasa meye yasa idan Asmah tayi masa wulaqanci abin yake kasa gogewa a ransa a hankali yaja  qwafa ya miqe ya watsa  ruwa ya dauki wayarsa ya hau  online kusan sati biyu kenan daya bata waya  baitaba ganin ta a bude ba sai yau tunda ya hau  ya bude kyakkyawan hotonta da tayi tana murmushi ido hakanan yake jin gabadaya lakar  jikinsa na tsinkewa tunda yake da ita baitaba zubanta ido ya qurewa kyawunta kallo ba sai yau tabbas Allah yayi halitta a gurin shiyasa take shuka tsiyarta son ranta.


Agogo ya duba yaga goma  harda kwata yaja  fasali so yake yayi mata mgn amma ya rasa me zaice mata ya jima yana tunanin me zaici kafin dabara ta fado masa ya rubuta mata _“ki sauka  haka dare yayi"_ iyakar abinda ya rubuta kenan bayan kamar  minti uku ta duba batare data bashi amsa  ba ta kashe datarta ta sauka  hakanma baiyi masa ba yaso ace tayi mgn

Hakan bata samu ba ya lura yarinyar yar  izza ce ta bala'i dole sai yayi shiri me kyau domin zama da ita sai an shirya, tsaki yayi kawai ya gyara kwanciyarsa washegari da wuri ya tashi ya fice saboda yanada  abubuwan yi da yawa  kuma yanaso a gama aikin bangaren da zata zauna a yau gashi dai  yau yake son ya turawa da Mal Husaini kayan dakin su Dijah, ya manta da batun zuwansu gurin gyaran jiki sai wajen 1:30pm aka kirashi daga gurin ake  fada masa mutum uku sunzo amma wacce sukazo tare jiya bata biyosu ba,
Takaici ya cikashi ya dauki wayarsa a fusace ya lalubo number ta ya danna kira yajita a kashe baqin ciki  ya hadashi sosai ya miqe tsam daga inda  yake zaune ya figi motarsa a guje ya nufi unguwar cikin saa  kuwa ya tarar da mal Husaini a qofar gda suka gaisa nan  yace ya shiga dakin zaure  bari ya kira masa ita, da Kansa ya shiga ya fara qwalanta kira tanaji gabanta ya fadi don  tasan bana Lfy bane ta fito a salube ya harareta yace “yar baqin ciki to kije Alh nason ganinki" kamar  tace masa Mal bazani ba amma batada iko hakanan ta dauki mayafinta tasa  ta dauki wayarta dake saman window ta fita.


Ta jima a zauren tabarshi tsaye sai faman duba Agogo yakeyi kafin tayi qarfin halin buda  labulen tare dayin  yar  siririyar sallama itama saboda ta zama dole ne, ba kwalliya ce a fuskarta ba hakan ya matuqar burgeshi tunda yake da Asmah baitaba ganin ta da kwalliya ba. Ya shagala da kallonta kusan 15 minutes itakuma ta qosa da kallon ta dubesa a kaikace tace “zan iya tafiya?" Yanda tayi mgnr da muryarta me kama da me shirin yin kuka yasa shi zama a kusa da ita da Sauri wani gumi ya karyo masa ta goshi itakuma jin baida  niyyar mgn yasata miqewa ta saita hanya zata fice yayi azamar riqo hannunta ba shidinba hatta ita saida  taji wani shocking a gabbanta  ta dago idonsu ya gauraya da juna sai wani lumshe fararen idanunsa yakeyi yana bude su akanta.
Hakan yasata qoqarin janye hannunta daga nasa maimakon hakan kawai saijinta tayi zaune a saman cinyarsa gabanta yabada wani rass  abinka da matsoraciya gabadaya lkc guda ta hargitse shikam gogan qara gyara zamansa yayi hakan da yayi yasamu yanda yakeso manyan faffadan mazaunanta masu  tudu suka danne masa burarsa da take ta qoqarin miqewa taimako daya Allah yayi masa yasa boxes daya kamashi kota miqe bazata nuna shi ba saidai yaji a jikinsa, sake sanya hannunsa yayi ya harde  qugunta ya sanya su saitin Cikinta  ya dora  kansa  saman kafadarta yana sauke mata wani huci me dumi da dumama yanayi.

Cikin dabara ta rinqa qoqarin zame jikinta yaqi bata dama har saida  yaji ta soma shassheqar kuka sannan ya fahimci abinda yake shirin aikatawa ya sake ta ta zame a hankali ya kwanta saman kujerar three sitter din da yake kai tare da harde  qafafunsa yana qoqarin aro kwarjini yasawa Kansa yace “meye ya hanaki zuwa gdan kwalliyar dana  kaiki jiya?" Sunkuyar da kanta tayi har yanzu qirjinta lugude yakeyi itakam ta hadu da masifa wannan mutumin wanne irine  me yake nufi da ita wanne salone  wannan yake son zuwar mata dashi da yake Neman zarta  girman kwanyarta a mizanin hankali.......
Ji  tayi hannunsa na yawo a fuskarta ta dago da Sauri sukayi ido hudu yasa yatsansa

wasa da ruwan hawayenta yayi murmushin da yasa kuncinsa lomawa sajensa ya hadu da gumi ya kwanta  luf a fuskarsa yace “Asma'uh Ma'un Innah Mara kunya fitsararriya wacce bata barin  kowa idan tsautsayi yasa ya shiga gonarta am don  Allah ki daina  kuka kuka bai kamaci fuskar jaruma kamarki wacce ta shiryawa fito na fito da mutum kamata ba ki jira lkcn kuka na gaba lkcn da zaki gane  shayi baikai matsayin ruwa ba domin shi ruwa haka ake  buqatarsa shayi ko sai ansa  masa Lipton da suger yake shawuwa, Kalmomin qarshe da nakeson sanar dake banson jayayya akan abinda yake hurumi na dole ne idan nasaki Abu kiyishi ko bakyaso kina nunamin jin dadinki kuma komai wahalarsa idan kin gama kiyimin godiya sannan koda wasa kada  ki qara kashemin waya  na kira ban sameki ba saboda banson shigowa wannan lungun talakawan  dole ce take biyo dani am akwai sauran  dokoki da sharruda na zama dani a matsayinki na baiwa don  baki isa  nayi miki  kallon mata ba ke kanki  kin sani zan baki jadawalin ayyukanki ranar da kika  tare a gdana"
Shiru ce ta ratsa ta tsayin lkc har yanzu hawayen  bai daina zuba a idonta ba yayi ajiyar zuciya ganin yanda ta lumshe manyan idanunta gashin idonta ya sauka  saman kuncinta abin ya bashi nishadi bude bakinsa a saitin kunnenta yace “wannan dogon surutun ma da kika  sani  kiyimin gdy"

*_Oum Hairan_*
[20/06 4:32 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_

_*Oum Hairan*_

_*21-22*_

Sake qoqarin shigar  da ita yakeyi jikinsa ta sunkuya  a hankali tanajin quncin abinda yakeyi mata A ranta tace “don Allah ka kyaleni na tafi jirana akayi...." Sunkuyawa yayi ya dora  hannunsa a bakinta yace “da hakan ma ni  meye yasa da nabaki umarnin kije kikaqi zuwa?" Yana mgnr yana dagota ta sake lumshe idonta yayi murmushi yace “ke jaruma ce  kuma mara  kunya tabbas saurin kuka bai kamaceki ba" Yana fadin haka ya juya ya fice yana cewa dole kibi abinda na gindaya miki  idan kinqi kuma ki sake shigar da kanki  sawarwarin wahala sakarya kawai"
Bayan tafiyarsa ta jima tsugune a gurin kafin ta tashi ta fice daga gdan ta nufi gdan hajar tana zuwa ta kwanta kanta yana juya mata abubuwan da suka faru suna dawo mata nan Hajar tazo ta sameta tana tambayarta meye yake faruwa ta miqe zaune tare da jan fasali tace “wai zai aureni ne matsayin baiwa Aunty Hajar wacce irin bauta ke a cikin aure bayan wacce duk wata mace takeyi a gdanta?" Shiru hajar tayi tana nazarin kalamin kafin tace “to Allah shi dai yasan karatun Kurma kedai kamar yanda Innah taketa fada miki kiyi hqr kuma kiyi biyayya Allah bazai barki banza ba zai kawo miki dauki a dukkannin lamuranki yanzun meye ya kawoshi?"

Goge hawayenta tayi tace “akan banje gyaran jiki bane" harararta hajar tayi tace “ai dama saida aka fada miki baki gaji da zubar da hawaye bane shiyasa kikeqin daukar shawara kije kiyi abinda kikaga ya dace dake namiji ya aureka ma don qauna yaka qare bare wannan da ya aureki don gayya kada ki saita zamanki kije kina raba hali kishiyarki ta fahimci baraka tsakaninki da mijinki kigani in zakikai labari"
Sosai kalaman hajar ya kashe mata jiki tabbas wannan way din data dauka ba mafita bace gareta miqewa tayi ta zari hijjab dinta ta fice ta hau napep ta nufi gurin kwalliyar cikin saa taje angamawa kowa kawai aka hau yimata abinka da fata me kyau itan tafi kowa daukan kyau,  hakanan bayan an gama suka tafi sai zuba qamshi sukeyi suna zuwa suka tarar ankawo kayan Dijangala da Rabi kayan sun gaji da haduwa kowa sai kodawa yakeyi.

Ko kallo basu isheta ba tayi shigewarta ta kwanta washegari aka shiga hidimar biki gadan² kowa yanata warkajami banda ita domin kuwa kowa daina kulawa tayi batada abokin hira sai wayarta itanma da taga zaa dameta take watsarwa tayi kwanciyarta a ranar ma saida sukakai ruwa rana kana ta yarda sukaje lalle da gyaran gashi yamma liss suka dawo juma'ah da safe aka kawo mata kayan dinner a wata qaramar akwati kayan sunyi kyau matuqa da yamma Aunty Aseemah ta turo aka dauketa bayan kwalliyar da sukaje akayi musu ta kuma gyarata tasa akayi mata shiri na musamman domin ita a ranta yanzun takejin qaninta yana aure domin wancan auren zabin mahaifiyarsu ne wannan kam duk da yana iqirarin bayaso tasan zabinsa ne.
Daganan aka daukesu qarfe Shidda sai gurin dinner din ashe shima gurin dinner din uku ya kama nasu shine na musamman tare kuma a lkc daya motansu ya tsaya aka bude masa ya fito itanma aka bude mata ta fito suka hade a tsakiya sauti me dadi yana tashi itadai banda hawaye babu abinda takeyi tasan daga gobe shikenan kashinta ya bushe a hannunsa,  tana tafe tana layi har suka isa mazauni anan akayi kamu da duk wata bidi'a sannan aka fara gabatar da dinner din suna zaune zaman kurame babu me cewa wani qala tsakaninsu wayarsa tayi ring ya zaro a aljihunsa ya kara a kunnensa bataji abinda akace ba tadaiji yace “ok ganinan"


Miqewa yayi ya dubeta kamar zaiyi mgn kamar wanda ya tuna wani abu yayi gaba abinsa tabi bayansa da kallo take MC din ya fara babatun “toh amarya ya haka kika bari ango ya fice wasa bai qare ba?" Wasu hawayen baqin ciki suka zubo mata ta miqe itama da sauri ta nufi hanyar fita da sauri Jabir ya riqota yana girgiza mata kai ta watsa masa wani kallo da yasashi sakinta yace.
“Kiyi hqr kiran gaggawa ya samu a asibiti shiyasa" bata saurareshi ba ta hankadeshi ta fice wannan abu yabawa kowa haushi a gurin da mamaki kowa nata fadin albarkacin bakinsa itakam tana fita ta tsari napep ta fada masa inda zai kaita tana zuwa gda ta fada dakin Inna ta zube a jikinta ta rushe da kuka sosai hankalin Innah ya tashi daqyar ta samu tayi shiru ta lallabata ta fada mata meye ya faru,  murmushi Inna tayi tace “banda abinki Ma'uh lfy ai tafi komai kada kisa wannan a ranki komai zakiyi kiduba girman Allah ki zauna da mijinki lfy ki fahimceshi kinji" sake kwanciya tayi jikin Inna tana sauke ajiyar zuciya tace “Innah wlh inajin tsoron mutumin nan bashida tausayi kuma ni nasan ba domin allah ya nacewa aurena ba"


Ajiyar zuciya Innah tayi taja bakinta ta tsuke tanaci gaba da shafa bayan Asmah,  a haka bacci ya dauketa lkcn goma ta wucce daqyar Innah ta gyaranta kwanciya da taimakon Innah Azeezah a daren Jabir  yake fada masa abinda ya faru baiji haushin kansa ba sai ita yayita kiran wayarta tasata a silent ya kira yakai sau uku bata dagaba dole ya hqr amma rainin yarinyar yanacin zuciyarsa ranar kwana yayi yana huci Mimee na kallonsa bata kulashi ba don ta fahimci a yan kwanakin bashi da fushin daya wucce Asmah sai wajen biyun dare sannan ya kwanta shima kiran wayar bai daina ba cikin saa kuwa ta daga cikin mayen bacci bai bari tayi mgn ba yace.
“Ke wacce irin mara tarbiyya ce da zaki jizgani a cikin abokaina kinsan su waye a gurin kuma kinsan dalilin da yasa na tashi nabar gurin  ne shashasha sakarya mara tarbiyya....." Qit yaji ta kashe wayar ya miqe zaune da sauri yana kiran wayar yajita a kashe gabadaya yaja wani huci tare da cilli da wayar ya miqe kamar wanda aka tsikara ya zari mukulli sai kuma ya kalli agogo yaga uku saura wata ajiyar zuciya ya sauke ya koma ya zauna yana dafe kai yana mayar da numfashi  a fili yace “saura 7 hours zakiyi bayani duk wani iskanci da kike ji dashi zaki saukeshi a gidan matsiyatan iyayenki" Komawa yayi ya kwanta


Tunda ta farka taga kiransa ta kasa sake rintsawa wai yar marasa tarbiyya ta jinjina kalmar nan tafi sau hamsin kafin ta sake kwanciya wannan wanne irin miji Allah ya zaba mata da wannan tunanin ta tashi kawai tayo alwala ta tayar da sallah ta jima tana roqon Allah ya cire mata jin ciwon kalaman Aseem a ranta ya sassauta mata zuciyarta ya bata ikon yi masa biyayya koda zata cutu matuqar bata sabawa shari'ah ba
Da safe kuwa kamar yanda suka tsara hakance ta faru qarfe goma masallacin dake kusa da gdan Mal Hussaini ya dinke maqil da dandazon al'ummah saida aka fara daura auren Rabi'ah da angonta Mansur sannan na Dijah da Khamal sai na Asma'uh da Dr Aseem Shaheed nan gurin ya dauki kabbara maroqa suka rinqa zubawa angwaye kirari a cikin gdan kowacce amarya murna takeyi amma banda Asmah da tayi laqwas ta lafe jikin gado idanunta na saman silling hawayenta tun daren jiya yaqi tsayawa dukkan wata kalmarsa babu me dadin da zata tuna tasata farin ciki a daidai wannan lkcn a ranta tanajin yanzu da bai rabata da Sadiq dinta ba da yanzu itama tanajin irin Happy din da yan'uwanta sukeji,  itadai haka ta yini bata iya tsinanawa kanta komai ba sai kuka ko kwalliya taqiyi qarfe Hudu kuwa motocin daukanta sukazo lkcn daqyar Mal Hussaini yasata tayi wanka aikuwa tanajin ance ita akazo tafiya da ita ta rushe da kuka me dukan zuciya ta qanqame innarta tana mata magiyar kada ta bari a tafi da ita idan aka tafi da ita waye zaike yiwa Innah aikin gda,


Duk rashin tausayin Mudan ranar saida qanwar tasa tasashi kuka daqyar ya bambareta jikin Innah yasata a mota ya rufe tana kuka tana kiran sunansa shima hawaye yake sharewa hakan motocin suka daga suka dauki hanyar  Shagari quarters horn sukayi aka bude musu get Aunty Aseemah ta bude musu bangaren amarya Asmah har zuwa lkcn shassheqar kuka takeyi sukuwa yan kawo amarya lalacewa sukayi a kallon wannan katafaren falo basu qarewa duniya kallo ba saida suka haura saman me dauke da madaidaicin falo da dakuna biyu sun bawa ido abinci sosai.
Dake ba yawane dasu ba kasancewar yace kada a wucce mutum biyar  haka suka zaunarta a saman carpet din dake tsakiyar dakin jikin gadonta suka farayi mata sallama suka fice hatta Jiddarh ficewa tayi tabisu aka barta ita daya tanata aikin kukanta me ban tausayi,  kusan awa uku tana zaune ita kadai tun biyar har tara sannan taji tsaiwar mota a harabar gidan qirjinta ya buga da qarfi ta koma ta sake lafewa dukan qirjinta na qaruwa daidai lkcn da taji an bude qofar an shigo an sake murda ta dakin an shigo qamshin turarensa ya daki hancinta ta sake narkewa inda shikuma ya tsaya akanta yana qare mata kallo,  yafi 5 minutes yana kallonta kafin yayi wani murmushi yace “waike nan kin yarda amarya ce ke ko? Hmmm yarinya kinyi kuskure babba da kika yarda kika fado komata tabbas zaki fahimci bambamcin da kika kasa ganewa, am ba bata lkc nazo ba ga wannan ki taba nasan qila rabonki da nama tun sallah sorry karki damu da sai kin biya bana buqata kasancewar qyanqyaminki nakeji,  abu daya da zan fadanki shine idan kin tashi kullum da safe kinada aiki a gdannan,  ki shiga wancan part din ki gyarashi sosai sannan ki samawa matata abinda zataci am tanada qaramin ciki ne bata aikin komai saboda tanada matsalar mahaifa  tana buqatar tausa kuma batason ta inji so duk sanda ta buqaci tausa kiyi mata har sai tace ya isa haka ina fatan kin gane?".................



_*Oum Hairan*_
[20/06 4:32 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_


_*Fauziyyah Tasiu Umar*_



_*23-24*_

Juyawa yayi ya fice daga dakin yaja qofar ya rufe ta miqe ta bude labule tana kallonsa ya bude dayan bangaren ya shiga ya mayar ya rufe taja fasali tare da ajiyar zuciya ta koma ta bude ledar gasasshiyar hanta ce da taji kayan lambu sai qamshin takeyi dayar ledar kuma kaza ce itama ta hadu taja fasali ta zauna da farko kamar kartaci zuciyarta ta raya mata garama taci rabonta ne idan bataci bama ba gwaninta zatayi ba.
Sake budewa tayi ta dauki hantar takai bakinta saida taci iyakar cinta ta kora da lemon ta miqe ta cire  mayafinta ta shiga bathroom ta bata lkc tana kallon bayin tana mamakin irin tsaruwarsa kafin ta dauki sabon brush ta bude ta matsi man goge haqori ta wanke ta cire kayanta ta fara kokawa da shower ta hada ruwa tayi wanka ta fito ta shafa mai ta bude wadroop din ta dauko doguwar rigar bacci tasa ta karkade gadon ta haye taja bargo tayi kwanciyarta.

Baccinta tayi cikin kwanciyar hankali saboda gajiyar biki bata farka ba sai safiya ta tashi tayi wanka tayi sallah tana saman sallaya taji an taba qofar ta juya ta kalli qofar jin shiru baa qara tabawa ba yasata tunanin babu kowa taxi gaba da lazuminta sake taba qofar ne yasata miqewa tana tambayar “waye" ba ayi mgn ba ta bude qofar taja da baya da sauri Aseem ne tsaye cikin shirinsa na tafiya aiki da tarkacen laptop da takardu a hannunsa.
Qasa tayi cikin ladabi tace “ina kwana" Idanunsa ya dauke daga kanta ya juya ya fara tafiya saida ya kusa step din benen sannan yace “Mimee tana jiranki kije ki hada mata break" wani abune ya caki zuciyarta tana kallonsa ya fice hawaye suka sulalo mata na baqin ciki wannan baqin qasqanci da mahaifinta ya siya mata Allah wadarai dashi, komawa tayi ciki ta dauki wayarta da keta ring ganin number ya mudam tasan Innah keson mgn da ita ta kara a kunnenta a sanyaye,  yanayin yanda tayi sallama ya tabbatarwa Innah ba qalau ba taja ajiyar zuciya tace “ya akayine ma'uh na?" Cikin kuka ta durqushe a qasa ta kwashe duk abinda Aseem din ya fada mata ta sanar da Innah Sosai Innah ta girgiza dajin wannan qasqanci da rayuwar Asma'uh ta tsinci kai a ciki amma a fili sai tace “duk a cikin ibada ne kiyi hqr zakiga ribarsa a gaba don Allah badon niba ki mayar da komi ya zama ba komi ba koda anyi abinda ya kamata ki kalla ki kawar dakai wataran sai labari"


Cikin mutuwar jiki tace “yanzu Innah yimata zanyi?" Murmushi Innah tayi tace “qwarai kuwa yi zakiyi domin Allah ai lalura ta kori komai kema wataran zata taimakeki" haka inna ta rinqa tausar Asmah hardai ta hqr ta saki ranta ta miqe ta dauki hijjab dinta ta nufi part din Mimee ta qwanqwasa aka bata izinin shiga ta bude ta shiga cikin nutsuwarta me tsayawa a rai tayi sallama,  a qasan maqoshi mimee ta amsa tanajin wani kishi na taso mata duk yanda su Saimah sukazo suke koda kyawun matar yayan nasu ganin idonta sai taga tafi haka duk da kasancewar ba fara bace amma a sahun kyawu dole ta karbi lambar yabo.
Rusunawa tayi tace “Ina kwana Aunty...." Numfashi Mimee ta sauke tace “normal ina fatan Honey ya zayyana miki aikinki a gdannan ko?" Jinjina kai tayi Mimee tayi murmushi tace “ok sai a tashi a fara ina buqatar kunun tsamiya ne da qosan bread" miqewa tayi ta fara neman kitchen din ta nuna mata tace “ai basai kin wahala ba da part dinki da wannan duk iri daya ne bambamcin kawai a matsayi yake " duk da Asmah tasan mgn Mimee ta fada mata bata kula ba ta nufi kitchen din a hargitse yake gabadaya kayan sunyi qura ta jinjina kai ta lalubi tukunya ta dora ruwa ta rinqa bude kitchen cabinet din har allah yasa ta samu duk abinda take buqata ta hada ruwan kununta sannan ta debi surfaffen wake tasa masa ruwan zafi ya tashi ta hada tattasai da albasa da attaruhu da duk abinda tasan zata buqata ta wanke ta zuba a blander,  a wannan lkcn ilimi ne kawai yake aiki bawai sani ba duk kayan aikin baqine a gurinta hakanan dai ta ganganda ta gama hada komai ta Jere a dinning din ta koma kitchen din ta fara gyaransa saida ta gyareshi tsaf ta wanke kayan da sukayi qura ta mayar dasu muhallinsu sannan ta fita parlor shima ta gyara tayi duk abinda ya dace sannan ta juya zata tafi taji Mimee dake zaune tana kallo tace “ki hau sama ki gyara masa dakinsa"


Tuni wani riqaqqen baqin ciki ya cika zuciyarta taji kamar tayi tafiyarta kalaman Innah ne kawai suka sata juyawa ta nufi saman ta bude dakin farko Allah kuwa ya taimaketa shi dinne ta shiga ta fara gyarawa saida ta gyareshi tsaf kayan da ya cire duk ta ninke tasa a kwandon zuba kayan wanki ta wanke bathroom ta fesa turare ta janyo ta fito ta rusuna gaban mimee tace “na gama" daganta kai kawai tayi ta juya tayi tafiyarta ta koma nata part din ta gyara ta nemawa kanta abinda zataci ta dawo ta zauna a parlor ta kunna kallo tana kallo tana karyawa bayan ta gama ta haura saman tayi wanka tayi kwanciyarta


Wayar tace ta dauki ruri ta daukota ta duba taja ajiyar zuciya Dijanta ce ta kara a kunnenta tayi sallama dijah ta amsa da sanyin murya tace “inanan inata tausayinki ance mazan da sukasan dadin mace sunfi rashin tausayi a daren farko Ma'uh nikam naci wuya ji nake kamar kar a qara" sarai ta gane inda ta dosa tayi dariya me qarfi tace “lallai inayi murna kice har Ali yaga Ali?" Ajiyar zuciya Dijah tayi tace “yanzu ke haka kuka kwana yana kallonki kina kallonsa duk irin maqudan kudadan daya kashe Allah bai fanshe ba?"

Numfashi taja tace “nifa banson gulmarki nan ina ruwanki  tunda kedai anyi miki abinda kikeso" sanin hali yasa Dijah cewa “kekam kin fiya masifa daga na kiraki mu jajantawa juna zaki kama yimin fada to ai shikenan sai kiyita yi nidai nazama cikakkiyar mace yarinya ko iyanan alamu sun nuna nafiki" murmushi tayi tace “to meye na gorin abinnan da ba dambe ba kowacce mace ma tana zuwa gurin lkc dai igiya uku ke gareki nima itace dani saboda haka banga bambamcin ba".........
Kashe wayarta tayi ta gyara kwanciyarta tasha bacci sosai har wajen daya sannan ta tashi tayi sallah ta gyara gadonta ta nufi part din Mimee har yanzu tana kwance inda ta barta mamaki ya cika Asmah tayi mata sannu da gda ta dago ta kalleta saida gabanta ya fadi ganin irin kwalliyar da Asmah ta caba cikin wani tsadadden less dake cikin lefenta,  sarai take kallon Asmah tun daga sama har qasa ta zubawa hips dinta ido tuni Asmah ta fahimci kallon qurillar da takeyi mata tayi qaramin murmushi a ranta tace “jira dai madam ba damuwata mijinki ba amma dole ne kisan nafi qarfin matsayin da kuka ajeni"
Dagowa tayi tace “me kike buqata?" Iska Mimee ta furzar ta qanqance ido tace “kewai bakisan matsayinki bane a gdannan? Waye ya baki damar kwalliya?" Dagowa tayi ta dubi mimee tace “wai dake naji sunanmu daya a duniya Matan Dr Aseem Shaheed shiyasa nabawa kaina yancin kwalliya a gdan mijina....."


Wata muguwar tsawa mimee ta daka mata tace “Ubanwa yace miki matsayinmu daya dake yar matsiyata? Ke mece a mata da har zaki hada kanki dani??" Abinda Asmah takeso kenan ta juya cikin salonta na iskanci tana kada mata mazaunai tace “In kinga dama ma ki kirani da tafi haka nidai inajin kaina matsayin matar Mijinki bawai isar ki ce tasa na qudurta yi miki wannan aikin da kuka bani ba not sister tausayinki ne a matsayinki na patient kuma naji mijina yace cikine dake zaki haifa mana sanyin idaniya" tsayawa tayi ta juyo tace.
“Bari kiji wani abu ko Maryam naso ko bataso Asma'uh ta Aseem Shaheed ce zabinsa ce sannan inayi ne don farin cikinsa tabbas zanyi komai indai zaisa mijina abin alfaharina Happy domin nasan zamusha mango harda gwanda ke har water milon zan yanka nabashi a baki....."
Dafe kuncinta tayi da sauri ta dago sukayi ido hudu da Aseem dake tsaye,  ya hade rai sai huci yakeyi maimakon tayi qoqarin yin wani abu sai kawai ta shammaceshi ta fada jikinsa ta qanqameshi ta rushe da kuka,  raunin Aseem kenan A duniya baya qaunar kuka a cikin kukanma ya rasa masifar da tasa indai Asmah zatayi kuka sai yafi dagansa hankali fiye da yanda kukan kowa yake dagansa.
Sake qanqameshi tayi tana tura masa nononta a qirjinsa tuni baisan sanda ya dagata ba cak ya nufi saman da ita Mimee na tsaye sake da baki tana kallon ikon Allah suna shiga ya ajiyeta saman resting chair ya fada bathroom ya sakarwa kansa ruwa a ransa yanajin zafin kukan da ta zauna tanata rerawa har wani qara sauti takeyi,  badan ya gaji da wankan ba ya dauro towel ya fito yace “oh gud ki daina wannan kukan haka na fada miki banso ko?" Ajiyar zuciya ta rinqa jerawa ya tsugunna gabanta ya kamo hannunta yace “ki daina yi mata rashin kunya duk abinda zakiyi ya tsaya iyakar ni dana daukoki" miqewa tayi zata fice ya fincikota da qarfi ya hadata da bango ta saki qarawa hawayenta qarfi tanajin sanda yasa hannu ya shafa shatin inda ya maretan yace “kinga gurin har ya tashi" tureshi tayi ya sake ruqota ya hadata da qirjinsa ya murdawa qofar key ya matseta sosai a sanyaye yace “me kika bawa  Mimee taci da safe?...." Bai gama rufe bakinsa ba yaji an turo qofar an shigo,  ya saketa d sauri Idanun mimee akansu wani murmushi Asmah tayi tace “Insha Allahu bazan qaraba kayi hqr kaji mijina" tana fadin haka ta juya ta fice tana yiwa Mimee Murmushin qeta, kitchen ta wucce zuciyarta tas ta fara hada abinda zata girka lkcn uku har da rabi tayi tuwon shinkafa ta dora ta rage gas din ta fice ta nufi part dinta tayi sallah da gayyah ta sake wanka ta canza kaya ta fito ta koma taci gaba da aikinta miyar zogale tayi musu ta sake yi musu jallop din taliya ta jere musu a dinning ta zuba a nata a collar ta bude qofar baya tayi ficewarta tanajinsu sunata bala'i itadai ko a jikinta an qudurta tayi ko zai rinqa zagin iyayenta bazata sake Mimee ta fahimta ba gara idan sun kebe sucinye iyayensu ma.....

_Comments_
_Share_
_Vote_
_Please_

_*Oum Hairan*_
[20/06 4:32 pm] Oum Hairan: https://chat.whatsapp.com/IJkh1cP8h62Avsz2Zrcr2x


_*Zarrah*_


_*Fauziyyah Tasiu Umar*_

*ELEGANT ONLINE WTITERS*

_*25-26*_

Tana shiga part din nata ta dauki wayarta tana latse latsenta tana murmushi hirar manyan mata na bata nishadi a group din DOMINKI YAR GATA na Oum Hairan wanda Aunty Hajar ta biya mata tasata a ciki tunda ta shiga batace komai ba saidai murmushi da takeyi wata matace a group din tace _“wato Jiya naji dadin lectures din da Malama  Ummi tayi mana a gidannan nabawa kafura kuka kwana sukayi suna bala'i inajinsu dake baa dakina yake ba na kulle qofata"_ stikers wata ta turo ta dariya Asmah ta sauke ajiyar zuciya kafin tayi mgn taji wata tace _“ ai koni da nake ni kadai jiya Munji Happy nida Abban Salim har kyautar kudi yayimin unguwar da na dade ina tambayarsa sai gashi ya daukeni ya kaini,  Mukam sai gdy Oum Hairan group din dominki yar gata 2 yana taimaka mana wajen samawa kanmu yanci gurin riqaqqun mazajen nan na zamani babu boka babu mallam"_

Suna taka da wannan tattaunawa taga ansawa group din mukulli bayan kamar mintuna biyar alamun rubutu suka bayyana a saman group din sallama ce ta fara shigowa kafin me rubutun ta fara da cewa _"kamar yanda kuka sani yau Oum Hairan ke gabatar da shirin zuciyar masoyi ba Aunty Mamee ce saboda haka zan koma gefe Nima nayi sauraro aunty mamee bismillah dalubanki na sauraronki💃🏻"_
Tasa alamun rawa tayi dif abinta shudewar yan mintuna aka fara gabatar da lecturer me taken *ZUCIYAR MASOYI* matan sunji nayi duk sunyi zukudun suna saurare" jinjina kai kawai Asmah takeyi taji manyan wada wadai tuni ta shiga hankalinta wani abin idan Aunty mamee ta fada har daukewa numfashinta yakeyi saboda kunya,  ta jima a zaune ko sallah ta kasa tashi tayi bayan an gama lectures ne kuma aka tafi bangaren gyara Hajjiya mandiya hamshaqiya Oum Hairan ce ta karbi filin da cewa _“Da yawan iyayenmu mata suna damun kansu Idan zasu auradda yayansu da nemo musu maganin mata wanda a zahiri ba abinda ya kamata ba kenan abu mafi muhimmaci shine dauki yarki ki kaita asibiti ayi mata gwajin sanyi ayi mata hoton maranta idan ta tsallake batada sanyi fine idan kuma akwai sanyi to aiki ya sameki ke uwa dole ne kiyi aiki da hikima wajen nemawa yarki lfy domin kuwa indai da sanyi a jikinta ba namiji ba macema yar uwarta bazatayi qima a gurinta ba"_

Numfashi Asmah taja cikin tsoro tace "munshiga uku sanyi kuma? Tab to muda ko ararrabi baa jiqa manaba ya kenan?" Wawurar wayar tagumi
a kashe datar ta kira number Aunty Hajar ta daga tace “Aunty ki hau online oum hairan nayi lecture akan ciwon sanyi a group din DOMINKI YAR GATA nifa kaina ya kulle" kashewa tayi ta sake kunna datar ta rinqa bin bayanan a hankali tana nazarinsu tunawa tayi batayi sallah ba ta miqe ta dauro alwala tayi sallah bata qara hawa ba saida tayi wanka tasa kayan baccinta ta kulle part dinta ta haye gado taja bargo sannan ta kunna tanabin bayanan wanda bata ganeba tana tambayar Aunty Hajar saboda anriga angama lectures din taji bayanai sosai har ta dauki na aikatawa gobe da safe.



Washegari tun asuba data tashi bata koma ba ta gama gyaran part dinta ta sanya wasu yan iskan riga da wando rigar airmles ce wandon three quarter ta bude cikin akwatunanta ta dauki takalmi sawu ciki tasa ta hade gashinta tayi donnut dashi ta sauko daga saman da dan gudu gudunta ta bude qofar ta fice ta nufi gurin training din gdan tana yan guje²nta da tsalle tsallenta Aseem da ya dawo daga masallaci ya zauna a wani bangare na gurin ya zuba mata ido yana kallon yanda take sarrafa jikinta kamar babu qashi abin yayi bala'in burgeshi baisan sanda ya aje jaridar ya zubanta ido yana sauke ajiyar zuciya,  dakatawa tayi tana duba agogonta tana share gumi.
Bakwai saura juyawa tayi ta nufi part dinta ta sake wanka ta sake kaya ta dauko wayarta ta nufi bangaren nasu bata tarar da kowa a parlour ba ta tabe baki ta fara hade kayan dake parloun bayan ta gama ta dafansu tea ta zubansu a flast ta soyansu doya da qwai ta jere musu tayi ficewarta tana fita suka fito qamshi ya cika gdan suka sauke ajiyar zuciya Mimee tace “wannan yarinyar ta shigo ne?"
Kallon falon yayi yace “idan haka kikabar parlounki to qila bata shigo ba" tabe baki tayi ta zauna a dinning din ta bude kayan abincin ta fara zubawa yayi murmushi yasakai ya fice  a ya nufi inda yake parking motarsa har ya bude zai shiga yaji kamar ana kallonsa ya dagakai sama Asmah ya hango tsaye a corridor din samanta tana cilla teddy sama tana cafewa.



Jingina yayi jikin motar ya zubanta ido a fili yace “komanta shirme ne ita" qwafa yayi ya juya ya shige motarsa ya tayar ya fice daga gdan tayi murmushi ta koma ciki tace “ nagama wannan aikin" ita kanta ta gaji tana shiga bajewa tayi a gado ta kama bacci sai biyu ta tashi bata wani damu ba ta miqe tayi wanka ta sanya rigarta iya gwiwa ta daure gashinta ta sakeshi tasa hular rigar ta fito ta nufi part din na Mimee tana tafe da Bluetooth a kunnenta lkcn hudu harta gota tana rangaji kamar itaciyar mangoro ta shiga part din na mimee tana jibge a kujera daganta hannu tayi tace “Hi baby how per" bata jira amsar ba tace “sai hqr yau mijina yace na kwanta na huta zai shigo da abinda zaaci....." Mgnr ce ta maqale lkcn da yake shigowa ta hadiye yawun tsoro lkcn da suka hada ido qasa tayi da kanta tace “your are wlcm My qalb....." Kallon mimee yayi da sauri itama shi take kallo Matsawa Asmah tayi kusa dashi ta karbi kayan hannunsa ta Dora a center table tana tafe ne tana wani kadansa jiki ta sake juyowa ta wani kashe masa ido cikin matsiyaciyar kwarkwasarta ta qarasa gabansa ta shige jikinsa tayi dage ta sauke masa kiss a kuncinsa da yasashi rintse idonsa zuciyarsa na bugawa da qarfi.


Matsawa tayi ta fara bude ledojin kamar yasata yaja wata ajiyar zuciya ya zube a kujera wani tsalle ta saki ta fada jikinsa ta sake saukensa hot kiss a lips dinsa harda wani zura harshenta gabadaya yar banzar yarinyar ta kashe masa jiki ya kasa hassalawa kansa komai Mimee ta hadiya har wuya kadan take jira ta fashe ta tsinkayo muryar Asmah tana cewa “ni nasani mijina shine gwarzon mazan duniya bayamin alqawari ya saba inasonka har cikin ruhina......."

_Wannan group shine group din zarrah pls idan kinsan kina daya daga cikin groups dina kada ki shiga ina post a kowanne group sannan idan kinsan bazaki comments ba kema karki shigo yawwa don Allah yasani ban buqatar yan labe da yan tanks_



_Comments_
_Share_
_Vote_
_Please_

_*Oum Hairan*_

_*Zarrah*_


_*Fauziyyah Tasiu Umar*_

*ELEGANT ONLINE WTITERS*

_*27-28*_

Miqewa Asmah ta sakeyi ta nufi freegde harda dan gudunta na iskanci  ta dauko lemo da ruwa ta ajiye masa a side table din kusa dashi ta qara matso masa dashi ta nufi kitchen ta dauko cup na glass ta dauki lemon ta tsiyaya masa ta miqa masa shiko maloho banda kallonta babu abinda yakeyi,  kashensa ido tayi tace “inason sanyaya zuciyar duk wanda ya sanyaya tawa musamman ma kai mijina" sake miqa masa tayi ya karba ta juya tace “ni natafi na sake wanka" ashar taji Mimee ta saki ta miqe tace “ashe kawai karuwa ka dauko mana wlh baku isa kuyimin karuwancin nan a gdannan ba kutmar ubancan......"
Tabe baki Asmah tayi tayi ficewarta ta nufi part dinta tayi wanka tayi sallah ta dawo parlour ta kshingide abinta ta dauki wayarta ta fara dannawa bayan Sallar Isha ta haye sama ta cire kayanta tasa na bacci ta haye gado har bacci ya fara daukarta taji ana taba qofar miqewa tayi da magagin bacci ta bude taja baya da sauri ganin fuskarsa babu annuri yasata shiga hankalinta ya tako ya shigo dakin yana qare mata kallo tare da ajiye ledar hannunsa ya farabin dakin da kallo bayan ya gama ya mayar da dubansa kanta ta wani rakuye jikin wadrobe har yanzu fuskarsa a daure take ya taka gabanta batayi aune ba taji ya cafki kunnenta



Qara ta saki ya dora hannunsa a bakinta yace “karki kuskura ki sani ciwon kai dan ubanki ni sa'anki ne da zaki rinqa yimin wannan iskancin da karuwancin naki?"  Sunkuyar da kanta tayi tana matsar hawaye ya saki kunnenta ta dauka sauqi ta samu kawai taji ya damqi gashinta da qarfi ai batasan sanda ta saki qara ba ya sake toshenta baki ya hadata da bango ya matse ya dago kanta da qarfi ya matse bakinta ta rinqa turjiyar qwacewa yaqi sakinta sai hawaye da takeyi har saida yaga jan lips dinta ya tsage ya fara zubar da jini sannan ya saketa ya cillata gadon yace “shashasha kawai kalleki kamar 1 kenan harji kike kin isa mace zakike hadani fada da matata sabida makirci irin naku na yayan matsiyata idan suka samu guri" numfashi ya sauke yace “kuma duk ranar da kika qara yimin abinda kikayimin yau wlh saikin gane kurenki saina goge miki hadda zaki gane ni ba abokin wasanki bane idan kinsan bazakiyi aikin dana baki ba saina canza miki tunda kin zama yar iska"
Zama tayi a gurin da take tsaye ta Dora hannu akanta ta rusa wani ihu yaja baya da sauri tare da dakanta tsawa yace “kewai mahaukaciyace ne?" Miqewa tayi baya tace “eh din ina ruwanka dani kuma bazaa daina aikinba aiba donkai nakeyi ba kasan badan tsoronka nakeyi ba arziqin uwata da kake tsiyatawa kakeci banda haka kai ka isa nayi maka biyayya man....."


Cafka yakai mata ta qwace da sauri ta fada bandaki ta datse tace “bakin nakama da babu zaqi yawun naka qarni yakeyi ko sweet bakasha kuma ka ficemin daga dakina kazo kallon bulus to yaro garama ka tafi kafin nayi maka Ehun kwarto" Takaici ne yasashi murmushi wato tunda yake baitaba ganin mutumin da yakeci masa mutunci ido biyu irin Asmah ba bata tsoronsa ko kadan wai yawunsa qarni😅
Wani takaici ne yasashi juyawa ya fice ya rufenta qofar da qarfi ta sauke ajiyar zuciya ta  bude bathroom din ta leqo ganin bayanan yasata fitowa ta murdawa qofar key da sauri ta tsaya jikin qofar tana mayar da numfashi har yanzu kuka takeyi tana baqin cikin zagin cin mutuncin da yakewa iyayenta da tanada iko da tace ya dena amma tasan nuna masa damuwarta ma qara ingizashi zatayi kukanta tasha sosai ta share hawayenta ta sake watsa ruwa ta kwanta baccinta tayi me dadi batabi takan ledar da ya ajiye ba saida asuba da taji yunwa ta isheta ashe ganima ya kawo mata tayi murmushi ta miqe ta nufi kitchen ta dumama naman taci tayi hani'an ta kora da lemonta me sanyi ta sanya hijjab dinta ta fice saida taje training space din sannan ta cire hijjab din ta rataye jikin ragan qwallo ta fara motsa jikinta duk abinda takeyi Aseem na sama jikin window na dakinsa yana kallonta ya kasa dauke idonsa akanta komanta baisan meye yasa baya gajiya da kallonta ba ajiyar zuciya yayi lkcn da yaga ta miqe ta dauki hijjab dinta tasa ta nufo part din nasu komawa yayi ya kwanta kasancewar yau bazai fita ba sai yamma miqewa yayi ya sake leqawa yaga bata a gurin yasan ta shigo yayi murmushi ya bude qofar ya fita dakin Mimee ya bude ya shiga ya zubanta ido tana kwance saman gado tanata baccinta cikin kwanciyar hankali.


Rufe mata qofar yayi ya juya ya sauka qasan ya zauna a dinning din yanajin qamshin girkin nata ya cika gdan yaja fasali qamshin gwanin dadi ya miqe ya nufi kitchen din ya tsaya jikin qofa ya zuba mata ido ta cire hijjab din taci dammara dashi tanata suyar dankalin turawa  kunnenta Manne da bluetooth tanabin waqar qwanja ta Mamar tana rawa abinta zame masa kamar TV tayi ita ko nauyin jikinta bataji koda yake ba jikinne da itaba dama uban hips ne da duwaiwaka kawai ke janta,
Dif ta dauke wuta saboda wani baqon abu da taji qamshin turarensa ya fallasa sirrinsa saida yawun bakinta ya dauke lkcn da taji yana yawo da hannunsa a cikin rigarta qasar cibiyarta hannunta tasa ta janye hannunsa cikin soro tuni idanunta suka kawo ruwa tunaninta rashin kunyar da tayi masa ne zai ladabtar da ita qasa tayi ta durqushe jikinta har rawa yakeyi tace “wlh aljanunane suka tashi jiya yanzun ma idan kace zakayimin wani abu sake tashi zasuyi.......


Damqar gashinta yayi ta sanya hannunta ta toshe kunnenta jikinta har yanzun rawa takeyi da gashin nata ya miqar da ita ya hadata da kitchen cabinet ya matse qugunta da nasa ya dago fuskarta ya zuba idanunsa da suka kada sukayi jawur da jaraba yace “ashe kuwa yau zaki hau bori a gdannan ai bansan kinada aljanu ba da tuni na tashesu ta qarfi,  Yana fadin haka ya murde gas din ya sake mannata da jikinsa ya dago fuskarta ya daure fuska yace “ki daina yimin kukannan banaso na fada miki idan kikaqi kuwa zan saki kuka me dalili yau dinnan" hadiye kukan tayi ya sanya hannu ya balle mata bottle na rigarta ta rintse idonta jikinta na rawar gangi taji bakinsa saman kunnenta ya zura harshenta ciki yana lasar bayan kunnen nata a hankali ya gangaro bakinta ta janye ta sulale qasa yabita da sauri ya bajeta a qasan yabita ya turmushe ya sanya hannunsa biyu ya fara shafa boobs dinta ta qasa yana qoqarin tura bakinsa cikin nata........

[20/06 4:32 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_


_*Fauziyyah Tasiu Umar*_

*ELEGANT ONLINE WTITERS*

_*29-30*_

Taqi basa damar kama harshen nata sai kokawa sukeyi shegiyar yarinyar yana rainata qarfi gareta kamar shari'a daqyar ya samu ya sanya hannunsa ya danne kanta ya cafki harshen nata da nasa ya fara aika mata da wani kiss me masifar kashe jiki itakam banda kuka da turje turje babu abinda takeyi shima dake baqin naci garesa yaqi qyaleta sai tsotse mata baki yakeyi yana shafa nononta ta qasa yanajin wani shauqi na feelings yana qara bijiro masa tuni hajiyansa ta miqe ta fara harbin cinyar Asmah ya sake matseta da cinyar tata yanaci gaba da dura mata yawunsa saboda mugunta ya cikanta baki da yawunsa ya hanata ta qwace dole sai hadiyewa tayi.


Shammatarta yayi ya sanya hannunsa ya kama nipples dinta ya fara murzawa da qarfi saboda mugunta saida ta shide saboda zafin da taji ya ratsata ga wani danna tsokar cikin da yakeyi yana qara damqarsu da hannunsa santsinsu da laushinsu yana fuzgarsa.
Shassheqar kukanta ne yasashi janyewa ya miqe tsaye yana layi tare da jefanta rigarta cikin muryar maye yace “zan riqekine yarinya zakisan kin rainani" itadai tana samu ya fice ta miqe da sauri ta sanya rigarta qirjinta na bugawa da qarfi a tsorace ta gama aikin ta dauka ta fita domin jerawa a dinning din taja baya da sauri ganinsa zaune a gurin gabadaya wata muguwar kunyarsa takeji da kuma tsoro,
Ji takeyi kamar ta juya to yanda taga ya kafeta da idanunsa da suka kada sukayi ja yasata dole ta qaraso ta ajiye ta juya da sauri ta dauko sauran ta nufi qofa  zata fice taji yace “ke zonan" jiki a mace ta juyo idanunta da suka kumbura suka qara cikowa da qwallah kallon kayan data ajiye yayi yace “haka akeyi a gidanku azo a dangwararwa da mutum abinci bazaa bashi ba?" Wasa takeyi da yatsanta har ya gama mgnr batada niyyar yin wani abu tsawa ya daka mata data sanyata saurin tsugunnawa ta fara hadansa break din tana hawaye itakam wannan masifar ta fara isarta tana gama hadawa ta juya zata fice ya cafko hannunta ya fincikota jikinsa ta sakeyin qasa ta zauna hawayen da taketa qoqarin maqalewa ya zubo mata.


Shi kansa baisan dalilin da yasa ya janyota dinba kawai neman mgn ne ya kuma lura bazata magantun ba yace mata “ina naki abincin?" Turo baki tayi gaba batare da tace komai ba yaja plat din ya soma break dinsa yana kallonta tana janyewa har tayi masa nisa ta miqe ta zuba da gudu yayi murmushi daidai lkcn da Mimee ta fito daga dakin sanye da rigar bacci tanata zuba hamma,  kallonta yayi ya kawar dakai yaci gaba da cin abincinsa zama tayi taja flat ta hadama kanta abincin ta faraci tana yatsina fuska tace masa “yaushe zan koma asibiti ne marata tanamin ciwo da dare sosai"
Bai kalleta ba yaja wani flat din ya soma hada wani abincin ya hada tea a cup ya miqe zai fice tace “mgn fah nakeyi maka Aseem ka wani shareni ka miqe bai bata amsa ba yayi ficewarsa tayi tsaki tace “aikin banza yankawa kare ciyawa ka gama bacin ranka n banza biyu babu ce ta sameka don wlh bazan yarda ka zunguremin ciki ba sau uku inayi ciki kana barar dashi da jarabarka sannan yanzun ma kace in yarda saboda kamai dani sakarya" miqewa tayi ta leqa daidai lkcn da Asmah ta bude masa qofar part din nata ya shiga ya mayar ya rufe wani abu taji ya caki zuciyarta ta koma ciki da sauri ta cire kayanta tasa doguwar riga ta fito ta nufi part din Asmah,
Itakam Asmah tana bude masa ta juya ta koma sama ya tsaya sororo yana kallonta ajiye kayan hannunsa yayi yabita saman a falon ya tarar da ita tanata danna waya tana hawaye ya fusge wayar yasa a aljihunsa ya zauna kusa da ita yace “meye na kukan kuma?" Ajiyar zuciya tayi ta kuma tabe fuska yace “oh God nace meye na kukan?" Cikin in'ina tace “Innah tace batada lfy" miqewa yayi yace “ok shine kika zauna kike kuka to kukan yayi miki magani" ficewa yayi ya dauko abincin daya shigo dashi ya ajiye mata a gabanta yace “meye kikasa a abincin kika bamu ke kikaqi ci?" Zaro ido tayi ta miqe ya kamata ya zaunar da ita yace “minti goma na baki ki cinye in kinqi kuma kiji a jikinki" yanda yake mgnr da karsashi  yasata zaman dirshan tasa abincin a gaba tana kallonsa koda dai Itan bata wasa da cikinta amma batajin da ranar da zatace ta cinye abinci me yawan wannan.

Guri ya samu ya zauna ya hade rai ta yanda babu ta inda zata kawo masa wargi yana latsa wayarsa yana kallonta ta saman ido daqyar ta iyacin rabi ya miqe ya nufi qofa zai fita sukayi kicibis da Mimee tana shigowa wani matsiyacin kallo ya watsa mata ya wucceta yana amsa waya dagowa Asmah tayi lkcn da taga ficewarsa bataga shigowar mimee ba domin bayansa tabi tanayi masa mgn baiko saurareta ba yayi ficewarsa a mota taja qwafa tace “zakayi bayani ne wlh da Hajjah zan fadaka tunda abin naka wulaqanci ne"
Part dinta ta koma ta dauki wayarta ta kira mahaifiyarsa Hajjah ta daga suka gaisa daga muryar mimee tasan da matsala tace “meye kuma yake faruwa kardai ya fara nuna miki halin maza akan wannan yar matsiyatan?" Numfashi mimee ta sauke tace “wlh hajjah abin babu kyan gani idan dama dagani saishi yakeyi da sauqi amma a gabana zakiga yana shisshige mata yana wani janta jikinsa ita kuma sai karuwanci take zuba masa Hajjah baki ganiba duk Aseem ya susuce sai wani rawar qafa yakeyi akanta jiyafa har cewa yayi da ita kartayimin girki ta bari zai siyo yau kuma saboda taqicin abinci bakiga inda hankalinsa ya tashi ba ya wani dauki abincin yabita dashi ni wlh hajjah bazan iya wulaqancinnan ba akan wannan kucakar yarinyar yar matsiyata mijina ya juyamin baya....." Miqewa hajjah tayi daga zaman da tayi tace “kan ubancan ni Aseem Zaiyiwa haka tabdi lallai ya mantani bari dama yanzu nakeson zuwa gdan naku ance komai ma na auren shine yayi mata harda yan uwanta to wlh ni asirinta yayi kadan ya mayarmin da dana soko......"


Qit ta kashe wayar ta zari mayafi ta fita tana qwalawa driver kira yazo ya dauketa daga hotoro Limawa Sai Shagari quarters tana zuwa ta fita a motar har neman faduwa takeyi ta shiga bangaren Mimee ta miqe ta nufeta suka rungume juna mimee tana matsar hawaye tace “kingani ko Hajjah yau ya hanata tayimin aiki har cewa yayi ai ba baiwata bace yayimin alqawarin bazai kusanceta ba har tagama zamanta ya saketa amma jiya saboda tazo tana masa kwarkwasa nayi masa kashedin banso cemin yayi itama ai matarsa ce babu ruwana da tsakaninsu......"
Jan hanun mimee tayi suka nufi part din Asmah tana daki ta koma ta kwanta saboda ciwon Marar da take fama dashi ga kuma tunanin Innanta da Yaya Mudam ya fada mata batada lfy idonta ya motsa saboda kukan rashinta da take yawan yi ita kanta cikin kwana ukun tana azabtuwa da rashin Innarta. Ji tayi ana dukan qofar parlourn saman ta miqe da sauri saboda bugun baiyi kama dana nutsuwa ba tana layin bacci da ciwo tace “waye?" Shiru akayi mata ta sake cewa “waye?" Shareta akayi kamar ta juya sai kuma taga rashin dacewar hakan ta bude durqushewa tayi a gigice tare da rintse idanunta ta saki wata razananniyar qara saboda azabar zafin radadin da taji ya ziyarci idanunta daidai lkcn da Aseem ya shigo aikuwa da mugun gudu ya haura saman yaja yayi turus tare da cewa “Nashiga uku Hajjah Me Asma'uh tayi miki barkono fah kika zuba mata a ido"........

_Comments_
_Share_
_Vote_
_Please_

_*Oum Hairan*_
[20/06 4:32 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_


_*Fauziyyah Tasiu Umar*_

*ELEGANT ONLINE WTITERS*

_*31-32*_


Harara Hajjah ta watsa  mata tace “shine me don na watsawa wannan yar  matsiyatan yarinyar barkono kama godewa Allah daba  ruwan zafi na zuba na saliketa ba tunda aikinyi kake  nema  na nemo  maka Asararre sallamamme yanzu kai saboda bakada mutunci akan wannan yar iskar watsattsiyar yarinyar zaka wulaqanta Maryam meye zakaci da wannan ragowar talaucin yar matsiyata"
Ganin hajiyan batada niyyar yin shiru shikuma yanada abinda yafi wanda take fada muhimmanci yasashi nufar cikin dakin ya dago Asmah da taketa gursheqen kuka bathroom ya nufa da ita ya zubanta ruwa ta wanke maimakon taji sauqi sai ninki azaba, fitowa yayi da ita ya zaunarta gefen gado yace “ina zuwa" fita yayi ya nufi motarsa ya bude ya dauko wani magani ya dawo ya diganta a idon yanajin hajiya tanata sababinta amma bai tankata ba saima kulle qofar part din asman da yayi ya rinqa shafa bayanta yana hura mata iska a idon hardai ya samu bacci ya dauketa.

Part din mimee ya nufa cikin saa Hajjah ta tafi ya kuwa rufeta da bala'in da bata taba sanin ya iyaba kashedi kam tashashi har ya juya zai fita kuma ta kadansa ya dawo yace “karki gyara kuma kada ki daina kai qarata gurin Hajiya wlh zaki jawa kanki abinda baki taba tunani ba nayi tunanin kinada hankali shiyasa na sakoki cikin lamura na so tunda bakisan mutuncin ba aikin ma daga yau kuma daga yanzun na sauke itama matace kamarki ba yar aiki ba ki rinqayin abinki idan kinso daganan ki kaini inda yafi gurin hajiya tunda kina ganin akwai maganin da zatayi miki" ficewa yayi a hassale ya shiga motarsa ya fice a gdan.
Bai dawo ba sai dare ya jima a motarsa kafin ya fito ya dauki ledar da ya dawo da ita ya nufi part din Asmah ya shiga ya aje ledar da magungunan da ya taho mata dasu lkcn tana bayi ta dauro towel ta fito sukayi kicibis taja baya da sauri ta dauka hijjab dinta tasa yaja ajiyar zuciya ya fito da magungunan ya farayi mata bayani.

Bayan ya gama ya sake kallonta yace “idan kinsha ki kwanta idanma da wani abu da yayi saura zai fito" jinjina masa kai tayi tace “na gde ta juya ta dauki mai ta fara shafawa, miskilin shima fita yayi batayi tunanin zai dawo ba tajishi yana taba qofar ta bude ya miqo mata wata ledar yace “kisa wani abun a cikinki kafin kisha maganin" tana karba ya juya itama ta rufe dakinta ta murda masa key ta bude ledar bata wani iyacin abincin na kirki ba tasha maganin ta koma ta kwanta.
Fita yayi ya koma dayan part din yayi wanka yayi sallah ya kwanta zuciyarsa tayi baqi mimee bata taba bata masa rai irin yau ba ita kishin nata na hauka zatayi qarfi da yaji so takeyi ta hadashi da mahaifiyarsa qwafa yayi ya sake gyara kwanciya yanaji tana taba qofar ya shareta tunda yasan batada wani amfani da zatayi masa

Ta jima tana buga qofar yaqi budewa dolenta ta hqr ta koma dakinta zuciyarta cike da tsanar Asmah tanajin takaicin hada matsayinsu da yakeyi dole ta shirya yaqar yarinyar ta ruwan sanyi don ta lura fadan dole saida hikima a cikinsa, da safe daga masallaci ya wucce duba jikin Innah dake asibiti bashi yabar asibitin ba sai goma na rana ya wucce gdan Aunty Aseemah suka gaisa yayi mata sannu da gajiyar biki don kusan duk itace qarfin hidimar bikin nasa sai qanwarsa sun jima suna hira tana fada masa irin fadan da Hajja ta kirata tanayi jiya wai taje gdansa ya wulaqantata ya tafi gurin matarsa.
Murmushin takaici yayi yace “to me takeson nayi mata Maryam ta zayyana mata qarya da gsky tazo tana neman nakasa yar mutane" sosai Aunty Aseemah ta jinjina abinda akace mahaifiyar tasu tayi koda yake tasan zata iya yafi hakama don ta lura da gaske takeqin Asmah.

Koda ya koma gdan bai nemi kowa cikin matan nasa ba ya gama abinda zaiyi ya tafi asibitinsa da dare ma da ya dawo ya wucce Mimee a parlournta tana chat yanaji tana masa sannu da zuwa baiko saurareta ba yayi hayewarsa sama  Itanma bata bisa ba kasancewar sunyi waya da Hajjah tace mata ta watsar da iskarsa dake sakarya ce hakanan ta hau ta yarda.
Washegari ne da safe ya shiga Part din Asmah ya taddata a kitchen tana hada break dake baya cikin walwala takarda kawai ya aje mata ya fice, gabanta ya fadi sosai ta dauki takardar jikinta na rawa ta bude admision ne Jamb ce ya biya aka zana mata ta zaro ido cike da murna ta rungume takardar tana dariya kashe gas din tayi murna bazata barta ta qarasa girkin ba ta shige daki ta kira aminiyarta ta sanar da ita sosai ta tayata murna tace mata “nima na zana amma banje na duba ba"

Sun jima suna waya sannan sukayi sallama ta kashe wayar ta kira Innah itama tayi mata sannu da jiki Inna tace “kiyiwa Aseem gdy yayi dawainiya sosai a asibiti yau zasu sallame mu sunsa mana rana idan hoton da akayimin ya fito zaayimin aikin ido" sosai yau Asmah take cikin farin ciki.
Bayan sun gama wayar kamar zata kirashi tayi masa gdy amma tsoro takeji karya jizgata saqo ta tura masa na gdy ta ajiye  wayar ta sake komawa kitchen ta hada tea tasha ta zauna tana game da wayarta ,
Haka rayuwar taci gaba da tafiya babu wata jituwa tsakanin Asmah da Aseem duk da ta rage yimasa rashin kunya saboda arziqin aure itama Mimee ko a harabar gdan basu cika haduwa ba tsayin watanni biyar


Ranar wata laraba ta dawo daga makaranta ta shiga wanka taji hargowar hajiyan Aseem inda sabo har Asmah ta fara sabawa da halinta bata gama wankan ba haka ta katse ta zuro hijjab ta fito ta bude dakin tana tsaye riqe da qugu a parlourn tana ganin Asmah tayi kanta tana cewa.
“Ai dama yan magana sunce halin tsiya gadone na arziqi ma gadone yanzu ke duk abinda yaron nan aseem yakeyi muku kunmai dashi Injin ATM dinku duk wata dawainiya taki data iyayenki ya dauke amma saboda baqin ciki Matarsa abar qaunarsa tayi bari har saida takai ga anyi mata aiki an cirenta cikin daya zama qari amma ki kasa zuwa kiyi mata ko sannu"
Hawaye ne ya zubowa Asmah zuwa lkcn ta fara hada hankalinta tace “haba Hajiya nifa musulma ce ko zaman gaba mukeyi ai bazan kasa yimata sannu ba da nasani wlh bansani ba toma a gurin wa zan sani Hajiya me gidanne kuma ya shafa'a bai sanar dan....." Dauketa tayi da mari tace "rufemin baki baqar munafuka ni zakiyiwa dadin baki to ni bama wannan ne ya kawoni ba nazo ne nayi miki kashedi kiyi gaggawar sakin mata mahaifa bazamu idan ba hakaba wlh zaayi biyu shegiya baqar mayya aini dama tunda naga yaron nan Aseem ya nacewa aurenki jikina ya bani ba banza ba ashe irinsu Alasan ce an lashe masa kurwa anzo zaa lashe ta matarsa to nidai nafi qarfinki......."


Dukan da kalaman Hajja sukayi mata saida suka sanyata zama babu shiri gabadaya ilahirin jikinta ya dauki rawa tabbas ko iya haka Aseem da danginsa sun cucesu tunda take a duniya bata tabajin baqar kalma irin ta Hajjah ba wai ita da iyayenta ne mayu? Qwafa taji Hajja tayi ta juya tana cewa “idan an isa a shigar damu qara na fada domin na tabbata"
Ficewa tayi daga parlourn Aseem dake tsaye tun shigowarta ya kauce ya bata hanya saboda ya lura neman dukansa ma Hajja takeyi ba Asmah ba shi kansa kalaman Hajja sunwa kansa nauyi balle kuma ita cikin sanyin jiki ya haura saman ya isheta ta dora kanta saman kujera tana wani irin kuka me tsuma zuciya tana ambaton sunan Allah tare da sunan innanta ya jima tsaye kanta cikin kukan yaji tana cewa “Allah na roqeka idan har babu rabuwa tsakanina da wannan azzalumin bawan naka ka qadartamin mutuwa cikin gaggawa ko ruhina zai huta Allah da wanne zanji wa zan fadawa ya bani mafita....."
Wata iska ya furzar me zafi ya fara janyewa da baya da baya har yakai step din ya sauka ya zauna a qasa.


Miqewa tayi tana layi ta fada dakinta ta janyo akwatu cikin akwatunanta yau kam kome Aseem yake bata a duniyar nan zata hqr da zama dashi tagaji da cin mutuncin nan shi yayi mata uwarsa tayi mata dangin matarsa idan tsautsayi ya hadasu suyi mata dole zatabar musu gidan su huta idan suka daina ganinta kowa sai hankalinsa ya kwanta.
Mayafinta ta dauka ta yafa ta janyo akwatunta ta sauko daga saman tana saukowa yana shigowa ba qaramar faduwar gaba yajiba ganinta da akwatun yaja ya tsaya a bakin qofar batako kallesa ba sai hawaye da taketa tsiyayarwa tana isa gabansa yakai hannu ya riqe trolley din ya mayar da qofar ya rufe, suka tsaya kallon kallo zare mukullin yayi yaja trolley din ya shiga parlourn ya zauna a kujera yace “idan kin fita ina zaki?" Shiru tayi masa tanaci gaba da shassheqar kukanta ya taso ya matso bayanta ya rungumota jikinsa ya dora hannunsa saman hips dinta yace “zakije kice musu meyene nasan bai wucci kice zaki gda ba garama ki zauna anan din zaifi miki sauqi domin ko Innah ta goyi bayanki Mal saiya dawo dake kasancewar yana saka ran ta dalilinki hajjin bana dashi zaayi kinsan shi mutum me arziqi yana tutuya da arziqinsa ne wajen shuka duk abinda yakeso zaifi miki sauqin Rayuwa ki tsaya kici Arziqi kibarshi inda yake iyayenki bazasu iya riqek......" Dafe kuncinsa yayi saboda saukar yatsunta da yaji a kuncinsa taja da baya da sauri ta nunasa da yatsa tace “iyakar tsiya kawai kuke iqirarin akwaita ga iyayena tabbas na yarda Mal Hussain daya dauki aurena ya baka saboda kwadayi shi matsiyaci ne domin tsiyar ke bibiyarsa tasa ya fansar da mutuncinsa da nawa so inaso ka tsaya iyashi da yake nema a gurinka kamar abinda na fada maka a farko ne uwata talaka ce amma tanada wadatar zucci domin bata qyamatar duk wani abin halitta Aseem zan iya jurewa komai a rayuwa banda taba martabar mahaifiyata domin na hanga na hango banga ta inda taka tafi tawa quality ba......"

_Comments_
_Share_
_Vote_
_Please_

_*Oum Hairan*_

[20/06 4:32 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_


_*Fauziyyah Tasiu Umar*_

*ELEGANT ONLINE WTITERS*

_*33-34*_

*_Wattpad realfauzahtasiu_*

Tana gama fadin haka ta juya a fusace ta fara jijjiga qofar da dukkan qarfinta a qoqarinta na ganin ta bude qofar, tsayawa yayi sokoko a mugun mamakance cike da takaicin irin yanda yarinyar ta iya fidda hannu ta zabgansa mari kuma har ta sami damar gaggaya masa maganganu haka son rai.
Ganin yanda take jijjiga qofar idan ya qyaleta tsaf zata fashe masa glasses din jikinta yasashi finciko hannunta da mugun qarfi ya cillata bisa kujera ya nunata da yatsa batasan uwar daya tuna ba kuma ya juya ya fice daga parlourn ya kulleta ta baya ta yanda babu yanda zatayi ta bude qofar kukanta taci gaba dayi me gigita tunanin me sauraro ta dade a zanne ganin batada wata mafita yasata miqewa ta koma saman ta fada gado kanta na juyawa take wani zazzabi me zafi ya rufeta.


Shikam yana fita motarsa ya shiga ya zauna ya hada kansa da sitiyarin yana tariyo kalaman yarinyar akansa tabbas ba qarya tayi ba iyaye suna da darajar da bai kamata ace ana maka wasa da alfarmarsu ba to amma meye laifinsa don yace tayi hqr ta zauna? Numfashi ya furzar me zafi kalaman da Hajiya ta fada mawa Asman sunayi masa yawo ba itaba shi kansa baiji dadin kalaman ba yana danganta abin ace shine akace masa maye iyayensa mayu harma aka nasabta wani abu da zahirinsa ansa bashida alaqa dashi aka dora masa ya zaiji a ransa?
Sake furzar da iska yayi ya tada motar ya fice yana kallon fuskarsa a madubin motar sahun yatsunta sun fito sun kwanta rada rada a farar fatar tasa yakai hannu ya shafa tare da fusgar motar ya fice daga gdan lkcn 7:30pm asibitinsa ya nufa ya shige office dinsa ya zauna ya rafsa uban tagumi gabadaya duniyar tayi masa zafi duk wani tunani ya qwace masa kalaman Asmah sun kasa gogewa a mind dinsa a hankali kuma ya rinqajin tausayinta yana sauko masa.

Ya rinqa jinjina girman abinda Hajja tayi mata a ransa dole yakamata ace ta samu kalma koda daya ce me dadi daga gareshi amma sai akasin hakan ta biyo baya yaja ajiyar zuciya ya tashi ya nufi inda yayi parking ya shiga motar ya fice saida ya biya wani babban mall yayi musu siyayya samnan ya nufi gdan nasa part din Mimee ya shiga da yake kwana hudu kenan dayi mata aikin ta dawo gda gdan kuwa cike yake da danginta sunata faman mayar da mgn, shi dama ba ma'abocin mgn ba haka ya wucce bai saurari kowa ba ya nufi dakinsa ya cire kayansa yasa marasa nauyi ya sake fitowa ya fice Mimee ta dubi Naja qanwarta tace ta leqa mata taga ina ya shiga.
Tana leqawa taganshi yasa key yana bude qofar Asmah ya shiga ya mayar ya rufe ta juyo tace “gurin matarsa ya tafi" zaro ido tayi tace “wato baiji abinda hajiya ta fada masa ba kenan cewa fah tayi idan ya sake batamin rai sai tasa ya saki yarinyar nan"


Murmushi Naja'ah tayi tace “nifa da nice da wannan yarinyar a matsayin kishiya da tuni ta fice tabarmin gdana" kallonta tayi tace “ta  yaya?" Sake fadada murmushinta tayi tace “ta duk inda akebi" nan Naja'ah ta rinqa bata shawarwari tana dorata a keken bera ita kuwa ta hau ta zauna ta suka tafa tare da cewa  da ita “muddin zatabar gidannan nikuma nayi alqawarin ko nawa ne zan kashe akan mijina"

A kwance yaje ya tarar da Asmah kashirban tanata rawar sanyi ya matsa jikin gadon da sauri ya janye bargon a razane ya zubanta ido bacci takeyi amma na wuya sanye take da qaramar rigar bacci iya gwiwa yaja fasali ya matsa ya zauna a gefen gadon yakai hannunsa saman goshinta yajishi zau yayi saurin gangarawa qirjinta yaji yanda zuciyarta ke bugawa da qarfi ya janye hannunsa a razane ya dagota jikinsa yana jijjigata sai yanzun ya lura ashe bama bacci takeyi ba suma tayi sake dagota yayi yana jijjigata ganin batamasan yanayi ba ya miqe da sauri da ya fita har yana tuntube ya nufi part din Mimee ya dauko key din motarsa ya sake fita da sauri yaje ya ciccibota yasata a mota.


Duk abinda akeyi a kan idon Naja'ah tana fadawa mimee sukayi qwafa tare shikam bai masan sunayi ba yaja motarsa a guje yana tuqi yana leqenta tsoronsa na nunkuwa yanda yaji zuciyarta tana bugawa da qarfi dakansa ya sunkuceta har dakin da yake tunanin ya dace yakaita ya fara dubata ajiyar zuciya ya sauke lkcn daya tabbatar tsabar zafin zazzabin ne yasa bugun zuciyarta ya qaru, ruwa ya jorner mata yasa mata allurai ya zauna ya zubawa fuskarta ido yanajin faduwar gaba ya rasa meye yasa duk sanda ya zubawa fuskar Ma'uh ido sai yaji gabansa yana faduwa sosai kyawunta yake daukar masa ido baya gajiya da kallon fuskarta musamman cikin watannin nan da tafara zuwa school ta waye tayi wani mayen kyau me daukar hankali jikinta ya qara murjewa dake tadan qara qiba sai qirjinta ya qara cika hips dinta da bombom dinta suka qara bajewa abin yana mugun birgeshi gashi nema takeyi tafi qarfinsa da idan zai tafi office yake fita da ita ya sauketa yanzun kuwa duk sanda zai fita idan yayi mata mgn sai tace batada lecture dole haka yake qyaleta da abin nata ma ya shahara kawai sai ta daina daga wayarsa ta daina bashi damar shiga part dinta koda kuwa ya shiga to bazai ganta ba tana dakinta ta kulle abinta.
Numfashi ya sauke ya dauki alluran ya daga rigarta ya saita inda zaiyi mata ya soka mata yanajin dumin jikinsa na hauhawa yanajin wani wahalallan yanayi da yake kasancewa a ciki duk lkcn daya matseta, daqyar ya koma ya zauna ya kifa kansa a saman cinyarsa yanajin yanayin yana qara zagaya ilahirin jikinsa a hankali ya gane ashe mugun feelings nata ne yake dawainiya dashi, bai bambamce hakan ba sai tsakanin shekaran jiya zuwa yau da bashi da gurin hutawa dake a baya da mimee ko banza idan yaso kota qarfi zai karbi haqqinsa to yanzun babu dama babu lafiya.

Miqewa yayi ya fara zagaya dakin zuciyarsa na ayyana masa abubuwa da dama yaja fasali tare da qaryata kansa a fili yace “habadai  tama isa kenan so nake ta qara rainani ashe ma" da wannan yaji taja ajiyar zuciya ya matsa gabanta tayi miqa tare da salati yabi qirjinta da kallo yana hadiye wasu mugun yawu ya zauna da sauri yaci gaba da kallonta idanunsa na rikida, a hankali ta bude nata idon ta fara kallon dakin kafin ta sauke idanunta akansa, lumshe nasa yayi ta yunqura zata miqe zaune daidai lkcn daya bude nasa ya sake saukesu akanta.
Tashi yayi ya matsa gabanta ya taimaka mata ta tashi zaune batare da yayi furuci ba ya koma jikin basket din daya sanya aka kawo ya hado mata tea ya miqa mata ta kawar dakai ya zubanta idanunsa fuskarsa a daure da alamun babu wasa, kawar da kanta tayi ya zauna ya diba a cokalin yakai mata bakinta taso qin sha so amma yanda ya dage din yasata dole ta rinqa karbar tea din tanasha daqyar take hadiyarsa kamar ruwan magani, ta kawar dakai yafi sau goma yana qara matsanta tasha saboda magungunan da yakeson bata aikuwa daya cika matsawa wankeshi tayi da amai da sauri ya miqe ya riqota tanata kakarin aman yana dannanta qirjinta bayan ta gama ya  shiga bathroom ya wanke jikinsa ya hadanta ruwa ya dawo sai yanzun ya samu damar mgn da cewa “kije kiyi wanka zakiji qarfin jikinki" itamma zafi takeji hakan yasa ta zuro qafafunta yabisu da kallo komanta me kyau ne sai tsabar iskanci da rashin kunya dake damunta koda yake alamu sun fara ta fara laushi,
Da azamar gaske ya tarota ta fado jikinsa sabida jirin daya debeta ya sunkuceta cak ya nufi bathroom din da ita ya mayar da qofar ya rufe ya ajeta ya fara qoqarin cirenta kayan ta riqe hannunsa da sauri a galabaice tace “kaje zanyi...." Bai tsaya saurarenta ba ya kama rigar ya zare tasa hannu ta rufe qirjinta ya zubanta ido yanajin wani lugudan zucci dana jiki hakanan ta qarfi yayi mata wankan tana kuka tana komai amma yaqi qyaleta yanayi yana bama idonsa abinci duk da bai cirenta pant ba amma shatin HQ dinta ya dauki hankalinsa matuqa har hannusa yakai ya shafa gurin sai kuma ya tuna wani abu kawai ya basar............

_Comments_
_Share_
_Vote_
_Please_

_*Oum Hairan*_
[20/06 4:32 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_

_*Fauziyyah Tasiu Umar*_

*ELEGANT ONLINE WTITERS*


_*Wattpad-Realfauzahtasiu*_

_*35-36*_


Daukota yayi kamar wata bby ya fito da ita ya bude jakkar daya dauki mata ya bata doguwar riga ta zura ya zubanta ido kamar mai karantar wani abu sai kuma ya share ya juya ya nuhi waje ya jima ya dawo da magungunan ya dubeta ya debe kayan itadai ko kallon inda yake batayi tanaji ya sake fita da kayan ya dawo yace “zamu iya tafiya gda Allurai ne guda 12 zaayi miki daya kullum har zuwa lkcn da zaki warke"
Zaro ido tayi cikin firgici zatayi mgn ya fice yana cewa “ki fito ina jiranki" dole haka taja jiki ta fito ya budenta motar ta shiga yaja suka tafi, suna tafe yana sauraron wata waqa zahirinsa hankalinsa ba akan waqar yake ba abubuwa ne da yawa cunkushe a ransa yama rasa ta inane zai fara, wani guri ya biya ya tsaya ya fita ya siyo musu gasasshen nama ya dawo yaja motar suka tafi lkcn da suka isa gda 11:30pm yana budewa ta shige dakin.

Dakinta ta barshi tsaye yana binta da kallo jin da yayi ta mayar da qofar ta danna mata key yasashi jan fasali ya nufi kitchen ya bude freegde ya sanya mata kayan daya siyo a ciki ya nufi saman ya bude dakinsa da tsayin watanni bakwai din da tayi matsayin matarsa bai taba shigansa ba, mamaki ya cikashi ganin komai dake dakin tsaf kamar dama ana amfani dashi ya bude bayin shima ya ganshi tsaf dashi yaja numfashi yace “kowa da irin baiwarsa" komawa yayi ya zauna hakanan yaji yana sha'awar kwana a part din ya jima a zaune sannan ya tashi ya shigo bathroom din ya watso ruwa ya fito ya bude wardrobe din ya dauki sabon towel ya  budeshi a leda ya goge jikinsa.

Ya koma ya kwanta yanata tunanin ta inda zai farawa Asmah tabbas lkc yayi daya kamata ya fara neman haqqinsa na aure a gurinta itama kamar ko wacce mace zuwa yanzun idan yaci gaba da kawar mata dakai to cutuwa zai farayi, miqewa yayi kamar wanda aka tsikara ya bude qofar dakin nasa ya fito parlor harya kama handle din qofar zai murda sai kuma zuciyarsa ta fara ayyana masa yanzu kamar shi yaje yace zai nemi wani abu gurin wannan yarinyar yar rainin sense ai kawai gara ya bari ya samawa kansa wata hanyar.
Aminta yayi da shawarar zuciyarsa ya koma dakin nasa ya kwanta yanata matse matsen cinya feelings na damunsa amma girman kansa na bala'i ya hanashi samawa kansa maslaha, washegari tun asuba daya fita bai dawo part dinba to itama dake ba daidai takeba bata fitoba balle tasan meye yake faruwa a daddafe tayi sallah ta sake narkewa a gado tanajin yanayin zazzabin yana sake sauko mata.

Wajen 8:30am ya shigo cikin shirinsa na tafiya office ya bude dakin ya shiga ya isketa kwance kamar ruwa ya qarasa ya janye mata blanket din ya  zubanta ido gabadaya hankalinsa yana kan qirjinta baiyi tunanin idanunta biyu ba saida yaga ta bude idonta ya sosa qeya da yanayi na borin kunya yace “kinsha magungunan?" Lumshe idonta tayi ya juya ya fita ya hado mata tea ya dauko mata tarkacen daya siyo mata jiya duka babu wanda ta taba ya dawo ya taimaka mata ta tashi zanne ya rinqa bata a baki tanaci a hankali tana hawaye gabadaya sai yaji tausayinta ya qara mamaye zucciyarsa magunginan ya ballo ya bata tasha ya gyaranta kwanciya yace “zan sake sanya miki drip idan ya qare ki cire sannan kada ki zauna da yunwa kinji" dagowa tayi idanunta ya shiga cikin nasa yayi ajiyar zuciya shi kansa yanayin da yayi mata mgn dashi ya sanyashi jin wani yanayi na daban.
Juyawa yayi ya fita ya dauko drip din ya dawo ya sanya mata yanata zuba mata sannu ya fice tananan kwance bacci har ya fara daukarta taji an shigo part din nata saida gabanta ya fadi tayi tunanin Hajja ce aka bude qofar aka shigo ta sauke ajiyar zucciya ganin Jiddarh ce zama tayi kusa da ita tace “na shiga school najiki shiru inata kiran wayarki baa dauka ba qarshe wannan miskilin mijin naki ya daga yacemin bakida lfy shine hankalina yaqi kwanciya nace bari nazo naga jikin naki" lumshe idonta tayi batasan sanda hawaye ya zubonta ba tace “ina Innata kwana biyu idan na kira wayarta bata shiga" kallonta Jiddarh tayi tace “wai kina nufin baki sani ba ai bama ta qasar tana Saudia zaayi mata aikin ido" zaro ido asmah tayi ta yunqura zata miqe Jidda ta taimaka mata ta zauna tace “waye ya biya mata?" Harararta tayi tace “kinji ki toda wa kike tunani bayan mijinki"

Hawaye ne ya zubonta tace “shiyasa kullum yake qara samun damar cimin mutunci duk mgnr da tazo bakinsa ya fadamin uwarsa ma ta fadamin Jiddarh meye yasa Innah itama takeson zama irin Mal ne basa tunanin mutunci na da qimata a gdan aure kawai biyan buqatarsu suke dabbaqawa nikam wannan rayuwar bansonta zanso ace sun hqr da talaucinsu don mutumcinsu da qimata Jiddarh yaushe ne don Allah rana zatazo? Yaushe ne nima zanyi farin ciki a gdan mijina Jiddarh yaushe zan zama cikakkiyar mace me yancin zama da mijinta tayi hira tayi dariya suyi nishadi su bawa juna farin cikine, wlh a baya bana damuwa duk da cewar nasan cewa abin zai dameni wataran amma banyi tunanin zuwanshi a wannan lkcn ba Jiddarh babu irin kirsar da banayi domin na samu kan mijina amma na kasa samu harma takai na hqr na qyaleshi amma duk da haka bana tsira daga rashin albarkarsa na gaji Jiddarh na gaji gara na kauce na samu salama shima ya samu........"


Shigowar da sukaji anyi dakin ne yasasu dagowa suka kai dubansu inda ake shigowar Hajja ce take shigowa ita da wata mata gaban Asmah ya fadi taja hijjab da sauri tana shirin sanyawa tajita a baje a qasa bata gama tantance meye yake faruwa ba taji an rufeta da duka kamar saqon Allah aikuwa tuni ta fice daga hayyacinta Jiddarh ce tayi kukan kura ta angaje Hajja tace “kutmar Ubancan wannan wanne irin rashin mutunci ne ubanme tayi miki...?" Daidai lkcn Aseem ya shigo da mugun gudu ya hawo saman dan ko motarsa bai kashe ba saboda yanda Aunty Aseemah ta kirashi ta sanar dashi cewa Hajja zata kashe yar mutane Mimee ta shirya mata qarya da gaskiya"
Lkcn daya shiga ya tarar da Hajja tana zabura zata qara dukan Asmah Aunty Aseema da Jiddarh sun kakkare asmah dake kwance a qasa kamar gawa da gudu ya qarasa ya turesu ya dago Asmah da bakinta kanta da hancinta ke fitar da jini ya fara jijjigata fadi yake “Asma'uh! Asma'uh!! Ke Asma'uh Innanillahi wa inna ilaihirraji'un Hajjah kin kasheta meye wai Asma'uh ta tare muku ne kukeson ganin bayanta....." Miqewa yayi ya dorata a gado ya haura gadon da sauri da ruwa a hannunsa ya balle bottle din ya rinqa kwara mata yana kiran sunanta yana danna qirjinta a hargitse yana cewa “don Allah ki rufamin asiri kada ki mutu wlh bansan hakan zata faru ba da bazan fita ba"  sake miqewa yayi ya fara zagaya dakin Aunty Aseema da Nasmah qanwarsa suna tsaye suna kallonsa itakam Hajjah murmushi tayi ta dubesa tace “badai ni zakaciwa mutumci ba na dauki yar aminiyata na baka kai kasan Maryam ba tsarar aurenka bace amma kayi mata wannan sakayyar da danyen jikinta kai kazama dan zaki ayu sarkin jaraba bazaka zauna kayi jinyarta ba ka taho gurin wannan shegiyar yarinya to wlh tallahi yau indai ni  Zainab na haifeka saika saki wannan tsinannar yarinyar kafin ta qarasa shanyemin kai ka fara dukana akanta......"


Dago jajayen idanunsa yayi da suka qanqance maqwallatonsa sai motsi yakeyi abinka da farin mutum gabadaya jijiyoyinsa sun wani mimmiqe yayi mata wani mugun kallo da yasanya gabanta faduwa ya juya zai sunkuci matarsa tasha gabansa ya sake matsawa ta sake shan gabansa tace “bakaji abinda na fada maka bane Aseem ko sai naci ubanka......
Haurawa gadon yayi ya sunkuci asmah ya nufi qofa ta riqe rigarsa ya juyo yana qara rungume Asmah a qirjinsa yace “Ina sauke miki duk wani haqqinki na uwa dake kaina babu wanda na gaza so kema  ki daina shiga lamarin gdana idan ba hakaba zan bawa duniya mamaki akan wannan yarinyar wlh zan iya batawa da kowa babu abinda ya shafeni domin banga abinda ta tare muku ba iyakar rigimar Asma'uh danine ko Maryam qarya take tace Asma'uh tayi mata wani abu Hajja kina yawan furtamin saina saki asmah na rantse da girman Allah idan kika matsamin zanyi miki biyayya zanyi abinda kikeso amma kisani bazata tafi ita kadai ba dole saida yar rakiya itama Maryam din zan yanka mata ticket inyaaso saiki bata guri a gdanki..........."


_Comments_
_Share_
_Vote_
_Please_

_*Oum Hairan*_

[20/06 4:32 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_

*ELEGANT ONLINE WTITERS*

_*Wattpad-Realfauzahtasiu*_

*

_*37-38*_

Yana gama fadin haka bai jira cewar Hajjah ba ya fice da sauri ya nufi motarsa da Asmah yasata yana shirin shiga Jiddarh ta fito ita da Aunty Aseemah suka shiga yaja a guje suka fice Hajjah da Hajiya Kubura sai kallon kallo Nasmah ta tabe baki tace “ai dama tsuntsun da yaja ruwa shi ruwa kan doka natsani mace me yawan kai qarar miji wlh yanzu me gari ya waya Allah da nice Bro Saina tarwatsa nutsuwar duk wanda ya tarwatsa tawa haba Hajja duba fa yanda kika illata yar mutane yanzu baki tsoron ta mutu?"
Tabe baki Hajjah tayi tace “shine me idan ta mutun aidai an rage mugun iri a bayan qasa irin jaraba irin maita sun qalace sun nace sun lashemin kuryar yarona kuma kuma sun dawo kanku dama kece nake gani me sauqi ashe kema kinbi sahu banzaye lusarai ke kinaga wannan rawar jelar ds yakeyi na banza ne ina ai dole na miqe na shiga sabara don qwato dana daga bakin kura"

Murmushi Nasmah tayi tace “kidai bada himma idan baki shiga ba ke ashigar dake karmami ni nayi nan aure ne dai Allah ya riga ya qullah abinsa kuma shi yaji ya gani ya dauko abarsa don yanaso so kawai ki koma gefe ki zama yar kallo zaihi maki sauqi"  tabe baki Hajja tayi ta cokalo kallabi gaba tace “zaiyi bayani ne shegen yaro saina hanashi sakewa da yarinyar nan ni bazan iya masifa ba" da wannan suka koma part din Mimee suka rinqa yimata famfo abin takaici wai uwa da suruka ne memakon su nema mata zaman lafiya sai tsiyar yanda zata hana abokiyar zamanta da mijinta kwanciyar hankali suke koya mata.
Sukam su Aseem daga gda bai zame ko inaba sai asibiti yayi mata dressing gurin da Hajja ta hadanta kai da wardrobe ya sake sanyanta drip ya nemi guri ya zube yana mayar da numfashi yace OMG Hajjah tana bani ciwon kai akan yarinyar nan wlh" dafashi Aseemah tayi tace “kayi qoqarin daidaita tsakaninka da matarka kaba wofi da tafi banza ajiyarsu idan har kuka samu fahimtar juna da Asmee zaka samu sauqin abubuwa" sosai yasan shawarinta gaske ne so amma tambayar da yake yiwa kansa ta ina zai fara daidaita kansa da asmah bayan tanayi masa kallon wani qaton Azzalumi wanda take addu'ar samun sanadin rabuwa dashi koda ta hanyar katsewar rayuwa ne?" Wata gajiyayyar ajiyar zuciya ya sauke yace “hakane" kawai ya miqe binsa Jiddarh tayi tace “idan fita zakayi ka saukeni a bakin titi na koma makaranta yau zamu cike takardar practical" tsayawa yayi da mamaki lallai Asmah da gaske gaba takeyi dashi wato da yace idan lkcn practical dinsu yayi ta sanar dashi zai sama mata gurbi a hospital dinsa shine ta watsa zancensa a kwadon shara,

Jinjina kai yayi ya shiga motar Jiddarh ta shiga suka nufi makarantar dake private medicine school ce baisha wahala ba wajen yin duk abinda yayi niyyah aka bashi Asmah da Jiddarh zuwa asibitinsa yaji dadin hakan ya koma gidansa lkcn daya shiga mimee na daki taji shigowarsa amma jin barusar da mahaifiyarsa tayi yasa tayi qus har yayi wankansa ya sake fita bata fito ba
Tun tana jiran dawowarsa harta gaji ta fidda rai ta kwanta tana tunanin inda zatayi da Asmah itafah a tsarinta da yanda take kallon kanta ji takeyi wannan ai qasqanci ne ace mijinta bashi da lkcn ta saina wata banza a gefe to waima yaushe ne tayi saken da har mutane suka rigata gane mijinta yaudararta yayi da dadin baki yakece mata babu abinda zaiyi da wannan yarinyar ashe tuni ma yarinya ta gama da zucciyarsa koda yake sauqin da takeji da akace mayya ce lashe masa kurwar tayi yanzu burinta kawai ta warke ta bazama neman yanda zatayi ta batadda Asmah a cikin rayuwar mijinta.
Tana wannan tunanin wayarta tayi ring ta daga ganin number sace yasa gabanta faduwa ta koma ta zauna gabanta na faduwa har saida wayar ta katse sannan ta daga .yaja iska ya furzar  yace “ya jikin naki?" Ajiyar zuciya ta sauke meqarfi tace “uhm! Da sauqi ina ka shigane tun dazun nakeson ganinka" murmushi yayi yace “wai dayake jiya na kwana da Asmah so batada lfy ne shiyasa nakaita asibiti gashi mahaifiyarta bata qasar balle ta tayani jinyarta dole ni nake zaune da ita"

Mimee ji tayi kamar zuciyarta zata hantsilo tsabar tuquqin da mgnr tayi mata a zuciya kawai sai tace “Uhmm!" Ta kashe wayarta, murmushi yayi yakai dubansa ga Asmah wadda taketa baccin wahala yaja fasali ya miqe ya sanya hannu ya duba goshinta ya jinjina kai ya fice daga dakin abun kamar wasa saida asmah ta kwana ta yini a asibiti sannan ta farfado lkcn data farka Aseem yana sallar la'asar ta zubansa ido tana kallonsa har ya idar shima din ita yake kallo kusan 10 minutes kana ya tashi ya nufota ya zare mata ledar ruwan dake hannunta ya cire mata abinda anka maqala mata saboda shigar ruwan itadai kallonsa kawai takeyi.
Sassauta muryarsa yayi cikin sanyi yace mata “sannu yanzun inakeyi miki ciwo?" Sai lkcn ta lumshe idonta daga barin kallonsa taja ajiyar zuciya ta yunqura zata miqe ya riqota da sauri daidaita tsaiwarta tayi ta sanya hannunta ta ture hannun daya riqeta ta nufi hanyar ficewa daga dakin tana layi ya kamota ta sake tureshi ya sake riqeta yace “ ke dallah ki nutsu bakiga bakida qarfi a jikinki ba...." Wani kallo da tayi masa ya sanyashi sunkuyar da kansa ya sake riqe hannunta gam ya janyota suka fito a shiga motar ma taso gardame masa kawai ya sunkuceta yasata ya shiga yaja suka fita a asibitin ya nufi gdansa da ita hakanan taji gabanta na faduwa zywa yanzu ta tsani zaman wannan gida fiye da tunanin kowa to amma yanzun idan tace zatabar gdan ina zata? Innah batanan kuma dama ita daya ce me saurarenta ta kawo mata mafita da rahama da jinqai.

Suna zuwa gdan ta bude motar zata fita ya riqo hannunta da sauri ya sanya hannunsa ya janye  mayafin da taja ta rufe fuskarta dashi ga mamakinsa sai yaga ashe kuka takeyi yaja ajiyar zuciya yace “kiyi hqr da dukkan abinda Hajiya tayi miki insha Allahu zai zama na qarshe" ba buqatarta jin wannan surutun ba  don haka ta bude motar ta fice daga ciki yabita da kallo cikin kwana biyun duk ta rame yaja numfashi ya fito ya budenta qofar ta shiga ta haye saman bata damu da qurar da parloun yayi ba saboda jirin da takeji ta fada bathroom ta sakarma kanta ruwa ta fito daure da towel tana goge sumarta data zubawa ruwa ya shigo ya tsaya jikin qofar cikin wata muguwar faduwar gaba da mutuwar jiki ya zubawa bayanta ido itanma tagansa amma ko a jikinta bata nuna taganshi ba taci gaba da gyaran gashinta ta hada ta daure ta bude wardrobe dinta ta zaro doguwar riga ta sanya ta koma ta dauki turare ta fesa ta shimfida sallaya ta tayar da sallah
Gabadaya bayajin dadin yaren shiru din da takoma yi masa mu'amala dashi rabon da kalma ta shiga tsakaninsu tun ranar da ya kawo mata magunguna ya fice" ajiyar numfashi yayi ya juya ya fice qa'idar yau ba kwanakinta bane hakanan ransa naso amma ya daure ya tafi part din Mimie ya kwanta zuciyarsa a cunkushe da tunani barkatai marasa mafita.
Kashegari Asmah da taji jikinta da qwari ta shirya domin tafiya makaranta tana goge takalmi ya shigo ta dago suka dubi juna shikam yanayinta tsoro yake bashi fuskarta babu alamun rahma ta kawar dakai tace masa “ina kwana!" Fasali yaja cikin kwana uku kalma daya shima bai amsa ba yace “kinajin qarfin da zaki iya shiga makaranta ne?" Dagansa kai tayi shima ya jinjina kai yace “ok ki fito saina saukeki"


Batace masa komai ba ta miqe tabi bayansa suka fita ya sauketa a makarantar ta nufi lecture hall dinsu ta zauna Jiddarh ta shigo ta nufota tana mata murmishi ta zauna kusa da ita tace “ni bantaba ganin luv irin naku ba mijin nan naki kwai qwallon shege wlh na taho banma kula dashi ba ya tsaya ya miqomin wannan tarkacan wai na kawo miki na tabbatar kinci sannan na kula dake karna barki ki shiga rana har yanzun ba lau kike da ba"
Tabe baki tayi taci gaba da duba book dinta saida takai inda takeso takai ta dago tace “bani posting letter na naje karba ance tana gurinki" buda jakka tayi ta dauko mata ta duba tare da dagowa da sauri tace “garin yaya? Ba Sir Sunusi na cike ba ko  Gen Murtala Muhammad?" Numfashin Jiddarh ta sauke tace “to yazanyi da abinda ya gagari tahuna niqawa mijinki yazo yayi uwa yayi makarbiya ya canza mana burget yasa aka kaimu asibitinsa" daga haka Asmah bata kuma cewa komai ba taci gaba da lamarin karatunta hudu da rabi ya kirata a waya tagani kamar bazata dagaba har tayi ring dinta ta gama ya sake kiranta Jiddarh ta dubeta tace “ki daina haka ki daga mana" dagawa tayi ta kara a kunnenta yace “ina jiranki" kashe wayar yayi ta miqe ta dubi Jiddarh tace “tafiya zamuyi" fatan Alkhairi tayi mata ta nufi inda yayi parking tunda ta taho ya zubanta ido har ta iso  ya bude mata ta shiga ya dago ya kalleta kawai yaja motar yayi gaba, maimakon taga ya nufi gdansa sai taga ya nufi unguwarsu ta dago suka hada ido babu alamun wasan da zata tambayeshi dole ta gimtse yayi parking a qofar gdan nasu tuni ta saki fuskarta wani farin ciki ya mamaye ruhinta karon farko cikin watanni bakwai na aurenta da tazo gdan iyayenta.

_Comments_
_Share_
_Vote_
_Please_

_*Oum Hairan*_
[20/06 4:32 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_

_*Fauziyyah Tasiu Umar*_

*ELEGANT ONLINE WTITERS*

_*41-42*_

Miqewa yayi yayima qofar key ya dawo ya tsugunna a samanta yana qarewa kyakkyawar smile face dinta kallo shauqinsa na qaruwa lkcn da yakebin duk wata gaba ta jikinta da kallon qurillah sosai yakejin wani matsiyacin feeling da baitabajin irinsa ba cikin rayuwarsa, a nutse cikin hikima yakai hannunsa ya janye rigarta manyan boobs dinta suka caki idanunsa da batasa masu bra ba kasancewa ita dama dabi'arta ce indai zatayi bacci batasa bra.
Haskensu da sheqinsu na sukar idanunsa yanajin qarin yanayi, gabadayansa a tsorace yake da ita duk da yasan cewa qarfin allurar daya dura mata ko bata da nauyin bacci bazata samu tagomashin farkawa ba balle ya fahimci biyu ce ta hadu.
A dabarance ya saita bakinsa ya dora harshensa saman nipples dinta da suke baqi wuluk dasu gwanin sha'awa ya lasa a hankali, ji yayi kamar ya ya lashi zuma ya qara narkewa ya kama qasan nonon ya turashi a bakinsa sosai yanajan zuciya da qarfi, miqa tayi ya janye tare da gyara kwanciya.

Tashi yayi ya dauketa cak ya haura saman da ita ya bude dakinta ya azata a gado ya kashe fitilar dakin ya zare mata kayanta, a hankali cikin salonsa na sawa kai nishadi yake sarrafata har yakai ga gacinsa lkcn da yake qoqarin shigarta ne ta qanqameshi tana shure²  ya sake sakar mata nauyinsa tuni ya fice daga nutsuwarsa.

Yana wani lumshe ido wani dadi me narkar da zuciya yana fuzgarsa wahala irin ta huda sabuwar budurwa shikam saboda susucewa baijita ba itace dai taketa shure shure tana tureshi shikuma yana qara shigewa jikinta tabbas wannan dare Aseem ya rayashi da wata nutsuwa da baitaba riskar irinta ba a duniyarsa yaji nishadin da baitaba jin irinsa ba, ya bata lkc sosai yana kusantarta cikin yanayin da take ciki na gushewar tunani saida ya samu nutsuwa hani'an sannan ya fara dawowa hayyacinsa ya zubanta ido yana kallon kyakkyawar fuskarta tausayinta yana zaga ruhinsa a ransa yanajin dama ace cikin hayyacinta ya karbi budurcinta yasan da zatayi alfahari da wannan dare kamar yanda yakejinsa a ransa dole ne ya rubuta wannan dare na litinin cikin darare masu girman muhimmaci a rayuwarsa.
Zare jikinsa ya somayi daga nata a hankali sai yanzun yakejin dick dinsa tanayi masa zafi hakan ya nuna masa yaji jiki kafin ya hudata ya shigeta sosai yake binta a hankali har ya samu ya zare jikinsa daga natan ya zube a gefe yana mayar da numfashi yana shafa mararsa da yakejinta sakayau kusan 2 month's rabon da ya fitar da ruwansa ya zubasu a inda ya dace sai yau, miqewa yayi zaune yana kallonta yanda tayi daidai a gadon daga yanayin numfashinta yasan baccin wahala takeyi, miqewa yayi ya shiga bathroom yayi wanka ya tsarkake jikinsa ya dawo ya dauketa ya sanyata cikin ruwan dumin daya zubanta magungunan kashe zugi.

Yana sanyata a ruwan tayi wata zabura ta cije lebe idanunta a lumshe amma ruwa suke fitarwa cikin layin fitar hayyaci tace “way....wayyoh Allah Inna....." Dakatawa yayi da gasa mata jikin ya zubawa dan qaramin bakinta idanu yana murmushi ganin kanta ya qara karyewa ya basa damar cigaba da gasata ya dauki lkc a haka sannan yayi mata wanka ya dauketa cak ya fito da ita sabe a kafadarsa ya kunna fitilar dakin saida yaji dam qirjinsa ya buga ganin yanda suka bata bedsheet din da sperm da jini ya sauketa da sauri ya yaye bedsheet din ya shimfida wani ya cire pillow case din duk yasa wasu ya mayar mata da rigarta ya kwantar da ita tare da taba jikinta yaji zafin zazzabi zau ya jinjina kai ya duba cikin magungunanta ya dauki allura yayi mata ya debe bedsheet din ya fice ya rufenta dakin.

Dakinsa na part din ya bude ya shiga ya shiga bathroom ya wanke inda ya bacin ya shanya ya dawo ya kwanta wani bacci yakeji na musamman dolensa ya kwanta aikuwa bacci me nauyi ya daukeshi. Bai farka ba sai safiya don yafi gaban asuba A gurguje yayi wanka ya fito ya shiga dakin Asmah har yanzu tana kwance inda ya barta ya sake dubata yaji zazzabin yayi sauqi ya sake gyaranta kwanciya ya fice yasan a ta farka da wuri shine allurar zata saketa 11:00am bangaren Mimee ya shiga ya sanya kayansa ya dauko kayan aikinsa ya fito da nufin ficewa yajiyo muryar mimee a bayansa tana cewa “jiya ina ka kwana ne?" Bai juyo ba amma saida yaji faduwar gaba yayi sauri dakewa saboda bayason ta fahimci wani abu ta kawo masa raini yace “nayi kwanan asibiti ne inada petient din dake buqatar kulawa"
Jinjina kai tayi sakaryar ta yarda ta kuma cewa “nifa nagaji da wannan gidan ya kamata ace “ka gama wancen ginin da kakeyi na koma ciki Allah banson nake bude ido ina kallon wannan banzar matar taka" sai yanzu ya juyo ya dubeta yayi mata murmushi me dauke da fassarori da yawa yace “ok kinyi fasaha da kika nemi hakan Amma waye ya fada miki banza ce matata?" Sake fadada murmushinsa yayi yace “kinsan kamata da kudina da Zarrah ta da ajina bazan auro banza na ajiye a gdana ba saboda haka Asmee ba banza bace tafi qarfin hakan so inason kike saita harshe wajen kalami course abinda ya shafi mutuncinki zanji ciwonsa itama haka zanji ciwon tabuwar nata mutunci"

Juyawa yayi ya fice yabarta da sakakken baki  cike da mamakin irin kalaman daya zazzaga mata duk akan waccan kucakar matar tasa da har yanzu bata isa kallo ba, aikuwa dole ne ta fadawa Hajja wannan rashin mutumcin take ta rattaba mata kira ta daga kafin tayi mgn Hajja tace “ke kina me kikabar wannan sakaran yaron jiya ya rinqa yawo da wannan wofin yarinyar yana nunata a dangi" miqewa tayi tace “na shiga uku Hajja yanzu fah qara na kawo miki yau bakiji ba har zagina yayi akan wannan matar nikam Hajja gsky asan abinyi kafin ya fara dukana akanta kinji fah ke kike fada har yawo yakeyi da ita...."
Katseta Hajja tayi tace “ni bansan ya zanyi masa ba gashinan Dad bayamin mgn tunda ya fada masa nazo har gda na daki matarsa jiya ma cemin yayi idan na qara zuwa gdanku bada wani dalili ba bai yafe ba kawai kedai kiyi iyakar qoqarinki kisan yanda zaki ki kassara yarinyar nan idan da halima ta walle kowa ya huta" jinjina kai Mimee tayi ta kashe wayarta tabbas yau ga ranar Naja'at zagaya dakin ta rinqa yi tana tuna kalaman Naja'at a ranta tanajin dole kowacce hanya tabita domin nemawa kanta mafita.

***********

Tunda ya fita yabar Asmah take kwance tanata juye² kamar yanda ya qiyasta hakance ta faru 11:30am ta fara dawowa hayyacinta ta bude idonta tare da kai dubanta ga agogo ta yunqura da sauri tana ambaton sunan Allah, bata iya qarasa fadar Abinda ke bakinta ba ta gimtse saboda wani masifaffen yanayi da tunda Inna ta kawota duniya bata tabaji ba da taji ya ziyarceta ta qasanta, zuro qafafunta tayi ta miqe akansu tare da sauri dafa bedset ta cije lebe tana yarfa hannu azabar na qara qaruwar mata.
Ta dade tsugunne kafin taja jiki ta shiga bathroom ta fara caje kanta iyakar dubanta ta kasa gano matsalar, nufar bowl din wankan tayi ta shiga ciki ta zauna takai hannunta gabanta taji wani ruwa ya biyo hannun nata gami da wani zugi daya gauraye gurin wanda batasan sanda hawaye ya zubo mata ba saida zugin ya gama ratsata sannan ta fara wara ido tana duba gurin sosai taga yanda yayi jajir tsoro ya kamata cikin kuka da yarfa hannu tace “Nashiga uku ni Asma'ul Husnah meye ya same pupsy na?" Ta fadi tana qara ware idanunta akansa gabadaya jikinta rawa yakeyi saboda tsoro ta saki fatar data bude ta hade ta koma ta jingina kanta da bango tanata rera kukanta na rashin dalili  tanason tuno abinda ya faru da ita jiya amma ta kasa tuna ko abu daya.

Da hikima ta gyara jikinta ta hada ruwan zafi ta gasa kanta ta miqe ta fito tana ware qafafu sosai taji dadin jikinta tsayawa tayi tana tunano abubuwa bedsheets din ta fara kallo ta tuna ai jiya ba shine a gadonta ba to waye ya sauya mata? Gabanta ya sake bugawa da qarfi data tuno ai ita bama a dakin ta kwanta ba a parlour ne, zama tayi kanta na juyawa a fili tace “to wai meye ya faru danine? Waye yayimin wannan aikin kuma waye ya dawo dani daki har ya canzamin bedsheets to da ya dawo dani meye yayimin?"
Miqewa tayi ta koma bakin gadon ta zauna kanta gabadaya ya gama kullewa zuciyarta ta karye tama rasa tudun dafawa tana shirin kwanciya wayarta tahau burari ta zura hannu ta dauka a kasalce ta kara a kunnenta cewa yayi “ki shirya zan turo driver ya daukoki na manta yau zaku fara gabatar da practical dinku" yana shirin kashe wayar tace “don Allah kabarni nikam Aseem bazan iya fitaba banida lfy kasani...." Murmushin qasan maqoshi yayi yace “ok shine kuma zaki jamin asarar maqudan kudade saboda bakisan ciwonsu ba dalla malama ki tashi ki shirya na turoshi ma ya taho"
Kashe wayarsa yayi zuciyarsa tas Bawai damuwarsa tazo tayi practical din ba aa zuciyarsa ce taqi nutsuwa da zamanta a gdan ita kadai shiyasa ya hada mata wannan plan din itakam yau bakinta ya mutu murus babu abinda takeyi sai hawaye da idan zaa sanya kanta gabas batasan na meye ba sai lkcn ta tuna ashe batamayi sallar asuba ba, tashi tayi da sauri ta tayar da sallar daqyar ta idar aka fara buga qofar ta miqe ta dauki mayafinta da jakarta don yau ko uniform batajin sawa ta nufi qofa, ita kanta bataji tafiyarta tayi daidai data mutane ba a azabce takeyinta hakanan dole ta juya ta dauki hijjab ta zura har qasa tasa glass saboda kukan da tayi ta fito drivern ya dauketa suka fice.


Tana zuwa Asibitin cikin Saa ta tarar da Jiddarh kallo daya Jiddarh tayi mata ta fahimci ba lau take ba janta tayi suka nufi bangarensu wato Lab taja mata kujera ta zauna suna facing juna ta harareta tace “sai yanzu zaki fito don rainin hankali" zare glass din idanunta tayi hawaye suka tsiyayo mata da sauri Jiddarh tace “subhanallahi meye kuma hakan meye yake damunki?"
Kukan da taketa hadiyewa ne ya kwace mata ta zame daga kujerar ta zauna a qasa tana karkacewa itama Jiddarh sauka tayi tace “kuka kuma Asmah Meye na kukan?" Dago idanunta tayi da suka kada sukayi jawur cikin muryar da take bayyana asalin damuwarta tace “nima bansan dalilin kukana ba Hauwa'u kawai yau na tashi da wani yanayi dana kasa gane masa zuciyata tana rayamin wani abu ya faru dani saidai na kasa gane menene nan ta kwashe komai ta fadawa Jiddarh sosai Jiddarh ta shiga dimuwa ta dafe qirji tace mun shiga uku Asma'uh harda su canza bedsheets to kodai aljani ne ya aureki?" Dagowa tayi cikin kuka ta fada jikin Jiddarh tace “nima tunanin da nakeyi kenan Jiddarh ya cuceni kuwa idan har hakane tayaya zan fahimtar da mijina ya gane ni ba mazinaciya bace wlh duk da cewar banida kwana a gidana bantaba samun alfarmar hada shimfida da Dr Aseem ba zuciyata bata taba ayyanamin cin amanarsa ba saboda ni nasan komai girman gona akwai kunyar qarshe dole wataran asurina zai tonu zanji kunyar ubangijina ranar da zan tsaya a gabansa da wannan lefin Allah don girmanka Allah kasa mafarki nakeyi jiddarh inama na farka naga ba gaske bane ba.............."


_Comments_
_Share_
_Vote_
_Please_

_*Oum Hairan*_
[20/06 4:32 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_


_*Fauziyyah Tasiu Umar*_


*ELEGANT ONLINE WTITERS*


_*Wattpad-Realfauzahtasiu*_

_*39-40*_


Ya lura da canji yanayinta daga yanayin damuwa zuwa na walwala hakan yayi masa dadi a  qasan zuciyarsa a zahiri kuwa gimtse fuska yayi ya bude mata motar yace “ki shiga ku gaisa da Inna bayan Magrib zanzo na daukeki" taji dadi har cikin ranta duk da zuwa lkcn Biyar ta gota ta bude ta dauki jakarta ta fita tanajin shauqin kewar Innanta tana shiga gdan ta kwasa da gudu tana kiran “Innah Innata Fito ga Ma'unki tazo ganinki" fitowa inna tayi da sauri burinta tunda ta dawo taga ma'unta taga yanda ta koma samada shekara goma rabon data ga wani abu dazai haskaka ruhinta kamar ganin da tayiwa Ma'unta.
Da gudu Ma'uh ta fada jikin Innah suka rungume juna tace “Innah yanzu kina ganina sosai fadamin wanne kalar kayane a jikina?" Murmushi Inna tayi tajata daki tana qarewa goshinta kallo suka zauna tace “Uwata baki rabu da shirme meye ya sameki a goshinki?" Sai yanzu ta tuna da ciwon dake goshinta tayi ajiyar zuciya daidai lkcn da Aseem ya shigo Inna nayi masa sannu da zuwa.


Murmushi yayi yana shafa sumar kansa yace “jiya da taji dawowarki ta dameni da sai tazo taganki yanzu ma daga makaranta take harda yimin kuka wai ita idan ban barta tazo ba zata daina kulani" yana mgnr yana kashewa Asmah datake kallonsa ido, murmushinsu na manya Inna tayi tace “banda abinki ma'ulle lfy ai ita ke buya kuma ai yana yakiltarkk nidai fatana ayi biyayya ayita hqr" sunkuyar dakai Asmah tayi a ranta tana raya wannan mutum kwai makiri wato nunawa duniya yakeyi shi mutumin kirki ne bayan a zahiri yana dafata da ruwan jikinta.
Miqewa yayi yace “ki shirya bayan magrib zanzo na daukeki" batace masa komai ba ya fice Inna ta dubeta tace “ke haka kike kuma irin naki shashancin kenan mijinki zai tafi baza kibisa kuyi sallama ba" numfashi ta sauke tanajin zuciyarta na karyewa tace “kuma Inna meye yasa daya biya miki kika yarda kikaje akayi miki aikinnan?" Zubanta ido inna tayi tana nazarin furucinta kafin ta gama tunanin inda kalaman suka dosa taji tace “shiyasa kullum bana wata qima a gurinsa baya ganina da gashi ban wucce cin mutuncinsa ba saboda kawai yaga idan ya baku kuna karba Innah da zaku daina da naji dadi"
Sosai Inna take juya kalaman na Asmah tanason gano abinda take haska mata, zamewa tayi a qasa tace “wlh Inna banida wani kwarjini a gurinsu musamman mahaifiyarsa....." Rufenta baki tayi tace “shikenan ya isa Jiddarh ta fadamin komai kici gaba da addu'a insha Allahu Allah zai kawo mafita"


Bata qara cewa komai ba suka shiga wata hirar daban nan Inna take fada mata Dija cikine da ita tama kusa haihuwa itama Rabi'ah haka sosai tayi murna tare dayi musu fatan sauka lfy ta tashi ta zubo tuwon Inna me dadi da yaji man shanu da daddawa taci tayi hani'an ta bude jakarta ta dauki magungunanta tasha, bayan sunyi sallar magrib suka kafa sabuwar hira dadi Asmah takeji tare da gdy ga Allah daya bawa Innanta lfy, bakwai da rabi kuwa ya kirata yace mata yana qofar gdan badon taso ba harda hawayenta ta tashi Inna ta bata yajin daddawa da bushasshiyar kubewa da daddawa dakakkiya tace “naga mijinki yanason tuwo sosai ki rinqa yimasa" murmushi tayi a ranta tace Inna batasan irin zaman da sukeyi da wannan makirin mutumin ba shiyasa har take fada mata abinda zatayi masa.
Tana zuwa ya bude mata motar ta shiga yaja suka tafi ko yanzun ma babu me cewa wani gdan Aunty Aseemah yakaita sosai Aseemah tayi murnar ganin amaryar qanin nata karon farko a gdanta aikuwa yasha tsiya tace “lallai kace zarrah tazo Asma'u taci gari an fara nunata a dangi" tsuke fuska yayi ya dubi Asmah dako arziqin dagowa basu samu tayi ba ya juya yace “ku gama gaisawa kafin nayi sallar isha" fita yayi suka gaisa nan Aunty Seemah ta shiga bawa Asmah shawarwari  itadai jinta kawai takeyi harta gama ta dauko mata wani farfesu ta kawo mata tace “tunda yacemin zakizo naji dadi nace shima dole yaji dadi wannan maganin takanas yake daga Chadi wata maqociyata tasa aka kawo matashi qa'idarsa shekara guda yakeyi a jikin mace yana aiki"
Taso ta gardamewa cin naman da ruwan tsumin domin ita bataga amfaninsa gareta ba kawai tayita ciwa kanta damuwa wanda takeyi dominsa batama ishesa kallo ba, yanda Aunty Seemah ta dagene yasata dole ta zage taci naman sosai aikuwa taji dadinsa dama Asmah da nama akwai Amana, ci tayi sosai wanda ta rage aunty Seemah ta cinye ta gama shan tsumin data kasa gane dame akayisa kenan ya shigo idanunsa na kanta ta kawar dakai sosai Seemah har cikin ranta taji babu dadi data fahimci har yanzu akwai sauran qura tsakaninsu taja Asmah daki ta qara bata shawari har kunya tabata ta sake hado mata wasu magungunan da addu'o'i ta rakota har mota da ragowar naman a kula ta shiga suka tafi suna dagawa juna hannu  daganan kuma gidan Hajjah ya nufa tana parlour zaune ita da Dad suka shiga Dad yana ganinsu ya saki baki yace “Yau dai ka fanshi kanka son aure kusan shekara bansan fuskar yata ba" da sauri Hajja ta dubesa tace “yarka kuma?" Shareta yayi kamar baiji ba don yasan dabin daki tsakaninta da dannata akan amaryar tasa suka zauna cikin kunya Asmah ta gaida surukin nata dattijon arziqi yayi musu fatan alkhairi da zuri'a ta gari Aseem ya amsa da amin din da ta sanyasu dukkansu kallonsa shi kansa saida kunya ta kamasa ya sosa kai.


Itako Hajja takaici ne yasata miqewa tabar gurin tarasa wacce irin tsana tayiwa Asmah da idan ta ganta zuciyarta har tashi takeyi ta rasa ta wacce siga zatayi maganin asmah ta rabata da danta guda daya namiji tal a duniya ta rasa wacce jaraba ta hanashi yayi mata biyayya akan wannan yarinyar, sosai yayi mata famin miki ta rinqa zarya a tsakiyar dakin tana tufkawa da warwarewa.
Leqowa yayi yace mata “Hajja mu mun tafi uwar harara ta zabga masa data sashi ficewa a dakin yabi bayan Asmah data riga tayi gaba suka nufi gida zuciyar kowa tana raya masa abubuwa, suna zuwa ta fice daga motar tare da sunkuyowa tace masa “na gde" iyakar abinda ta furta masa kenan ta tafi ta barsa da sanyi jiki da wata irin kasala me tsinka gabbai yafi 30 minutes a motar ya kasa fitowa saboda lakarsa data kasa aiki kafin ya qoqarta ya fito ya nufi part din Mimee har yanzu fushi yakeyi da ita ya shige dakinsa yayi wanka ya fesa turare yayi shafa'i da wuturi ya haye gadonsa ya kwanta ya dauki wayarsa ya hau sama ko zai samu sauqin abinda yake damunsa,  kallonta yayi a online ya duba agogo goma harda kwata a ransa yace me takeyi a online yanzun?" Ji yayi kawai gabansa na faduwa zuciyarsa na raya masa abubuwa aikuwa ya miqe zunbur ya zura doguwar rigarsa ya bude qofar ya fita.



Lkcn Asmah ta dade da mutuwa a parlour daga kallo bacci ya dauketa TV a kunne tayi daidai cikin wata yar iskar sleep gown purple iyakar cinya fararen santala²n cinyoyinta da suke cike tam da tsoka sai daukar ido sukeyi rigar ta dage ta dawo sama har shatin pant dinta idonsa ya gano, tuni gabbansa suka kasa aiki jijiyar dake kai saqo cikin kwanyarsa ta tsaya cak sai wani faduwar gaba daya ziyarceshi ya duba yaga har yanzun datar ta a bude take ya hango wayar ta kifata akan cikinta da alamun amfank take da wayar bacci ya sauketa.
Daqyar yaja qafarsa ya isa kanta ya sake zubanta ido yanajin yawunsa na tsinkewa a hankali ya tsugunna ya daga hannunsa yakai qirjinta ya dauki wayar yayi zaman dirshan ya fara dubawa cikin group din dominki yar gatane suke gabatar da topic sosai topic din yaja hankalinsa ya kuma qara masa damuwar dake damunsa yana karantawa jikinsa na rawa yau yaga manyan wada wadai babu kunya sun zage sai koyawa mata yanda ake sarrafa bura sukeyi aikuwa ya jiyowa kansa bala'i, kashe datar yayi ya ajiye wayat ya  zubanta ido Asmah sakarya ce indai tayi bacci sai a saceta ma bata sani ba, abinka da rashin sani ya daga hannunsa zaikai jikinta yakai sau goma yana mayarwa saboda tsoron tujararta tashi yayi da sauri dabara ta fado masa ya fita ya bude motarsa ya dauko Allurar bacci cikin wadanda ya siyo dazun zaikai asibiti ya hadata ya jijjiga ya koma dakin da sanda ko qofar bai rufe ba saboda kartaji motsi ta farka ya isa kanta ya sanya hannu a tsorace ya bude lallausar cinyarta ya saita allurar ya tsira mata  dake bashi da zafin hannu motsi kawai tayi kamar zata tashi tayi miqa ta sake bajewa abinta.


_Comments_
_Share_
_Vote_
_Please_

_*Oum Hairan*_
[20/06 4:32 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_


_*Fauziyyah Tasiu Umar*_

*ELEGANT ONLINE WTITERS*


_*Wattpad-Realfauzahtasiu*_

_*43-44*_

Mgnr ce ta maqale lkcn daya turo qofar ya shigo yanda yagansu a firgice ya bayyana masa lallai akwai abinda yake faruwa, engine idanunsa ya sauke akanta cikin farin glass din dake maqale a idanunsa fuskarsa babu alamun cewar ya taba dariya yace “idan kin gama kukan kizo office dina" juyawa yayi ya fice Jiddarh ta sauke numfashi tace “Allah saida gabana ya fadi da naga ya shigo please tashi kije amma ki aro juriya kada ki bari ya gane kinada matsala yanzu kawai ki dage da addu'a idan hakan ya kuma faruwa saimu san abinyi"
Jinjina kai tayi ta miqe ta dauki jakarta ta fito daga lab din ta nufi office dinsa ta qwanqwasa yabata izinin shiga yana zaune fuskarsa wasai da annuri kamar ba shine na dazun ba ya zubanta ido yana karkada biro a bakinsa yana tariyo yanayin daya kasance dz ita daren jiya, mayar da qofar tayi ta rufe ya sake saita zamansa ya aje biron hannunsa kujera taja ta zauna tare da sunkuyar da kanta hakanan ta tsinci kanda dajin matsananciyar kunyar kallon da yakeyi mata ya fahimci hakan shiyasa ya dauke idonsa daga kanta yace “kukan me kikeyi dazu?"


Dagowa tayi idanunta ya fada cikin nasa hakanan taji zuciyarta ta qara karyewa hawaye na shirin zubo mata yayi saurin dora hannunsa a bakinsa yace “waike yaushe zaki fara ganewa cewa bana qaunar kuka cewa nayi meye yasa kike kuka dazun?" Qasa tayi da idanunta cikin in'ina tace “na....nace maka bazan iyaba banida lfy kaqi kabarni na kwanta" murmushi yayi yanda tayi mgnr a shagwabe yabashi nishadi yace “nasan bakida lfy kawai naji zuciyata bata nutsu da zamanki a gdaba shiyasa nace ki taho nan nasan baki karya ba ki shiga wannan dakin akwai katifa ki kwanta ki huta amma ki tabbatar kinci abinci zanzo na dubaki"
Sosai taji dadin hakan domin wata muguwar kasala takeji a jikinta miqewa tayi ta shiga dakin abin mamaki dakine kamar a gda harda TV da freegde katifar an dameta da bedsheets, rufe qofar tayi ta cire hijjab dinta ita sai yanzu ma ta ga ashe rigar jikinta ma airmless ce doguwa ta hutawa, zama tayi ta bude tarkacen ledojin dake gurin kayan ciye² ne sunfi kala goma tea kawai ta hada tasha da plantain  ta miqe ta shiga bathroom ta hada ruwa tayi tsarki ta qarajin qwari ta dawo ta kwanta babu bata lkc kuwa bacci ya dauketa tanajin sanyi yana ratsata.


Bata farka ba sai uku ta wucce ta tashi a gurguje tayi alwala tayi sallah ta zauna tana lazumi taji ya murda qofar ya shigo ta dubi inda yake tsaye taji wani dam a qirjinta kawai ta kawar dakai ta maze abinta ganin yands tayi wlatsi da iskarsa ne yasashi matsawa ya tsaya akanta yace “me kika jorner electric kafin ki fito?"
Dagowa tayi ta dubeshi tace “ni kuma?" Jinjina mata kai yayi ta girgiza kai tace “aa ni ban jorner komi ba tasowata kenan a gado ksce na fito" jinjina kai yayi yace ok tashi muje" miqewa tayi ta dauki jakarta tabi bayansa suna tafe yana qwafa har suka shiga mota ya juyo ya dubeta yace “dazun aka kirani aka fadamin gobara ta tashi a part dinki komai ya qone....." Dafe qirji tayi cikin tashin hankali suna kallon juna hawaye ya zubo mata tace “garin yaya?" Yarfa hannu yayi yace “har yanzun abinda nakeson ganowa kenan" jan motar yayi suka tafi gabadaya jikinta yayi sanyi babu abinda takeyi sai hawaye tunaninta asararta kayan lefanta har sukaje Hausawa babu kalmar data shiga tsakaninsu yana sauketa ya juya ya tafi ta shiga gdan batayi ko sallama ba ta fada dakin Inna tana ganinta tasan ba lfy ba tace “subhanallahi ke kuma meye hakadin daga ina kike?"


Guri ta samu ta zauna tana share hawayenta tace “naje practical shine yanzu yaje daukoni yace wai gobara ce ta tashi a part dina babu abinda ya dauku" salati Inna tayi tace “yau naji sabuwar masifa gobara kuma Asma'uh garin yaya? Share hawayenta tayi tace “nima  bansani ba Inna ni kayan lefena ma nakeji duk fah ban dinka ba...." Daquwa ta watsa mata tace “qaniyarki dan gdanku shi bakiga asarar da yayi ba shima kukan kikaga yanayi saike baure sarkin kuka maza tashi kiyi alwala kiyi sallah kizo ga kunun tsamiya kisha"
Miqewa tayi ta fita inna nabin tafiyarta da kallo a ranta tana raya to dama haka tafiyarta take ko kuwa ciwo taji? Itadai bata tambayeta ba harta gama zamanta dare yayi sunata hirarsu da kishiyoyin Inna sukajiyo sallamarsa caraf suka amshe ya shigo suka gaisa ya dubeta yace “ki taso mu tafi dama nayi tunanin gyaran zai dauki zuwa gobe so amma dai an samu wata mafitar" Inna ce tace “to ubangiji ya kiyaye gaba amma abu baiyi dadi ba" miqewa tayi ta dauko tuwo a kula tace masa “qila ma tun safe bakasamu kaci abinci ba ga wannan naga kanason tuwo" yaji dadi sosai don kamar ta sani ta fada rabonsa da abinci tun shayin safe da yasha asmah ce ta karba ya ajiye kudi masu yawa Inna ta qwala masa kira yayi saurin ficewa ta kuwa ce “wlh bazamu karba ba Asma'u ki bashi abinsa mun gode nidai fatana a zauna lfy"


Itadai asmah jan qafa kawai tayi ta fice ta shiga motar yaja sukabar unguwar maimakon taga ya nufi shagari quarter's sai taga ya dauke hanya ya nufi Sharada ta kalleshi ya dubeta fuskarsa babu warge bare ta tambayeshi haka suka rinqa tafiyar har suka shiga unguwar nanma sunyi tafiya sannan taga ya fara slow yana horn gaban wani babban gida tabi gidan da kallo gabanta na faduwa aka bude get din ya sunna kan motarsa yayi parking ya juyo ya dubeta tayi tsu da ita da alamun tsoro hakan ya bashi nishadi ya bude ya fita itama ta bude tabisa a baya yasa key ya bude qofar parlourn girman falon ya girgizata sosai an qawatashi iyakar kiyasin me gani da karatu.


Qofafi hudune a cikin parlour biyu jere biyu ma a jere duk da kasancewar tsakanin da nisa sosai haka taga yasa key ya bude daya daga cikin qofofi ya kauce ya bata hanya alamun dake nuna yana nufin ta shigane tsayawa itama tayi tana kallonsa saboda a zahiri ita yanayin girman gidan ma tsoro ya bata ganin tana neman bata masa lkc gashi dare ya farayi ne yasashi shiga dole tabi bayansa ta cika da mamaki a ranta tace “wannan wanne irin tsarin gidane?" Inda suka shigan ma parlour ne madaidaici da aka qawatashi da kujeru da TV sai flowers na roba da akayi kwalliya dasu  koman parlour milk ne da blue tsarin yayi kyaun gani da burge ido gefe kuma steps ne na bene da alamun anan dakunan baccin suke sai wata qofa guda daya a qasan da yakai hannu ya bude kitchen ne ashe gurin.
Ajiyar zuciya taja lkcn daya sauke Engine idonsa akanta yace “ki hau sama kiyi wanka akwai allurarki da zanyi miki kafin intafi...." Dagowa tayi da alamun tsoro a fuskarta bakinta na rawa tace “ni kadai kuma zan zauna a nan?" Hade rai yayi yaci gaba da tafiya ya haura upstairs din yana cewa “to da ke dawa kike tunanin zama" sauke idanunta tayi tabi bayansa jikinta a sanyaye ji takeyi kamar tace yayi hqr ya tayata kwana amma tasan bama zata samu wannan alfarmar ba dole yana budenta dakin ta shiga shima a shirye yake tsaf komai na dakin yafi nata da suka qone kyau da alama ma sunfisu tsada.


Bathroom din ta shiga a ciki ta cire kayanta tayi wankan ta fito daure da towel yana zaune yana latsa wayarsa ta tsaya jikin madubi tana duba man da zata shafa wani ta janyo sabo ta bude ta matsa a hannunta ta shafawa hannayenta ta kuma matsa ta fara shafawa a qafafunta a zahiri ba ita yake kallo ba amma a badini camera ya saita yake mata video yana qarenta kallo darensa na jiya da ita yana dawo masa yanajin  wani sabon feeling yana shigarsa miqewa yayi yana gyara wandonsa da hajiyarsa ta fara kumbura ya nufeta ganin ya nufota taja da baya da sauri bai nunanta ya fahimci gudunsa takeyi ba yasa hannu ya janyota jikinsa yana hada murya daqyar yace “zaz zaki batamin lkc" yana fadin haka ya zare towel din jikinta tayi saurin harde qirjinta da hannunta jikinta ya dauki rawa bai damu da yanayinta ba duk da shima wuya yake karba yasa hannu a aljihunsa ya zaro Allurar dama ya riga ya gama hadata tun a asibiti ya janyota da qarfi ya hadata da jikinsa nononta suka gogi qirjinsa ji yayi kamar ya suma tsabar dadin daya ratsashi amma dake dan duniya ne haka ya dake ya sanya hannunsa a hankali ya kama gefen duwawunta tanajin wata faduwar gaba ya tsira mata Allurar duk da ba wani zafi taji ba amma saboda raki saida ta qanqameshi harda hawayenta ya jima yana mulmula mata gurin itama tanajin yanda zuciyarsa take bugawa da qarfi janyeta yayi ya miqa mata towel dinta ya juya yace mata “ki kulle qofarki saida safe"
Neman guri tayi ta zauna jiri na dibanta tace “don Allah kada kabarni ni kadai Allah tsoro nakeji jiya ni banganewa daren ba inajin tsoron kada abinda ya faru dani jiya ya sake faruwa dani yau" dakata yayi da tafiyar yace “meye ya faru dake jiyan?" Shiru tayi tana wasa da yatsunta tanajin yanayin yana canza mata yayi mgn da qaraji yace “tambayarki nakeyi fah kina batan lkc" hawaye ne ya zubonta tace “babu komai inajin mafarki nayi saida safe" tsaki yaja ya fice harda wani jamata qofa da qarfi, tunda ya fita ta kasa hassalawa kanta komai sama² tanajin tashin motarsa ta zame ta kwanta idanunta na lumshewa duk da cewar ya ragewa allurar qarfi hakan bai hanata buga da itaba da sata bacci me nauyi.


Tunda ya fita yayi parking a bayan gdan yana latsa wayarsa yana duba agogo shauqin sha'awarsa na qaruwa hoton yanda surarta take yanayi masa yawo a kwanya yana ayyana irin zumar daya lasa daren jiya dole yau ya nemi qari idan yabari tayi sanyi ya cuci jijiyarsa da tun safe take masa kukan qari takeso, hannu yakai ya zuge zip din wandonsa yasa hannunsa yana shafa joystick dinsa lafiyayye me kyau da ita kuma wadatacciya yana jan numfashi sosai yake a matse banda ruwan sha'awa babu abinda take zubarwa ya sanya yatsansa ya dangwalo ya lasa ya lumshe ido gardin wanda zai bata ma daban ne wasa yake da wutsiyarsa yana sauke numfashi shi kansa yana mamakin irin tsananin sha'awar dake damunsa a yau dinnan.
Agogo ya duba yaga goma na dare harda rabi yasan zuwa yanzu duk inda take allurar ta gama bin jikinta  gareshi kawai ya rage, juya motarsa yayi ya nufi gidan yayi horn megadi ya bude masa ya shiga tare dayin parking ya fito ya bude gidan ya shiga a ransa yace “wato batama samu damar rufe qofar  ba" yasan idan ya haura saman bazai moru ba saboda haka ya fara tsayawa yaci tuwon da Innah tabashi ya shiga kitchen ya wanke hannunsa sannan ya shiga dakinsa yayi brush ya rage kayansa yayi wanka ya fito ya fesa turare ya dauki wayarsa ya nufi dakin nata ya bude a hankali tare da kai hannu ya kunna hasken dakin ya hangota can qarshen gado tayi daidai abinta yanda ya tafi ya barta daga ita sai towel yaja numfashi ya nufeta bayan ya kashe fitilar ya kunna lamp ya zame nasa towel din ya haura samanta ya juyota ya cirenta towel din tare da sanya hannu ya kama boobs dinta idonsa na yawo a jikinta ya rusuna yayi kissing cibiyarta yaja harshens har pupsy dinta ya lasa a hankali tare da kama belinta da lebensa ya tura harshensa ciki yana lasa yanajan belin nata yana matsa nononta a hannunsa...........


_Comments_
_Share_
_Vote_
_Please_

_*Oum Hairan*_
[21/06 8:06 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_

_*Fauziyya Tasiu Umar*_

_*Elegant Online Writters*_

_*Wattpad-Realfauzahtasiu*_

_*45-46*_

Wata ajiyar zuciya taja me qarfi tare da fara tureshi cikin rashin hayyaci saboda yanayin da bazata iya bambacewa ba daganta yayi a nutse yana qare mata kallo allurar da yayi mata batada qarfi sosai idan baiyi ya gama abinda zaiyi ba at any times zata iya farkawa tunawa da hakanne yasashi gajarta wasan burinsa a duniya kuma abinda ya dade yana tsone masa ido shine boobs dinta aikuwa sunsha tsotsa da matsa kamar babu gobe kafin ya sanya yatsansa yaci gaba da jagwalgwala mata gindi da yatsansa saida yaji tayi lumtsum da ruwa sannan ya saita joystick dinsa ya fara shigarta jiya kam ya lallabata sosai amma yau da dukkan qarfinsa ya shigeta saboda yau a matse yake matuqa gaya.
Bacci takeyi Allurar bata saketa ba haka takejin abinda yakeyi mata kamar a mafarki kukanta na zahiri ne tana riqeshi tana kiran sunan Innanta fadi take “wash....wayyoh Inna please help me wayyoh Allah taimako ku kawomin agaji...." Neman kashe masa jiki takeyi hakan yasa ya hade bakinsa da nata a hakan saida ya dauki kusan 40 minutes sannan ya samu nutsuwa ya kwanta luf a jikinta sanyin A.C da sanyin ruwan da akeyi yabawa dakin wani yanayi me dadi da sanya zuciya shauqi.


Rungumeta yayi sosai a jikinsa ya tura hancinsa cikin sumarta a hankali cikin muryar da baiyita domin wani yaji ba yace “miss ur my favorites" sake narkewa yayi a jikinta yaja musu bargo da haka bacci me masifar dadi ya daukeshi, asuba ce ta tashesshi yayi wanka ya sanya kayansa a gurguje domin yasan kowanne lkc zata iya farkawa ya fice daga gdan kai tsaye asibitinsa ya wucce domin badda kama anan yayi sallah ya shiga office dinsa ya sake kwanciya.
5:49am ta bude idonta tana salati tare dayin miqa bata dire miqar ba tayi hanzarin sauke hannunta ta miqe zaune da sauri tana qarewa kanta kallo cikin dimuwa da tashin hankalin ganin kanta tsirara haihuwar Innah bata qara kidima da lamarin ba saida taji wani ruwa yanabin qafarta ta miqe tana rintse ido ta nufi bathroom ta duba kanta yauma irin ta daren jiya ce harma tafi jiya qazancewa hawaye ya zubo mata a fili tace “ni meye yake faruwa dani ne?" Daqyar da azaba ta gyara kanta tana kuka me sauti ta fito tayi sallah ta kifa kanta a saman qafarta kanta har ciwo yakeyi saboda kuka itakam wannan abin ya wucce saninta da tunaninta tabbas tana cikin kwale²n rayuwa.
Zazzabi taji yana neman sauko mata taja jikinta ta koma saman gadon ta kwanta taja bargo baccin ma qin zuwa yayi saboda zullumin da zuciyarta ke ciki da tsoro ta jima tana tunano yanda ta rinqajin ana wasa da ita kamar a mafarki to hakan yana nufin ta bakin Jiddarh aljani ne ya aureta har yayi riqaqar da zaike kusantarta haka? Aikuwa dole ne tasan abinyi wannan lamarin bana shiru bane, to amma wa zata fadawa kenan? Aseem zata tara ta fadawa Aljani ya aureta mutumin da bai dauketa a bakin komai ba to tayaya ma zata fara fada masa aljani nacinta cikin bacci?


Kukanta ne ya dawo sabo tabbas ko giyar wake tasha wani naman yafi gaban gashi saidai suya tadai tunkari Dr Aseem tace masa aljani yana saduwa da ita kayy haukanta baikai nan ba ranar kashe wayarta tayi yini sur tana saqawa da warwarewa kafin taji yunwa na qwaqwularta ta miqe tayi wanka ta tsaya tunanin kayan da zata sanya bude wardrobe din tayi mamaki ya cikata ganinta taf da kaya, daddagawa ta farayi tana dubawa yawansu duk qananu ne sai dogayen riguna doguwar riga ta dauka tasaka saboda bazata iya sanya wando ko skirt ba zasu takura cinyoyinta gashi qasantan ciwo yakeyi ta lura har kumbura ma yayi.
Da Wannan ta gama dafa Indomie dinta da taji hanta da Alayyahu ta juye a flat ta dauko juice ta fito ta zauna a dinning din tanaci tana kora lemon bataci ko rabi ba taji ana bude get gabanta ya fadi sosai don Allah yasan yanayin da take ciki batason ganin kowa, bude qofar akayi aka shigo ganin me shigowar yasata sakin fasali tadan fadada fuskarta da fara'a tace “lahh ashe kece sannu da zuwa Aunty Mimee" wata uwar harara ta watsa mata tace “sannu ciwo nayi kitifaffiya wato kwana biyun nan na fahimci kanki rawa yakeyi keda munafikin can daya daure miki gindi shine saboda baqar gulma ya hanani dawowa gidannan ya daukoki ya kawoki nan to meye ma zakiyi anan din shi in banda abinsa yaga dacewar zamanki anan dubeki kalar gdan daban kalarki daban"


Murmushinta taci gaba dayi tana yagar abincinta tanaci batare data qara ko kallon inda Mimeen take ba wata matace ta shigo dauke da kaya a hannunta niqi² ta dubesu ta watsar itama Naja'at hararar Asmah tayi tace “aikin banza sukar mataccen iri" sake bawa banza ajiyarsu tayi ta miqe ta debe kayan da taci abinci ta nufi kitchen din ta ajiye suna binta da kallo a duniya duwawun Asmah yana bawa Mimee Haushi duk da itama akwaita da mazaunai amma tafi ganin kyaun na Asmah saboda masu rawa ne itakam nata basa motsi.
Fitowa tayi saqale da wayar data bude yanzun a kunnenta tana cewa “to shikenan Allah yasa hakan shi yafi alkhairi' da wannan kalamin ta bude qofar part dinta ta shige ta mayar ta rufe tana tuntun tunin irin zaman da zasuyi da Mimee gida daya da a bayama da suke kowa da part dinta baa zauna qalau ba bare yanzun da suke jorner numfashi taja kalmarsa daya me dadi daya fada mata yanzun tana zagaya kwanyarta “Asmee kiyi hqr ga Mimee nan zatazo kome zatayi kada ki kulata don Allah kinsan ba lfy kika cika ba idan ta buqaci key ki duba dakin dake kusa da naki cikin drower ki dauko mata ki bata" murmushi kawai tayi ta kwanta tabbas akwai qura a gabanta indai irin zaman da sukeyi zasuci gaba garama da bamejin motsin wani amma yanzu duk motsin da zatayi tasan mimee zatasa ido akai to ta ina zata fara gyaran?

Miqewa tayi jikinta babu qarfi ta fara gyaran part din nata bayan ta gama ta kunna turare tayi wanka ta fito daga wanka taji an bude qofar an shigo ta cikin madubi ta ganshi ya zubanta ido yana kallonta yana tsaye jikin qofar, hijjab ta dauka tasa ta zauna gefen gado tace “barka da dawowa" iska ya furzar yace “yawwa inajin yunwa ki bani abinci" jin abin tayi bambarakwai tace “abinci kuma?" Juyowa yayi yace “yeah ko bazan samu ba?" Sunkuyar da kanta tayi tana wasa da yatsunta tace “eh waida naga bani nake baka ba shiyasa da nayi ma ban aje maka ba" tunda ta fara mgnr idonsa ke kanta ya tako ya sanya hannu ya dagota yace “eh nasan hakan yanzu ya zaayi kenan ina buqatar kije ki samamin abinda zanci"
Batason maganar tayi tsayi hakanne kawai yasata janyewa ta dauki riga ta zura yana kallonta ta fice daga dakin yabi tafiyarta yayi murmushi ya fada gadon ya kwanta.
Itakam kitchen din ta shiga bata wani wahalar da kanta ba ta dafa masa taliya jallop tasa masa kifi ta jere masa a dinning din ta dauko lemo ta aje masa ta juya ta nufi dakin mamaki ya cikata ganinsa kwance a gadonta ta kuwa daure fuska tace masa "na gama" juyawa tayi zata fita yace “ki kawomin dinning din ciki wadancan aiki sukeyi a dayan part din" babu musu duk da ranta baison takurar haka ta koma ta dauko ta kawo masa ta isheshi zaune yana latsa waya ta juya zata tafi ya riqo hannunta yace “idan rawa ta canza kidama canzawa yakeyi kamar yanda kika faro a farko inason aci gaba da haka banson kowa ya gane tsakaninmu wannan umarni ne ba shawara ba saboda haka zan raba muku kwanane kamar yanda addini ya tanada kowacce ta kiyaye lkcnta duk da yake nasan qwarai zan cutu cikin kwana biyun da zankeyi anan" ta gane inda ya dosa hakan yasata cewa “nikam na yafe ka rinqa tafiya inda bazaka cutu ba kamar yanda kakeyi a baya".........

#Comments#
#Share#
#Vote#

_*Oum Hairan*_
[23/06 9:21 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_

_*Fauziyya Tasi'u Umar*_

_*Elegant Online Writer*_


_*Wattpad-Realfauzahtasiu*_


_*47-48*_


Shigewa tayi daki  ta mayar da qofarta ta kulle yayi murmushi yaci abincinsa yayi hani'an ya tashi ya shiga bathroom yayi wanka ya fito ya zauna a parlourn qasa ya kunna kallo yana kallon qwallo Mimee ta fito taci  uwar kwalliya ta nemi guri kusa dashi ta zauna tana satar kallonsa mgn takeson  yimasa amma yanda ya hade rai yayi kicin kicin waya  ya dauka  ya kira layin  Asmah ta fito daga wanka tanasa rigar bacci ta gama shafe  jikinta da turare dagawa tayi ta kara a kunnenta yace “ki shiga dakina ki dau komai fice system dita  ki kawo min" hararar wayar tayi ta aje ta hade gashinta ta daure ta sakeshi a baya hijjab tasa ta shiga ta dauko  masa system din ta nufi parlourn tana baza uban  qamshi  janyo qofar tayi ba qaramin faduwa gabanta yayi ba ganinsu zaune da Mimee a parlor jan  qafarta tayi daqyar ta nufi parlourn  tana ganin yanda Mimee ta wani tabe baki.
Rusunawa tayi ta miqansa a ladabce yakai hannu  tunanin ta karba  zaiyi kawai ya janyota jikinsa ya hadata a jikinsa ya tura hancinsa a wuyanta yace “bakijin zafine Baby ki cire  hijjab dinnan" kallon idonsa tayi da tsananin mamaki kashenta ido yayi ya zame mata hijjab din yana kallonta gabadaya jikinta ya mutu  shima jin nasa jikin yakeyi a mace yakai hannunsa saman wuyanta yace “kinyi min kyau kamar  Sarauniya....." Miqewa Mimee tayi taja  uban  tsaki tayi ciki tare da banko  qofa  ajiyar zuciya Aseem yayi ta janye jikinta ta miqe yayi saurin sake janyota ya miqe shima ya dagata cak  ya nufi part dinta da ita ta janye tana qoqarin direwa ya sauketa yace.


“Saboda kinga  inajanki a jiki zakike yimin hauka ko kauce ki bani guri shashasha kawai" jan  jiki tayi ta fice daga dakin ta nufi nata ya fada gadon ya kwanta  yana miqa ya rasa baqar jarabar dake damunsa akan yarinyar yakasa jurewa yau dinma so yake yajita a jikinsa

Juyi yayi ya janyo pillow ya rungume a ransa yanason tashi yakai mata ziyara yana kuma tsoron ta rutsashi hakanan dai ya kwana a daddafe da safe ta shirya domin zuwa practical ta shiga kitchen ta hada  break tana karyawa ya shigo kitchen din bai kulata ba ya dauki cup ya hada  tea ya zuba soyayyen dankali  ya fita parlour ya zauna yaci ya qoshi ya miqe zai fita itama ta fito ya dubeta kawai ya watsar itanma  bata saurareshi ba ta nufi daki ta dauko  hijjab dinta tasa ta fito ga mamakinta taganshi tsaye tabi ta gefensa zata wucce ya riqo hannunta ya juyota ta qarfi yace “ba a koya miki  gaisuwa bane a gdanku?"
Kawar dakai gefe tayi tace “inajin" baiyi tunanin amsar da zata bashi ba kenan ta janye hannunta ta fice daga parlourn nata  ta shiga babban parlour gimbiyar tana zaune a dinning tanata danna bread da farfesun naman kaza Asmah ce  tace mata “barka da sfy" bata amsa ba  dama batasa a ranta zata amsa ba ta fice da Sauri shima ya fito ya wucceta, takaici ya cika Mimee ta miqe tace “kan ubancan wato gadi ma zanyi musu a gdan duk sun fice sun barni wlh nima  ficewa zanyi" dakin ta nufa ta zaro mayafi ya fito tana kada  mukulli lkcn motarsu ta fice, kowa sai huci yakeyi zuciya fal  qunci sunayin parking ta bude motar  ta fice.


Ta nufi Lab Jiddarh ta gani zaune ta miqe da Sauri tace “inata kiran  wayarki bata shiga meye ya hanaki zuwa jiya" zama sukayi tace “ki bari kawai abubuwa sun faru da yawa  jiya yini nayi banida lfy  yau kam da sauqi" jinjina kai Jiddarh tayi tace “ai jiya naje nayiwa Inna magana tace zatasa a karbo miki  magani, hamdala tayi sukaci  gaba da hirarsu da aikinsu wajen hudu ya shigo yana kiranta ta miqe tanacin magani Jiddarh tabita da ido shidinma ya fahimci hakan yace “menene?" Tsuke fuska tayi tace “babu komai" murmushi yayi yace “idan kin gama ki fito mu  tafi" komawa tayi ta dauko  Jakarta Jiddarh tace “kinga ki saki ranki  yanzu bada bane kina tare da kishiyarki komai kikayi idonta akai"
Kawar dakai tayi ta fice yana Mota yana jiranta ta shiga suka tafi suna  isa ya bude ya fito ya bude mata ta fito yaya.


Rufe  ya nufi cikin gdan ya nufi dakin Mimee yaganshi a kulle yayi qwafa wato itama ficewa tayi bude dakinsa na bangaren yayi ya shiga yayi wanka  ya fito neman  abinci bai samu komai ba hakan yasa shi nufar gurin Asmah ya taddata a kwance  tana danne² a waya ya sanya hannu  ya karbi wayar yace “ina buqatar coffee" lumshe idonta tayi ta motsa dan  qaramin bakinta tace “bazan iyaba kaina yana ciwo ne" zama yayi yakai hannunsa yaji kan nata  yadau zafi ya samu yanda yakeso ya miqe yace “bari nayi miki allura   zakiji sauqi" saurin girgiza masa kai tayi tace “Aa gsky nikam banson Allurar nan"  Wata uwar harara ya watsa mata ya fice ya dauko tarkacen magungunansa yazo yasata a gaba da kuka da komi yasanta qarfi yayi mata Allurar zazzabi ya sauko  mata ya maqaleta a jikinsa yana Shafa bayanta a haka bacci ya dauketa.
Fita yayi ya samawa Kansa abinda zaici har ya gama ya tashi Mimee bata shigo ba yayi qwafa ya kulle musu bangarensu ya sake wanka  ya isheta tanata bacci ya rinqa sarrafata yana lallabata har ya samu nutsuwa ya koma yana mayar da numfashi yau kam batayi masa shure² kamar  baya ba daqyar yayi wanka  ya kwanta bayan ya gyarata sukayi baccinsu me dadi tana maqale a jikinsa da asuba ta farka tajita  maqale a jikin  mutum tsoro ya kamata ta miqe da sauri  ta wawuro wayarta tana qoqarin kunnnawa yakai hannu  ya kunna sweech din dakin haske  ya gauraye dakin idanunta ya sauka  kan faffadan qirjinsa tayi saurin dauke  kanta tace “meye hakan? Me kazo yimin dakina?"


Tashi yayi zaune yace “haka naga dama" daga haka bai kuma cewa komai ba ya miqe ya shiga bathroom yayi wanka ya dauro  alwala ya fito ya dubeta yace “kiyi alwala ina  jiranki" miqewa tayi tanajin  yanayin ta daban  ta nufi toilet din tayi wankan tsarki gabanta na faduwa ta fito sukayi sallar bayan sun idar tana azkhar tana hawaye ya zubanta ido yace “ke wai  kuka baya miki wahala ne?" Yana mgnr yana matsawa  jikinta ta kwantar da kanta a jikinsa ta fashe da kuka gabadaya sai tausayinta ya kamashi ya rinqa Shafa bayanta har ya samu tayi shiru yace “meyene?"
Cikin kuka tace “jiyama yazo ni  na rasa yaushe yake zuwa" dubanta  yayi yace “waye?" Kukanta ta qarawa qarfi tanason fada masa amma tsoro ya hanata ya rinqa tambayatta taja tayi shiru haushi ya cikashi kawai ya tashi ya fice a dakin dole ta miqe tayi shirin fita suka fice babu me cewa wani sai cika yake yana batsewa, haka lkc ya rinqa tafiya duk da Asmah bata jin dadin zaman gabar da sukeyi da Mimee haka ta biye  mata shikam Aseem bai wani sauraronsu harkarsa yakeyi lkcn daya fahimci Allurar da yakewa Asmah ta fara sabawa da jikinta sai ya koma zuba mata Maganin a lemo  ko a wani abinci ya takura mata sai taci ya lallaba ya lalubeta yasha ganinta idan sunje Asibiti tana kuka tana fadawa Jiddarh damuwarta dole tasa Jiddarh cire  kunya tazo ta sameshi ta zayyane masa komai yayi Jim kamar  me nazarin wani abu  sannan ya dago yace “ok jeki kawai zansa azo ayi  mata ruqiyya" taje  ta fadawa Asmah sosai taji Sanyi a ranta suna komawa gida  kuwa ya hauta da bala'in wai  taje  tana fadawa qawa  sirrinta shi ta kasa fada masa itadai banda kuka babu abinda takeyi gabadayanta ta rame  saboda damuwa da zullimi a qarshe dai daina cin duk abinda yabata  tayi duk da baibada qofar da zata iya  gane  komai ba amma ta kasa aminta da hakan tana tuhumar kanta meye yasa sai ranar girkinta yake bata,


Shima daya fahimci ta fara saqa wani Abu a ranta saiya  canza salo ya koma yimata aiki da hodar kashe jiki aikuwa ya samu yanda yakeso duk da baya kusantarta ko yaushe kuma yamai da abin na kullum duk ranar girkinta zai cita kamar  babu gobe  ranar girkin  Mimee kuwa sai wasanni tanaji zaita  jagwalgwalata amma bazata iya  gane  komai ba idanunta bata iya  budewa har yayi bidirinsa ya fice itadai wannan Abu na taba  zuciyarta sau  daya tak  ya taba mgn taji muryarsa sosai ta tsorata ranar amma sai zuciyarta take raya  mata aljanin ne ya canza salo yake zuwar mata da muryarsa,
Ana haka Mimee ta tsiro da wani wulaqanci dokar da yasa a gidan duk wacce tayi girki ta jera  a dinning kuma dole a hadu aci, da farko abin kamar abin arziqi Mimee tabi dokar itama Asmah tabi idan aka zauna cin abincinnan  ta Mimee ta rinqa shafeshi da narke masa kenan itadai Asmah yar  kallo take zama kuma babu ruwanta da girkinta shima haka yake biye mata sosai abin yake sosa  ran Asmah wani lkcn har kuka takeyi saboda takaici cikin shekara daya da Rabi sau  daya ta taba  kwana a qirjin mijinta ita aikinta  kawai ta girka suci idan girkinta ne ya shigo ya shige daki  ya kulle tabbas itakam ta fara gajiya da wannan rayuwar  gara asan  nayi.



Ana haka ta farajin sauyin yanayi a jikinta ita kenan zazzabi da ciwon kai amai da tashin  zuciya itakenan bata son wannan qamshin bata son wancan  ga muguwar kasala batada aiki sai bacci kamar kasa da yake sun gama practical din sun koma makaranta hakanan dai take lallabawa tana shiga.
Yau tun safe ta tashi kasancewar zasuje wani research aminu Kano kuma Dole sai sun biya ta asibitinsa hakanan ta shirya ta fita da yake shi fitar wuri yayi tana zuwa suka tafi abinda ya kawosu duk wani Abu da sukeyi  Jiddarh keyi mata saboda kanta dake ciwo suna gab da gamawa ya shigo turarensa ne yayi mata sallama aikuwa zuciyarta ta wani hautsino ta miqe da gudu ta nufi toilet ta rinqa kwara amai Jiddarh ta rufanta baya tana mata sannu shikam ya kasa komai sai kallonta da yakeyi har suka gyara gurin suka fito tana toshe  hanci ya dubeta yace mata “sannu" ko kallonsa batayi ba wani haushinsa takeji ta fadansa bata son turaren nan nasa yakai sau  uku yaqi ya daina sawa Jiddarh ce  ta dubesa tace “anya yallabai Asmah ba ciki gareta ba?" Kallon juna sukayi da Sauri gabansu ya buga a tare yace “ciki kuma?" Jinjina kai Jiddarh tayi tace “eh alamomi sun nuna  haka kaima ka nutsu zaka fahimta bata iyacin komai duk ta rame  ta qara haske  dubi yanda da taji qamshin da baiyi mata ba take kwara amai haba  ai abin abin da dubane fah" gumine ya karyo masa ya zuba mata ido hawayen  idonta wani nabin wani tace “aa Jiddarh wlh indai cikin mutum ne bani dashi saidai na aljani kinfasan komai Jidda meye zaki  rinqa janyomin masifa har gda" sake ji  yayi gumi yana karyo masa ya juya da Sauri yace “ok ina  zuwa"........


#Comments
#Share
#Vote

_*Oum Hairan*_
[24/06 7:38 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_

_*Fauziyya Tasiu Umar*_


_*Elegant Online Writter*_

_*Wattpad-Realfauzahtasiu*_

_*49-50*_

Tunda yace yana zuwa gaban Asmah yake faduwa tanajin luguden tashin hankali a ranta ji tayi bazata iya bari yazo ya risketa ba tasan bai wucce yace zai gwada ta ba to idan ya gwadata result ya nuna tanada cikin me zatace masa waye ma zatace yayi mata cikin?"  Jiddarh na kiranta taqi tsayawa ta fice da sauri ta fita daga asibitin ta tsari napep ta shiga ta nufi gda qirjinta na dukan sha uku uku tana shiga harabar gdan taga tarin motoci alamun sunyi baqi a gdan saida taji faduwar gaba hakadai ta bude qofar parlourn taji wani dam ganin yanda parlourn yake a cike tsayawa tayi sororo tana kallon kowa Nasmah ta dago tace ”lah Aunty Asmah sannunku da dawowa wlh kinganmu jikin Mimee ne ya motsa ni narasa jarabar data hana Bro juyarwa  da matar nan mahaifa ace duk ciki idan ta samu sai antara dangi a bari ba haihuwa ba"
Ajiyar zuciya Asmah ta sauke tace “Allah sarki ai bamu sani ba Allah ya bata lfy yasa kada cikin ya fita" murmushi Nasmah tayi tace “ai saidai fatan wani wannan kam ya kau barinta na bakwai kenan wannan ance su hqr taji haushin mutane wai baqin ciki akeyi mata" kawar dakai Asmah tayi lkcn da yake shigowa tace “kinsan haihuwa da dadi musamman ga wanda bai samu ba kullum sarai sukeyi zasu samu tsayayye shiyasa suka kasa daukar mataki addu'a kawai suke buqata bari naje na ganta na wucce na watsa ruwa kaina ciwo yakeyi" nufar qofar tayi ya daga murya ya qwalanta kira yace “saboda tsabar kin rainani ince ina zuwa shine kika gudo ko to shige muje ciki na dubaki" idanunta ne ya kawo ruwa tayi raurau ya kawar dakai ya nufi cikin part din nata dole tabi bayansa ya zuqi jininta ya fice saida ya biya ya duba jikin mimee sannan ya fice daga gdan ya koma asibiti yana zuwa ya wucce lab dakansa yayi gwaje²nsa result ya fito masa yayi murmushi tare da godewa Allah wani hasken farin ciki na ratsashi ya fito daga Lab din ya nufi motarsa.

Lkcn jikin Mimee ya rikice yasa aka kawota asibiti likitoci suka rufar mata saida akayi mata wankin ciki sannan ta samu salama bai koma gda ba sai goma da rabi na dare tuni Asmah ta jima da bacci yayi wanka ya nufi dskinta ya bude ya shiga tana kwance tayi daidai da ita kamar tana saman gajimare ta dora hannunta saitin mararta, numfashi ya sauke yaja qafa a hankali ya matsa ya zauna a gefenta ya zaro wani qaramin gwangwani a aljihunsa ya fesa mata wani abu me kamar turare a fuska.
Ajiyar zuciya taja me qarfi ta sake sakin jikinta ya lumshe idonsa tare da budesu akanta ya sanya hannunsa ya janye rigar baccin jikinta ya dora hannun nasa saman cikinta yayi ajiyar zuciya me qarfi a hankali yace “3 months nanda 6 months in Allah ya amince na zama Dad" wani sanyi yaji yana sauka a zuciyarsa ya zame daga gadon ya dora kansa saman cikinta yayi kissing cibiyarta yace “da safe ki fadamin duk abinda bakiso na daina yimiki shi insha Allah turaren ma na daina sawa" ya jima hana sambatunsa shi daya kafin daga bisani ya miqe ya kashe hasken ya hauro gadon ha kwanta ya janyota jikinsa a hankali ya hade bakinsa da nata yana jan fasali.

Rigarta ya dage mata yana shafa nipples dinta yana sakin nishi tayi miqa hakan ya bashi damar sake cafkar nonon nata da suka qara cika suke wani sheqi ya cika hannunsa dasu ya zare bakinsa a nata ya dora bisa qirjinta yana tsotsa yana limshe ido kamar wani maraya, ya jima yana sarrafa nononta kafin ya zarenta pant dinta ya fara jan gashin gabanta maqaleshi tayi tana sauke ajiyar zuciya ya sake lafewa a jikinta yana wasa da gabanta yanashan nononta yana shafa mazaunanta sosai ya iya sarrafata a yanayin da yake sanyata ita ba me bacci ba ita ba ido biyu ba takai har ta saba da abin da yakeyi mata daya fara jikinta yake daukan charges tayita tsiyaya yana lashe abinsa idan ya gaji da wasan ya shigeta yaci iyakar cinsa sannan suyi bacci da asuba ya gudu yabarta da zullimi.

Yau dinma hakance ya faru sosai ta ciwu yacita iyakar ci har saida yaji ta fara sauya numfashi sannan ya sake mata ruwansa ya dagata yana qare mata kallo dakansa yana tunano ranar da zai kusanceta ido biyu ranar da zata tayashi su sarrafa juna yanda ya kamata, bai gasqata yanason Asmah da gaske ba saida cikin nan ya bulla ajikinta dole ne ya canza mata salo kada ta rainar masa baby da damuwa gara wasan ya tsaya iyanan a canza takun tafiyar,
Gabansa ne ya fadi daya tuna da alqawarin da yayiwa Mimee na cewa iya wuya bazai taba kusantar Asmah ba duk da wani lkcn tanayi masa qorafin wai ta fahimci yarinyar budewa takeyi kamar wacce tasan maza akeyi mata feshin ruwan albarka, duk ranar data fadi haka yakanyi dariya idan suna dadi yace mata “to ke Mrs Aseem Banda abinki inada ke Ferrary me zanyi da Honda accord idan kuma suna kan tsiyarsu sai yace mata eh Ai Asmah End Off Discussion baya zarginta domin yafi kowa sanin wacece ita"  wannan kalma End of discussion tana ciwa Mimee zuciya wato ita ta zame masa Assembly ko kuma meye yake nufi, murmushi yayi ya miqe ya fada wanka yasan da qaramin yaqi a gdan duk ranar da Mimee ta fahimci Asmah cikinsa gareta koda yake zai san yanda zaiyi itama ya raina mata hankali ne kawai suyita tafiya a haka har zuwa ranar da qwai zai fashe kwaiduwa ta fito.

Ficewa yayi daga dakin bayan yayi wanka ya koma dakinsa zuciyarsa wasai dare yariga yayi amma tabbas bazai iya barin wannan abin farin cikin yacishi shi kadai ba wayarsa ya dauka ya rubutawa Aunty Aseemah saqon sanarwa cewa shima insha allah yakusa zama Dad amaryarsa tanada shigar ciki" da safe kafin ya tafi asibiti saida ya shiga dakin Asmah ya taddata tana shirin makaranta ya zubanta ido yanzun ne yake gano ramar da tayi sosai da gaske ta rame tayi haske, matsawa yayi kusa da ita yana kallon qwayar idonta ta cikin madubi ya rungumeta ta baya suka sauke ajiyar zuciya sababben hawayenta na rashin sanin makoma ya zubo mata yasa hannu ya dago kanta ga mamakinta sai taga yasa bakinsa ya lashe hawayen ya sake dora bakinsa saman nata ya lumshe ido ta kasa qwacewa saima mutuwa da jikinta yayi ta sake narkewa a jikinsa tana shassheqar kuka hawayen na zubo mata yana sauka saman fuskarsa ya bude idonsa a hankali idanunsa har sun kada ya zare bakinsa daga nata yace “baki rabo da kuka Baby why?" Kamar ya zugata ta sake shigewa jikinsa ta rushe da kuka me sauti ya dauketa cikin kidima yace “subhanallahi my favorite meye yayi zafi haka?" Cikin kukan tace “tun abun baiyi nisa ba kace zaka kira ayimin ruqiyya baka kira ba nikam nafara tsorata inaji zaizo yana kusantata yana wasa da jikina amma bazan iya yi masa komai ba kashemin jiki yakeyi ko idanuna bana iya budewa  kuma nagadai ina addu'a ina Azkhar...."

Mgnr ce maqale saboda kukan da yaci qarfinta gabadaya jikinsa ya mutu  ya zubanta ido ya jima yana kallonta sannan ya iya motsa bakinsa yace “dama inason tambayarki ne ya akayi kika samu ciki?" Gabanta ne yabada wani dam ta miqe a gigice yayi saurin riqota yace “ki nutsu banson shirme tambayarki kawai nayi" kuka ta rushe dashi tace “wlh bansani ba ka yarda dani Allah ni ba mazin....." Rufe mata baki yayi yace “ok naji keba mazinaciya bace amma ta yaya zan gane hakan?" Kukan ta qarawa sauti ta durqushe tace “ni duk ta inda zakayi bincike ma kayi abu daya na sani tabbas ana jima'i dani cikin bacci na rasa waye Inna na karbomin magani ina addu'a har sauka inna tasa anyimin amma abun kullum gaba yakeyi jiya da dare ma inajinsa yanata sarrafani banida ikon qwatar kaina bana iya motsa kowacce gaba ta jikina" tunda ta fara mgnr ya zubawa qaramin bakinta ido har tayi shiru yaja fasali yace “ok ki zauna a gida basai kinje school dinnan ba ki kula da kanki zansan abinyi banason zama da yunwa duk abinda kikaji kinaso zakici ki kirani ki fadamin inma babu a gda zan nemo miki sannan kashedi kiyi shiru da bakinki kada ki fadawa kowa wannan almarar babu me yarda da shirmen nan naki kice wai aljanine yayi miki ciki haba saikace a Korean Film"

Zaunar da ita yayi ya juya yace “yanzun me kikaci?" Sunkuyar da kanta tayi tace “babu komi" zaro ido yayi yace “what so kike ki kashemin baby da yunwa aa ban yarda ba me zakici na nemo miki?" Kallonsa kawai ta tsaya tanayi jikinsa har wani rawa yakeyi ya fice yaje ya hado mata tea ya lura yan kwanakin tanason hanta sosai ya bude freegde dinta yaganta kuwa tafi komai yawa ya dauko ya aje ya dauki tea din yakai mata yace “kiyi maza kisha kafin nazo" juyawa yayi ya fice ya shiga kitchen din cikin yan mintina yayi mata farfesun hantar ya juye ya dauka ya nufi dakin nata tana zaune inda ya barta sai juya tea din takeyi y shigo ya aje kwanon daya zubo mata hantar ya karbi tea din ya aje ya dauki kwanon ya dauki hantar da hannunsa yakai mata bakinta abinda zuciya keso aikuwa ta karba tanaci tana lumshe ido yanayi mata murmushi saida taci sosai tayi gyatsa ta kawar dakai yayi ajiyar zuciya ya dauko mata ice cream a freedge dinta na ciki ta karba ta kora ya juya yace “idan kina buqatar wani abu ki kirani ki fadamin zanje naga jikin Mimee" itadai batace komai ba har yaja qofar ya rufe taja fasali ta tashi ta haye gado abinta.

A wannan fitar da yayi ya kirata yakai sau biyar sau daya ta daga saboda bataga abinda zatace masa ba, wajen hudu kuwa sai gashi budu² ya dawo ya shiga ya taddata a kwance kamar mai babu abinda tayiwa dakin baice mata komai ba ya fara gyara dakin saida ya gama ya shiga bathroom ya hadanta ruwan wanka yazo ya dagota ta zame yace “idan kikayi wankan zakiji qarfin jikinki zamuje ayi miki scanning.
Girgiza kai tayi ya sunkuya yace “me kikeson ci yanzun na samo miki?"  Turo baki tayi gaba tace “tuwon Inna" dariya abin ya bashi sosai yace “ok bari nayi wanka naje na karbo miki" harararsa tayi tace “kuma idan ya qare fah?" Sosa kai yayi ya zari key yace “shikenan tashi muje" wani tsalle tayi yayi saurin riqeta yace “ke wai bakida hankali ne daga irin wannan tsallen Mimee ta fara samun matsala gashinan har yanzun haihuwa ta gagareta" itadai batace masa komai ba ta zari hijjab dinta tayi waje yabi bayanta suka fice a Inna taga baqin bazata ta riqe haba tace “kukuma daga ina haka kamar wasu korarru aseem naga ko kayan aiki baka cire ba" shafa sumarsa yayi yace “to ya zanyi na dawo nataddata a hargitse nacs me zataci tace tuwon Inna nace ta jira nayi wanka tace tuwon zai qare" daquwa Inna ta watsa mata tace "yar qaniya naga ba cin tuwon takeyi ba" caraf yayi ya cafe da cewa “ai yanzun ma ba ita keso ba jikanku ne yakeso"

Wata muguwar kunya ce ta kama Asmah kamar ta nutse ita kanta Inna saida abin ya bata kunya shikam ko a jikinsa cewa yakeyi “Inna kiyi ki bamu kada ruwan nan ya rutsamu anan dakin baqinku babu AC sauro zai iya sama babyna Malaria" shiga kitchen inna tayi ta sako musu tuwon  shinkafar da tayi daxun nan miyar kuka ta kawo musu a kula babba tace “ku tafi Allah ya inganta nikam Don Allah ku rinqa sakaya harshe wannan magana haka gatsal Aseem saikace goyon kaka" dariya yayi sosai yakejan Inna kamar kakarsa yace “to Inna da ban fadaba zaki sani ne mu yanzu maganin da kike karbo mana ma na aljani nakeso a fadawa malamin aikinsa ya qaru yaqara ruwan tawadda ya rubucewa dana lahaula saboda bakin yayan banza kinsan dake kama dani zaiyi nasan zai dauki hankalin jamaa sosai" kallonsa Asmah tayi ya qifta mata ido yace “muje kici tuwon kada ki haifamin baby da yunwa"...............

#Comments
#Shares
#Votes

_*Oum Hairan*_
[25/06 9:07 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_

_*Fauziyya Tasiu Umar*_

_*Elegant Online Writter*_

_*Wattpad-Realfauzahtasiu*_

_Am sorry Fans zan danyi mgn akan wani lamari ne, Yau na samu wani lbr daya sani a tunani, wai labarin zarrah labarin wani littafi ne da yayi tashe a lkcnsa, so duk ma wanda yake tunanin hakan inason ya sani Fauzah bata taba karanta littafi da suke mgn akai ba saboda haka duk abinda yayi kama da wancen arashi ne kawai aka samu amma ba copy nayi ba, daidai gwargwado da bazata nake rawa ban yarda na zama yar kanzagin wata ba ina fatan me fahimta zai fahimci cukurkudaddiyar Hausar._


_*51-52*_

Hakanan suka dauki hanya suka taho gabadaya yanayinsa yasawa Asmah tuntuni da kokwanto wannan wacce irin murna yakeyi da cikin daba nasaba anya babu ayar tambaya akansa kuwa? To amma idan hakane ya akeyi hakan take faruwa kuma da yaushe ne lkcn da hakan take faruwa? Tambayoyi ne da batada amsarsu dole sai binsa da ido kawai takeyi duk abinda ya gani yace mata zaki ci ko zakisha itadai kada masa kai kawai takayi a haka har sukaje gda.
Suna tsayawa ta sauka a motar ta nufi cikin gdan ko tuwon bata dauka ba sabida kokwanton daya sanya mata sosai yake tasirantuwa da ruhinta, a parlour suka tarar da mimee taja ta tsaya tare da ce mata “sannu Aunty Mimee ya jikinki?" Harara ta bita da ita tare da tsaki  Safna qanwarta ce ta amsa da cewa “jiki da sauqi Aunty Asmee ya naki dazun Dr yake fadawa Jabir bakida lfy kema" sunkuyar dakai tayi tace “lahhh dan ciwon kai ne fah kuma namaji sauqi ina fawwaz?"  Sunan danta kenan “yana gdansu Jabir da zan taho na biya shine ya maqalewa hajiyansa" murmushi tayi ta bude part din nata ta shige lkcn da yake shigowa ta mayar ta rufe shima zama yayi suka gaisa da Safnah tace “meye a kular ne Dr shafa sumarsa yayi yace “Tuwon Asmah ne munje gdansu shine tace tanaso muka taho dashi" daga haka ya miqe Safnah na cewa “Ahhh Lallai to Allah ya inganta...."

Buge bakinta Mimee tayi tace “ya inganta me?" Saurin cafewa Naja'at tayi tace “au kenan dake sauna ce baki gane me Allah zai inganta ba lallai ma Aunty Mimee to aini tun zuwan da nayi kwanaki na kawo miki aikin da kika kasa aiwatarwa na lura yarinyar nan ciki ne da ita dana fada miki kika kamamin dariya kina cewa batada wani ciki har cewa kike Aseem yayi miki Alqawarin bazai tsba kusantar taba har yanace miki shi qyanqyaminta ma yakeji" kasaqe mimee tayi tanajin bayanin kafin ta jinjina kai tace “aikuwa kwanaki na shiga part dinta zan aje kurtun asirin nan najita a bathroom tana kwara amai kambu aikam akwai bura uba a gdannan dole yau ayita ta qare wlh bazan yarda da cin amana ba"
Miqewa tayi a fusace tama manta da ita mara lfy ce ta nufi part din Asman lkcn suna tsaye rikici ya balle ta sashi a gaba tana masa kukan ita ya fadanta gsky meye hadinsa da cikin jikinta da yake rawar qafa akai, inda shikuma yayi kicin kicin yaqi sauraronta saima bala'i da yakeyi mata akan tace bszataci tuwon ba shikuma ya kafe tunda dansa yanaso saitaci.

Shigowar Mimee ne yasasu dubanta takaiwa Asmah raruma ta kauce da sauri aje flat din hannunsa yayi ya nufesu da suketa kallon kallo ya riqe mime yace “meye hakadin bakida hankali ne?" Shaqeshi tayi tace “eh bani dashi Aseem kace ma ni mahaukaciya ce bazan damu ba amma dai kasani ban manta da alqawarin da kayimin na har ka qare rayuwarka da wannan banzar matar taka bazaka hada shimfida da itaba Aseem ya akayi ta samu ciki idan har hakane matar da kace kana qyanqyaminta meye yakaika haike mata harda tsarabar ciki?....." Rufe mata baki yayi yana kallon Asmah da zuciyarta take zafi take tafasa tun fara mgnr ta mimee yace “kinga Mimee ba abinda kike zargi bane kije zamuyi mgn anjima....." Katseshi asmah tayi da cewa qarya ne Mimee abinda kike zargi ne cikine dani wata uku da sati daya kuma wlh mijinki nake zargi da biyo dare ya lalubeni ya dirkamin shi domin kuwa yanda yake rawar qafa yake fadawa duniya cewar inada cikinsa kawai ya isa shaida ba damuwata ka tsaya ka fadamin yanda akayi kayimin ciki ba aa kaje ka sanar da matarka yanda akayi kaci amanarta idan kayi mata bayani sai na dora maka da Allah ya isa kuma wlh kaji na rantse zaman gidanka muddin baka fahimtar dani yanda akayi ka haihu a ragaya ba to na gamashi har gaban abada"

Da sauri ya dubeta ta dauki tuwon tayi watsi dashi ta kuma wawurar miyar zata zubar yayi saurin sakin mimee ya nufeta cikin bala'i irin na borin kunya yace “idan nace nine nayi miki cikin saime Asma'uh zina nayi ko haram naci eh duk inda zakuje ku fada kuje Asma'u matata ce nayi amfani da hikima na rinqa kusantarta har tasamu ciki to sai me kuyi duk abinda zakuyi....."
Kafin ya rufe bakinsa Mimee ta daukesa da mari ta zube a qasa ta fashe da kuka tace “wlh baka isaba Aseem qarya kakeyi ni zakaci amana yanzu meye a jikin wannan da zaka rinqa munafurtata kana zagayawa kana cinta Allah ya isa Aseem ka cuceni"
Murmushi Asmah tayi me hade da hawaye tace “me yayi miki ke? Nikam aini ya cuta daya lalatamin rayuwata ya barni tsayin shekara guda cikin zullumi kullum ina tunanin yaushe zanga aljanin dake kusantata ashe kaine mugun Aljanin allah ya isa Aseem ka cuceni matsayina na matar sunna ace ban isa mijina ya nemeni ido biyu kamar kowacce mace ba saika gusarmin da hankali Allah ka isarmin wlh kuma duk bala'inka kagama cin rabonka a jikina" mimee ce ta miqe cikin wani irin yanayi na tsananin tashin hankali ta fice daga dakin yayi ajiyar zuciya ya nufota yace “idan naso ba towai ni meye ma laifina donna taimaka miki nayi amfani dake ta hamyar da bazaki sha wahala ba...." Yana maganar yana qara matsarta ita kuma tana janyewa.

Cafkarta yayi da sauri ya hade bakinsu guri daya ta rinqa gunji tana tureshi shikuma yana qara shigar da ita jikinsa yana maqaleta da dukkan hikimarsa tayi duk me yuwuwa taga ta qwace ta kasa hakanan tanaji ya garqamawa dakin key ya jefata gadon yabita ya danne da dukkan dabararsa nanfa fadan ya sake salo dukansa take tana cizonsa tana yaqushinsa amma takasa turesa tanaji tana gani ya cirenta duk wani abu dake jikinta ya dagata yana fuzgo numfashi ta miqe da sauri ta rungume hannunta a qirjinta tana kuka tana girgiza masa kai gogan ko a jikinsa ya tashi ya cire kayan jikinsa gabadaya ta rintse idonta da sauri ta diro a gadon tana girgiza masa kai tana cewa.
“Banaso Aseem kabarni banaso bazan yafe makaba indai ka....." Rufe mata baki yayi ta fuzge ta wawuri kwalbar turare tana kuka me gunji tace “wlh ka ce zaka tabani saina caka maka kwalbar nan nima na cakawa kaina....." Bata rufe bakin ba ya damqi hannun da qarfi ya murde ya qwace kwalbar ya sake hadata da bango ya matse yanda bazata iya kwatar kanta ba ya cafki nononta da hannunsa.

Rintse idonta tayi jikinta yana rawa ta rinqa ture hannunsa yaqi sakin nonon saima matsawa da yakeyi a hankali batayi aune ba taji dumin bakinsa a saman nipples dinta tayi saurin dafe kansa saboda wani yanayi da taji wanda bata tabajin irinsa ba a rayuwarta qanqame kansa tayi tana kiran sunansa cikin wata karyayyiyar murya, tanayi masa magiya shikam ya riga ya gama ficewa a hayyacinsa bayajinta baya ganinta abinda yakeyi ne kawai a gabansa, hannunsa yasa yana shafa mararta zuwa qasanta harya shammaceta ya tura yatsansa a gabanta ta saki qara tana fisgewa yana qara janyota, yanda yake cakuda gabanta yasa gabadaya jikinta ya dauki wani irin shorck daya sanyata direwa bisa gwiwowinta shima ya zube ya bajeta a qasa tana harharde qafarta yasa hannunsa da qarfi ya budata ya danna harshensa a gabanta.

Duk da kukan da takeyi saida ta saki wani nishi hakan ya tabbatar masa saqonsa ya fara shigarta
Yaja ajiyar zuciya yaci gaba da sucking dinta yana karkada harshensa yana qara lasheta yana murza nipples dinta sun jima a haka yanajin kukan nata har tsakiyar zuciyarsa haka ya miqe ya qara buda qafarta ya soma shigarta ta wani zabura sabida tsoron dake qunshe a ranta ganin tana neman zillewa yasashi dannata da qarfi ta saki wata siririyar qara ya kwanto jikinta yanajan zuciya tare da nishi ya lumshe idonsa yana sake gyara dick dinsa a gabanta sun jima a haka babu abinda yake tashi sai shassheqar kukanta.
Dagowa yayi ya dora harshensa saman kuncinta yana lashe hawayen yana motsa mazaunansa a nutse cikin salo da qwarewa a nutse yake cinta yanajin babu dadi a ransa hawayen da take zubarwa suna qona mata rai hakanan dai wannan yinin ya kasance yini na farko a rayuwar Asmah data fara sanin da namiji ido biyu, duk abubuwan da yakeyi mata jinsu takeyi ba baqi ba a gurinta domin jikinta sun saba dashi hardai qarshe taji ya saki wani ihu ya maqalqaleta can taji ya zuba mata wani ruwa me dumi.

Dagata yayi ya nufi bathroom yayi wanka ya fito ya taddata inda ya barta ya tsugunna ya dagota yace “ni banga abin kukan ba iyakar sanina ba zina mukayi ba  Kinga ki kwantar da hankalinki kawai mu raini babynmu ki haifemin na sake baki wani...."
Kallon da takeyi masa ne yasashi yin shiru ta miqe ta nufi bathroom batare da tace masa qala ba qwafa yayi ya fice ya nufi dakinsa wanka tayo har yanzun kukan takeyi ta fito tasa kayanta ta haye gadon ta kwanta kanta yana sara mata.
Daqyar ta samu bacci ya dauketa zuciyarta babu dadi tayiwa Aseem Allah ya isa tafi dubu a daren nan, daganan bangaren Mimee ya nufa ya tarar dashi a kulle yaci mamaki ya juya ya duba agogo goma da Arba'in na dare, tabe baki yayi ya koma dakinsa na bangaren Asmah ya kwanta koda safe daya tashi yayi wanka ya nufi dakin Asmah yajishi a kulle ya buga ya buga taqi budewa dole sai juyawa yayi ya fice, yana gaf da zuwa office wayarsa ta fara ruri ya duba yaga number hajiyansa yasan bai wucci yar lelenta takai mata qara ba. Bai dagaba saida ya isa office dinsa ya kira number  Hajiyan ta daga ko gaisuwarsa bata amsa ba tace “wato saboda kwana biyu nabaka iska shine ka samu kake abinda kakeso har saboda kakai ka isa ka koromin Mimee da danyen jiki kace tazo ta fadamin ka samu me haihuwa bazaka iya zama da itaba, to bari kaji na rantse maka muddin ina raye kamar yanda Mimee bata haihu ba wannan shegiyar aljanar yarinyar bazata haifamin jika ba idan son hada zuri'a da tsiyar matsiyatan kakeyi to ka jira Maryam ta fara bani jikan da arziqi ha haifi tsatsonsa tukunna inyaso sai kaje ka qarata wawa kawai da baisan ciwon kansa ba".............

#Comments
#Shares
#Votes

_*Oum Hairan*_
[26/06 8:28 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_

_*Fauziyya Tasiu Umar*_

_*Elegant Online Writers*_

_*Wattpad-Realfauzahtasiu*_

_*53-54*_

Ransa ya baci matuqa a rayuwarsa bai tabajin mace mara mutunci mara sanin darajar aure ba irin Mimee ya rasa meye ya rageta dashi da kullum batada aiki saidai ta hadashi da mahaifiyarsa to ita tana ganin hakan shine zaisa yayi mata abinda takeso? Iska ya furzar ya kwantar da kansa jikin kujerar da yake kai zuciyarsa na saqa masa abubuwa da dama game da Mimee yana dannarta don tabbas yanda yakejin ciwon abinda ta aikata masa yau idan ya biyewa zuciyarsa zai tsinke igiyoyin aurensa ne ta huta shima ya huta, ace mace ta zama kamar goyon gwauro babu nutsuwa cikin lamarinta ko kadan komanta na marasa lissafi,
Wayarsa ya dauka yana lumshe idonsa ya lalubo number Asmah ya danna kira tana ganin kiran taqi dagawa ya kira yakai sau goma bata dagaba, ya shiga gurin text ya rubuta mata gajeran saqo maimakon daya sake kira ta daga sai yaji wayar ma a kashe gabadaya, sosai zuciyarsa ta harzuqa bazai iya jure rashin mutuncin nan nasu ta kowanne bangare ba ana mata biyu a samu nutsuwa shi tashi nutsuwar neman guduwa tadakai hakanan zai rayu suke nufi jos ba dadi bukur ba dadi? To wai ita Asmah dake wannan haukan ma laifin meye yayi mata yaga dai cewa akayi matayenku gonakinku ne kuje musu a duk sanda kukeso to shi don ya ragenta wahala takejin haushinsa?"

Qwafa yayi ya janyo files dake gabansa ya fara dubawa rufewa yayi ya miqe ya fice ya fahimci idanma ya zauna ba aikin zai iyayi ba mota ya shiga yana tuqin hankalinsa dukka na gurin Asmah tunaninsa me tasamu taci, saida ya biya wani gurin saida abinci ya siya mata ya isa gdan tun daga babban falon yasan cewa bata fito don idan da ace ta fito zaiga canji a parlourn, numfashi ya sauke ya murda handle din qofar tata yajita a kulle da key abin dariya yaso bashi haka ya shiga buga qofar batayi tunaninsa a lkcn ba ta fito a wanka ta sanya hijjab ta bude dakin ta fito falon nata ta bude qofar.
Ba qaramar faduwa gabanta yayi ba ganinsa a tsaye ya rabeta ya wucce ya mayar da qofar ya rufe ya zauna a daya cikin kujerun falon yace “me kikaci yau?" Harararsa tayi ya gani ya kawar dakai.

Ya nemi guri ya zauna ya bude ledar da yazo da ita qamshin farfesun hantar ya bugeta ta nemi guri ta zauna ya sake miqewa ya fita ya dauka flat ya dawo ya zuba mata da kunun gyada da yasha madara taso tayi masa gardama ganin babu fuska yasata karba ta faraci sosai taji dadin farfesun ta kora da kunun gyadar tayi tunanin ma zasu dawo kasancewar kusan duk abinda taci dawowa yake maimakon haka sai taji sunyi zamansu abinsu ajiyar zuciya yayi ya juya ya fice ya nufi kiran da Dad yakeyi masa, a office dinsa ya nufa ya tarar dashi da baqi saida ya sallamesu sannan suka qara gaisawa yace masa “Am dama wata tafiya ce ta tasomin ta gaggawa zuwa Germany so bazan samu damar zuwa ba gsky shine nakeso ka wakilceni"
Dagowa yayi da sauri yace “Dad Asma'u fah?" Mamaki ne ya kama Dad yace “bangane Asma'u ba kana nufin saboda Asma'u bazakaje ba kenan" girgiza kai yayi shi kansa baisan sanda kalmar ta qwace masa ba yace “aa ba nufina kenan ba kawai dai da naga batada lfy ne cikin na wahalar da ita ko abinci saina takura mata takeci shiyasa naji tsoron tafiya na barta" murmushi Dad yayi yace “to! Toh na gane Allah ya inganta babu damuwa saiku tafi tare idan zai yuwu" ajiyar zuciya yaja yace “shikenan zuwa yaushe kenan?" Ajiye biron Dad yayi yace “nan da 1 weeks koma dai menene zamuyi mgn" gdy yayi ya fice.

Yana ganin kiran Hajja yaqi dagawa tagaji da kiransa tayi masa test shima yaqi budewa yayi komawarsa gda don dama yagaji A falo ya tarar da ita tana kwance tana latsa waya
Zama yayi kusa da ita ta miqe zaune idanunta nakan qirjinta ganin kallon da yakeyi matane yasata miqewa da nufin shigewa dakinta taji ya cafki hannunta ya dawo da ita baya, raurau tayi da idanu zata sanya masa kuka har cikin ranta ko kallonsa batason yi murmushi yayi ya janyota ya zaunar da ita a jikinsa yace “kina jin ciwon abinda ya faru ko?"
Qasa tayi da kanta yasa hannu ya dago kan nata yace “me kikeso na fada miki ki gane bawai nayi miki haka don cin mutunci ko qasqanci bane?" Nanma babu amsa ganin batada niyyar yimasa mgn yasashi miqewa cak ya nufi ciki da ita ya zaunar da ita saman kujerar falonta ya tsugunna a qasanta ya dora hannunsa a kafadarta ya zuba idanunsa cikin nata yana mata wani kallo me kashe jiki sunfi minti goma a haka kafin ya sanya hannu ya share mata hawayen yace “kiyi hqr bansan abin zaiyi miki ciwo haka ba please ki fahimceni Asmah mubar munafurtar junanmu ni nasan inasonki kema kuma nasan kinajina a jikinki don Allah mu daidaita zamanmu komai daya faru a baya ya wucce...."


Miqewa tayi zatabar gurin ya sake riqota ta fincike tace “kaine kake munafurtar kanka amma ni gsky nasani bantaba sonka ba bakuma najin zan soka a rayuwata na tsaneka ma nakeji fiye da tsanar da nayi maka a baya Aseem wlh badon ina tsoron Allah na ba dasai na zubar da wannan dan iskan cikin da kake rawar qafa a kansa banasonsa bana qaunarsa Allah ya isa tsakanina dakai" tunds ta fara harta dire bai dakatar da itabs saima murmushi da yayi yace “da yake nariga nasan halinki banji haushinki ba burgeni ma kikayi ni nasan kaina Asma'u bantaba son abinda ya qini ba abu daya ne zan sanar dake koda yake imaninki ma ya ceceki da zanyi miki federal warning ne ko da wasa kika bari cikin nan yayi kuka sai kin gwammace baa haifeki ba saboda haka ki kiyaye"
Tabe baki tayi tace “don wannan rubabben cikin zakace zakayimin warning idan naga damar zubar dashi din ka isa ka hanani ne?"  Tsaki taja tayi shigewarta dakinta ta datso qofar ya cije yatsa lallai wannan yarinyar tayi nisa wato cikin nasa ne rubabbe lallai zataga rubewa kuwa ganin idanunta"

Wanka yayi yasa kaya marasa nauyi ya dawo falon ya zauna yana kallo yana miqa sosai da gaske sha'awa ke daminsa gashi baiga alamun sauqi ko rahama a gurin Asmah ba shikam ya rasa meye yake damun mata da tunaninsu yake zama iri daya, yananan zaune yana tunanin ta inda zai fara mata yaji ta bude qofa ta fito ko kallon inda yake batayi ba ta nufi kitchen tana juyansa mazaune, ajiyar zuciya ya samke me qarfi ya miqe yabi bayanta ya tsaya a bakin qofar yana kallonta batasan yana gurin ba taci gaba da dama custard dinta ta juya zata dauko madara sukayi ido hudu dashi taja baya da sauri tanajin ninkin faduwar gabanta iska ya furzar ya tako ya shigo kitchen din ya tsaya a gabanta yasa hannu ya dago kanta tare da tura yatsunsa cikin sumarta yace.
“Ahhhh My Soul mate ina buqatar hutawa da jikinki me sanyani nishadi da gusarmin da damuwa" yana mgnr yana matseta a jikin cabinets ya shafa gefen fuskarta ya sunkuyo da kansa yayi kissing lips dinta yace “babyna ya qara miki kyau fatarki kamar ta tarwada fadamin me kikeso nayi miki ki daina fushi dani?" Tureshi tayi ya cafkota da sauri yace “haba kekuwa ki tausayawa uban yayanki kinga fah" jan hanunta yayi ya dora a saitin penis dinsa taji wata faduwar gaba tsoro ya dirar mata kafin takai ga magana yace “haka nake kasancewa kullum idan banzo na samu nutsuwa a wannan yalwatacciyar gonar me dauke da babbar qorama me kwararar da ruwan dadi ba, sorry Soul Allah akwai qauna kinji....." Yana mgnr yana sunkuyawa yana riqe qugunta ta tureshi ta dauki cup din custard dinta zata fice ya cafkota yace “dole fah kiyimin wani abu kibini a sannu mu zauna lfy in kinqi kinsan ko ta tsiya zan fidda haqqina"


Juyawa tayi zata fice ya riqota ya matsa ya dora kansa a tudun duwawunta yana sauke wani wahalallen numfashi yace “kibar batun wasa fah zan cutu ne marana ciwo yakeyi...." Harararsa tayi taja tsaki ta fincike tayi ficewarta da sauri ta nufi dakinta ya biyota yana kiran sunanta tayi shigewarta ta kulle qofarta bugun duniya taqi budewa iyakar magiyarsa taki ta bude masa dole sai hqr yayi ya nufi dakinsa ya kifa cikinsa a katifa yana fitat da wani numfashi me wahala ya jima yana nemawa kansa mafita kafin ya samu ya fitar da abinda ya damesa ya miqe a gadon bacci ya daukesa itama kwanciyar tayi zuciyarta babu dadi tanajin ciwon Abinda yayi mata amma saida ya bata tausayi yanda ya rinqayi mata magiya ji takeyi kamar ta tashi taje tsoro ya hanata dole ta kwanta bacci ya dauketa koda safen ma tsoronsa ya hanata bude qofar saida taji yana qwanqawasawa sannan ta miqe ta budensa ya shigo ya zauna suka gaisa mamakin yanda fuskarsa take a sake yasata kallonsa ya sauko ya dagota ya shafa cikinta yace “me babyna yakeson ci yau?"
Qasa tayi da kanta yayi ajiyar zuciya yace “banason ina miki mgn kina shareni ki fadamin me kikeso?" Cikin In'ina tace “tuwo..." Da sauri ya dubeta yace “tuwo kuma ina zan samo tuwo yanzun?" Janyewa tayi ta haye gadon yaja fasali ya fara zagaya dakin ya juya ya dubeta ya fice batayi tunanin zai dawo ba can taji tsaiwar motarsa  ya bude ya shigo da collar a hannunsa ya aje mata yace “ga tuwon na samo miki" da sauri ta miqe ta sauko ta bude flast din ta sauke ajiyar zuciya wani sanyi ya zagaye ruhinta ta dago a hankali zuciyarta ta karye da tausayinsa tace “na gde" murmushi kawai yayi mata ya shiga bathroom ya wanke hannunsa yazo ya zauna da kansa ya rinqa bata tuwon saida ta qoshi yaja fasali yace “ina roqon Allah duk abinda zakiyimin kada yabani ikon kasa sauke nauyinki dana babyna dake kaina nasan ni me laifine a gurinki insha Allah bazan sake miki dole ba zan barki har zuwa lkcn da zaki sauko don kanki" daga haka ya miqe yace “zan fita idan kina buqatar wani abu kiyimin mgn zansa a kawo miki"........



#Comments
#Shares
#Votes


_*Oum Hairan*_
[27/06 9:04 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_


_*Fauziyya Tasiu Umar*_



_*Elegant Online Writers*_


_*Wattpad-Realfauzatasiu*_


_*55-56*_


Jikinta ne ya qara matuqar sanyi wasu hawaye suka cika mata ido tabbas Allah yayi gaskiya daya ambaci ya mace a matsayin halitta me rauni a hankali ta miqe ta debe kayan abincin takai kitchen ta dawo ta dauki wayarta kamar jira akeyi wayar tayi ring ta daga tare da cewa tun dazu nakeson kiranki mu tattauna Dr Aseem ya jima yana rainamin hankali ashe duk haukan da mukeyi na aljani ne ya aureni shine qaton aljanin da yake lalubeni cikin dare tabbas yayi wasa da hankalina matuqa nayi niyyar jansa a qasa amma iya yau zuciyata ta karye kamar bazan iya ba shidin suffar hankaka ke gareshi in kaga baqinsa ma zaka dawo kaga farinsa"
Dariya Jiddarh tayi tace “kawai kice kin kamu da soyayyar wannan handsome guy din tabbas akwai alamun hakan to kibada kai mana bori ya hau kinganshi can naga tun dazun ya shigo asibiti amma ya kasa fitowa a mota nifa Asmah inda nice nake da miji irin naku wlh bazan barshi da damuwa ba koda kuwa ni zan cutu" wani abu taji ya caki qirjinta yana taso mata da batasan meye ba a hankali tuna irin yanda ya rinqa mu'amalantata da rashin tausayi da jinqai da kuma gadara da izza inajin kamar bazan iyayi masa wata alfarma ba a gaba" fasali Jiddarh taja tace “kidaiyi qoqarin zama a matsayin da Sheikh Wakil yake fada mana kullum a makaranta shima ba fadarsa bace fadar ubangiji ce idan mutum ya cutar dakai ma'ana yayi maka laifi ka rama gwargwadon abinda yayi maka idan bazaka iya hqra ba amma hqrn shi yafi alkhairi sannan kullum Inna tana fada mana mu kasance kullum a tsakiya kada mu fara cutar da mutum mu zamo masu yawaita yafiya da kuma kawaici akan laifukan da akayi mana Asmah mijinki ko bai fadawa duniya ba duniya ta shaida yana matuqar qaunarki kuma yana shakkarki"


Numfashi ta sauke me nauyi  ta furzar da iska tare da cewa “ok na gde sai kinjini" kashe wayar tayi ta rungumeta a qirjinta wasu hawaye masu dumi suka zubo mata takai hannunta ta shafa cikinta wani tausayi da qaunarsa tana kwaranyo mata ta kwanta tana sauke numfashi itakam tana tunanin ta inda zata fara yafewa Aseem wadannan abubuwa gima gima da yayi mata ranar yini tayi tana juyi a gado bata tashi ba sai biyar tayi wanka ta sheqa kwalliyarta cikin wasu riga da skirt  na English ta hade sumarta ta daure bata bata fuskarta ba normal hakanan yanda fuskarta take haka tabarta sai white lips da tasa tayi kyau sosai ta fito ta nufi kitchen ta dauki macaroni tayi jallop dinta da taji kifi banda ta dora farfesun kayan ciki bayan ta gama ta diba takai part dinta ta zauna tana gyara qumbarta.
Tashi tayi tayi sallah ta sake wanka ta sake kwalliya ta kwanta a kujera ta hau duniyar sama hankalinta gabadaya ya tafi kan lecture da akeyi a group din DOMINKI YAR GATA tanajin dadin lecture saboda ba qaramar qaruwa takeyi a cikin lectures dinba bataji shigowarsa ba sai ji tayi numfashinta yana daukewa ta bude idanunta a cikin nasa bakinsa hade da nata ajiye wayar tayi ta sanya hannunta ta bayansa ta rungumesa ta sake saqalo harshensa.


Narkewa yayi a jikinta yanajin yanda take tsotse lips dinsa tana zuqo harshensa tallafo kanta yayi tare da daukar dayan hannunsa ya dora a cikinta ya tura cikin rigarta yana shafa cikinta yana wasa da cibiyarta wani abu taji ya taso mata zuciyarta na tariyo mata abubuwan da suka faru a baya ta kuwa janye da sauri ta miqe ya riqo hannunta yanajin wani felling dinta nayi masa dirar mikiya, hada idanu sukayi idanunta ya ciko da ruwa ta fincike hannunta ta shige dakinta da sauri ya miqe yabi bayanta yana kiran sunanta. Zama tayi a gefen gadon ta rushe da kuka hankalinsa yayi mugun tashi ya zauna a gefenta yace “OMG Asma'u don Allah ki taimakeni kiyi hqr ki daina kukannan pls ki tausayawa mijinki mana......"

Janyewa tayi ta kwanta tana jan zuciya tana kallonsa miqewa yayi jikinsa a sanyaye ya nufi bathroom yayi wanka ya dauro towel ya fito ya tsaya jikin mirrow yana kallon kansa itanma kallonsa takeyi a kaikaice tana yaba qirar halittarsa.
Tana ganin ya juyo ta kawar dakai ya sanya rigarsa doguwa ya haura gadon ya dagota suka kalli juna yasa hannu ya goge mata hawayenta yayi kissing lips dinta yace “muje na nema mana abinda zamuci inajin yunwa" sunkuyar da kanta tayi ta janye ta nufi falon ya biyota ta tsaya a dinning din ta fara bude abincin tana zuba masa yanata kallonta harta gama hadansa abincin taja masa kujera ya zauna ya faracin abincin jikinsa na karbar saqon dandanon abincin me ratsa zuciya yana yabawa da baiwarta ta wajen girki ita komanta me dadi ne.


Kafin ya gama ta shige daki ta shiga wanka ta fito tasha magungunanta tasa kayan bacci ta kwanta koda ya gama ya dade a zaune yana tunanin ko zata fito yajita shiru miqewa yayi ya murda handle din yajishi a rufe ya girgiza kai kawai ya shiga nasa dakin ya kwanta. Hakanan sukaci gaba da rayuwa shikam yanashan wahalar rayuwar duk wani nauyi dake kanta na kula da duk abinda ya shafesa zata sauke masa hatta dakinsa bata fasa shiga ta gyara masa ba amma taqi bashi damar ya kusanceta duk shisshige matan da yake da rara gefen da yakeyi tana kallonsa amma taqi bashi hadin kai.
A cikin kwanakin ya gama musu komai na tafiyarsu Mimee tanacan shanye da baki tana jiran yaje ya bata hqr wai ita matar so ya dauke matarsa suka daga sukabar qasar, aikuwa ranar da taji lbrn tafiyar tasu bata iya bacci ba kira kam takira wayarsa yafi sau dari bata shiga dole ta hqr a washegari kuwa Naja'at qanwarta tayi mata jagora gurin bokanta sukaje ta baje masa komai kamar gaske yayi surkullensa fuskar Aseem din ta fara fitowa cikin Madubin nasa sannan Asmah kwance a cinyarsa daure da drip wani baqin kishi ya tasowa mimee ganin yanda yake wani shafa cikin Asmah tace “nifa mal cikin nan nakeso ya fara lalacewa inyaso bayan ya zube itama sai a kadata ta kama gabanta shikuma a dasa masa qinta yanda ko uwarta zata yanka ta bashi bazata burgeshi ba"


Dariya bokan yayi ya mayar da hankalinsa ga surkullensa ya dago ya dubesu yace “abu daya zai yuwu biyu bazai yuwu ba" da sauri suka dubesa ya sake kecewa da dariya yace “zasu dawo gida a warware bazasu dawo tare ba zaa rabasu amma bazamu iya cire masa sonta ba saboda ba son faraddaya yayi mata ba a hankali sonta ya zaga jininsa da bargonsa idan kinga ya rabu da qaunarta to ya rabu da rayuwarsa ne abu na biyu bazamu iya taba wannan ciki ba domin kuwa ya rubutowa kansa manyan qaddarori da idan mutum ya matsa ganin bayansa to shi zai fece ya sanqama lahira babu shiri"
Gumine ya karyo mata ta miqe da sauri tace “aa nifa indai ukunnan bazai yuwu ba to duka abarshi saboda rabasu ba shine muhimmim abuba rabasu da qaunar juna sannan ni nasan indai shegiyar yarinyar nan ta haihu a gdannan to kashina ya bushe yanda Aseem keson haihuwa ruwa ma saida umarnin danta zanshashi a wannan gidan Boka ka sake dubawa dai idan akwai wata mafitar ayi amfani da ita" tana fadin haka ta fice ya dubeta ya kece da dariya yace “shegiya tsinanna mara albarka wacce ta kwashe kayanta daga gaban ma'aiki bazan rabasu dinba hakanan kawai saina rabasu bayan da bakinki kikace yarinyar tasha wahala a baya" sudai basu tsaya ba suka dunguma suka shiga motarsu driver yaja kowanne zuciyarsa babu sanyi wata uwar ashar Mimee ta saki tace “wlh ko zanyi yawo babu pant saina tarwatsa rayuwar Asma'u a gdan Aseem koda nima zan rasa nawa farin cikin"..............



_*Oum Hairan*_
[29/06 4:41 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_

_*Fauziyya Tasiu Umar*_

_*Wattpad-Realfauzahtasiu*_

_*57-58*_

Tunda su Asmah suka daga zuwa Germany ranar da sukaje ta kwanta rashin lfy kwananta uku a kwance yana kula da ita yana harkar data kaisa suna rayuwar ne a yanda suka farota tun a 9ja duk da cewar yana cutuwa matuqa amma yayiwa kansa alqawarin iyakar lkcn da zata sauko don kanta bazai taba takura mata ba shi kansa yasani ya cutar da ita a baya shekara daya suna kallon juna babu uwar da yake tsinana mata lkcn da ya kamata ta samu kulawar tasa kuma ya bullo mata ta wata sigar to shi meye zaisa ya takurata sai ta tausaya masa bayan shima baiji tausayinta ba a lkcn da ya dace yaji tausayin nata?
Kwanakin nasu sunayi mata dadi kulawar da yake bata tana tsumata sosai baya gajiya da tarairayarta  da nuna kulawarsa akan cikin jikinta, kwanakin sunata tafiya tausayinsa na nunkuwa a ranta sosai musamman yanda taga da dare baya iya bacci ya tashi yakai sau goma a dare kafin asuba idan ta farka kuma yace mata karta damu yana nazarin wasu Abubuwa ne, ta ayyana hqr yafi sau nawa amma kunya ta hanata nuna masa mubaya'arta gani takeyi kamar zaiga rashin kunyarta ko zaqewarta,
Ranar wata Asabar tana kwance a daki tana duba littafin Hisnul muslum wayarta ta shiga ruri ta kifa littafin a kan cikinta ta dauko  wayar number Jiddarh tagani ta kara a kunnenta tare dayi mata sallama suka gaisa ta tambayeta gda ta jikin Innarta.

Shiru ce ta dan ratsa kana Jiddarh tace “meye yake damunki ne Asmah? Ina hankalinki da iliminki ya tafi da kika yarda kike daukarwa kanki wannan nauyin me girma da baki da gurin ajiyeshi?" A mamakance tace “me kuma nayi Jiddarh?" Numfashi Jiddarh ta sauke tace “dazun Inna ta kirani take fada mani cewa mijinki ya kirata yace ta tayashi baki hqr kina fushi dashine akan wani dalili da yaqi fada mata, nasan bazai wucce akan abubuwan da suka farune kika dauki abin kikasa a ranki har ya bawa shaidan gurbi a zuciyarki kike ganin ba komai bane don kinyi watsi da haqqoqin mijinki ko?" Shiru tayi cikin sanyin jiki tama rasa meye ya kamata tace murmushi Jiddarh tayi tace “idan ya kasance mijinki ya cutar dake a cikin rayuwar aure kada kice zaki rama ta hanyar qauracewa shimfidarsa wannan laifine kuma kuskure ne mai girma da mu mata mukeyi Asmah idan wani ya jure wani bazai iya jurewa ba shin kinsan irin azabtuwar da yakeyi da har ya kasa jurewa ya iya tunkarar Inna da mgnr nan?"
Hakana taji zuciyarta ta karye hawaye suka tsiyayo mata jiddarh ta katse shassheqarta da cewa “a matsayinki na wacce take dauke da sabon mutum a jikinta ya kamata kiyi qoqarin zamowa uwa ta kwarai abar koyi da alfahari a rayuwar al'ummar da zasu wanzu ta dalilinki shin ya zaayi hakan ta kasance bayan kin kasance mara yafiya da jin qai ga mahaifinsu a lkcn da yafi kowanne lkcn buqatar jin qanki? Ita mace ta qwarai kullum cikin gaggawa take akan abinda zai faranta zuciyar mijin da ubangiji ya hadata dashi koda kuwa shidin ya kasance cutarta yakeyi Asmah ina baki shawara don Allah kiji tausayin mijinki kada ku zame masa uku bala'i saboda ke uwarsa na neman yi masa baki saboda matarsa sannan kedin kuma ki kasa basa farin ciki don Allah da wanne zaiji?"

Kukanta ne yayi qarfi yanda har Jiddarh take jiyo shassheqarta taja fasali tace “ya zanyi Jiddarh Allah tsoronsa nakeji inason na nuna masa komai ya hucce amma tsoron jizginsa yana hanani kaiwa ga hakan Jiddarh Aseem wani irin mutum ne da bazaki gane ya yake ba indai baki zauna tare dashi ba......" Katseta tayi da cewa “haba don Allah saikace ba mace ba asmah duk yanda zakiyi ki saita mijinki bazai gagareki ba saidai idan haka kikaso dama ki zauna kuna kallon kallo namijin daya fishi taurin kai ma ana juyashi bareshi da rauninsa ya riga ya gama bayyana akanki kiyi qoqari ki zame masa matar da idan ya kalleki zai rinqajin farin ciki a ransa kema Allah zai faranta taki rayuwar kada ki yarda ki zamo mahadin dayar ku taru kuyi baqi a gurin mijinku plz don Allah idan ya shigo kije ki durqusa a gsbansa ki basa hqr nasan zai tambayeki dalili idan ya tambayeki kice, yakai mijina mafi alkhairi sama da duk mazajen dake duniya nasan na sosa zuciyarka da qaurace maka ds nayi tsayin kwanaki inajin tsoron kada wannan dslilin ya zamo silar fushin ubangiji a gareni shiyasa nakeso kace ka yafemin kuma ka tabbatarmin da hakan yanda zuciyata zatayi sanyi na samu nutsuwar cewa mijina ba fushi yskeyi dani ba"
Sosai Jiddarh ta rinqa bata shawari har saida taji a ranta komai ya wucce sannan take fada mata itama ankawo kudinta Dr Mus'ab na Asibitin Aseem shine wanda Allah ya zaba mata, sosai Asmah tayi farin ciki tare dayi musu fatan Alkhairi sukayi sallama ta ajiye wayar tanata tuntun tunin kalaman tabbas gsky Jiddarh ta fada mata dolene ta zamo salihar mata me rangwame yafiya da afuwa ga mijinta kafin ta zamo managarciyar uwa abar alfaharin yaya.
Miqewa tayi ta gyara dakinta ta fito parloun dakin hotel din da suka sauka shima ta gyara ta nufi kitchen abin mamaki babu abinda bai aje musu na amfani ba dangin kwadayi tayi murmushi tanajin wani yanayi game dashi iyakar abinsa bai yarda da wasa da haqqin ciyarwa da tufatarwa da abinda ya shafi lfy ba, ji tayi tanason burgeshi hakanan ta dauki flower ta kwaba ta gasa ta gashin gurasa ta koma gefe taja da baya tayi masa miyar ganye da taji naman rago sai zuba qamshi takeyi ta zuba a mazubi me kyau ta dawo ta hadansa lemon kankana shima da yaji sugar da madara tasa qanqara ta mayar dashi freedge ta ja da baya tayi farfesun hantar ta kasancewar ita kadai takeci ta zauna a cikinta.

Wanka tayi ta dauki wasu fitinannnun riga da wando tasa sunyi matuqar karbarta ta gyara gashinta ta daure ta dauki wata hula tasa ta saki jelarsa baya tasa yar qaramar barimar kunne tayi kyau iyakar kyau abin sai wanda ya gani ta shafe jikinta da turare ta dawo parloun ta zauna tana chat da qawayenta tanajin dadin yanayin duk da cewa a taorace take da haduwar tasu ta yau amma haka ta rinqa tausar kanta.
Bataji shigowarsa ba saijin dumin hannunsa tayi a saman  cikinta ta saki wayar a kasalce tare da dago kanta suka kalli juna idanunsa na cikin nata ta lumshe nata tare da dora bakinta a wuyansa ta sakar masa wani kiss me kashe jiki tace “barka da dawowa mijin....." Sai kuma tayi shiru kunya ta kamata yayi murmushi ya hade bakinsu ya limshe idonsa yana sakar wata ajiyar zuciya.

Sun jima a haka kafin ta janye bakinta ta zame ta miqe tace masa “kaje kayi wanka" noqe kafada yayi ya zauna kusa da ita yace “na gaji da yawa ki taimaka kiyimin kuma inajin yunwa tun safe banci komi ba" zaro ido tayi shima ya zaro nasa sukayi murmushi a tare ya miqar da ita ya dagata cak zuwa dakin baccinsu ya zaunar da ita yace “bazan takura maki ba akwai lkc da kanki zaki buqaci hakan" kwanciya tayi a gadon ya shiga ya watsa ruwansa ya fito ya dauko mai ya nufota ta karba a kunyace ta fara shafansa man yanda take wani sunkuyar dakai yasashi murmushi ya janye towel din ya janyota ya hadata da jikinsa.
Sosai gabanta yake faduwa hakanan take dakewa ya dora kansa saman nata yana qara shigar da ita jikinsa yanajan zuciya me qarfi ta sanya hannunta ta sake hadesu sanyin ruwan daya watsa yana haduwa da dumin jikinta yanabashi wani yanayi me dumama jiki, nandanan yaji dick dinsa ta fara haniniya tana zabura tana miqewa ta sakeshi tanason zillewa lkcn da taji dick din nasa tana gugarta amma yaqi bata dama saima qara matseta da yayi ya dora hannunsa saman weast dinta yana shafa mazaunanta a hankali sake dagata yayi cak ya nufi gadon ta ita ya sauketa ya janye rigarta boobs dinta suka bayyanar masa yasa hannu ya kama qasansu ya dora bakinsa saman daya daga ita harshi babu wanda baiyi ajiyar zuciya ba,

Sake narkewa yayi ya kamo dayan da daya hannun yana mulmulawa taja wani irin nishi sosai taji saqon har tsakiyar kanta ta dora hannunta akansa nononta a bakinsa gabadaya jikinsa rawa yakeyi saboda jarabar da take cinsa hakanan dai yaqi bata damar qwacewa itanma batayi yunqurin qwacewar ba saboda sosai saqon yake kai mata har inda bata taba zato ba wani ruwa me yauqi yana tsiyaya ta gabanta tanajinsa ya tura hannunsa cikin wandonta yana mulmula saman pupsy dinta da wani salo na fitar da mutum daga hayyaci yau da qarfinsa yazo mata duk wani abu da zaibata damar tunanin hanashi jin dadinsa kawar mata dashi yake saboda a matuqar matse yake cikin sati ukun yasha wahalat da bai taba shaba saida ya gwammace dama tsautsayi baikashi yaje ya dandano zumarta ta hanashi sakat ba.


Da hikima ya rinqa janta hardai ya samu itanma dake a matsen take ta cire tsoron da yake damun zuciyarta ta sakar masa jiki ya tsotsi inda yakeso ya lashi inda yakeso kafin ya budata da dabara ya saita dick dinsa ya fara goga mata, a firgice take sosai saidai dadin yanayin yana kai mata inda takeso hakan ya hana tsoronta tasiri ya fara turawa a hankali nan ne ma taso yimasa gardama saboda zafin da ta faraji na kwana biyun da akayi baa shiga ba.
Girgiza mata kai ya rinqayi jikinsa na rawa ta lumshe idonta tanajin yanda yake shigarta yana fita da sauri yana sakin nishi tare da wani irin rawar jiki yana bude idanunsa akanta yana rufewa sosai dadinta yake kai masa fiye da tunaninsa Asmah dabance dandanonta dabanne dolensa ya qara mata tallafi da tattali itace matar da tafi kowacce mace dacewa da rayuwarsa idan yana kusantarsa yana samun nutsuwa fiye da kowanne yanayi.
Itakam Asmah dake abin baqone a gurinta tun a mintinan farko taji ta gaji ta fara tureshi numfashinta yana daukewa yanda yake qwaqularta abin ya gigita duniyarta bata tabajin wuyar wani abu irin wannan ba duk da cewa ya gauraya da dadin da hankali bazai iya fasaltashi ba, daqyat ta samu ta tureshi aikuwa ya saki wani ihu yana cewa “plz Favorite ta zare ta fita ahhhhh don Allah taimakeni ki mayar....." Ganin batada niyyar mayarwar yasashi janyota ya daga duwawunta sama yayi mata goho ya tura joystick din nasa ciki sosai ta saki qara jikinta ya soma rawa saboda yanda taji kamar ya saqalo mata yayan hanji shikam wani nishi yake yana kiran sunanta yana shan yaji yana “I luv u My soul ohhhhh dadi baby ahhhhhh! Yana surutun yana mata dukan sakwara sake juyata yayi ya daga qafafunta sama ya sanya harshensa ya lashe mata pupsy tsaf sannan ya sake mayar da penis dinsa yaja hannunta ya dora a saitin nononsa ta kama tana matsa masa dadin na nunkuwa da qyar ta samu taji ya saki wani ihu yana cewa “ki dannani My soul dadi ahhhh dadin ya qare ban qoshi ba pls ki daina guduna penis dina bazata jure rashinki ba tayi sabonda bazata iya hqr dake ba inashan wahala idan kika qauracemin kinji?"


Tana sauke numfashi tana nishi tana shafa bayansa da haka bacci ya daukesu jikinta yana daukar dumi sunyi bacci kusan na awa biyu sannan yunwa ta tasheshi ya bude idonsa akan fuskarta da hawaye duk ya bushe yakai bakinsa yayi kissing kuncinta  ya fara zare jikinsa a nata a hankali ya miqe ya shiga bathroom ya hadansu ruwa yazo ya sunkuceta bata gama bude idonta ba tajita a cikin ruwan itadai qin bude idon tayi saida taji ya damqi nononta ta saki yar siririyar qara ta  ture hannunsa ta turo baki tace “ni Allah kabarmin nono na duk ka cijemin shi sai zafi yakeyi"
Murmushi yayi yace “aikuwa kika sake rufe idonki saina qara dama ba qoshi nayi ba kika dagomin tsuliya kika sani realise din da ban shirya ba" itadai kunya kamar ta nutse hakanan sukayi wankan suka fito ya dauko mata doguwar riga tasa shikam iyakar boxes ya saka ya dauketa cak suka fita suka zauna a dinning din  sukaci abincin yanata zubanta santi tana masa dariya, bayan sun gama sukayi brush suka kwanta nan ma saida ya qara qwaquleta itadai da ta samu yayi bacci ta miqe tayi wanka ta shimfida abin sallah ta daga rigarta ta sanya yatsunta biyu ta daki saman cikinta so biyu tadan dakata tana sauraronsa can taji ya motsa bal alamun yaji tashin ta saki bugun gefe sau biyu sannan ta bugi qasa cikin sanyin murya tace “Assalamu Alaika yakai dana me Albarka zanso ka tashi a daidai wannan lkcn ka tayani sallar qiyamullaily  tare da sujjada cikin sujjadata ka godewa Allah daya nufi zuwanka cikin al'ummar Annabi Muhammad S.A.W sannan ya azurtaka da samuna a matsayin uwa a gareka kuma ya azurtaka da samun mahaifinka a matsayin uba a gareka tabbas zuciyata tana fadamin kaidin zakayi albarka domin kuwa baka cikin bayin da aka ciyar da mahaifiyarsu da haramun kaji yakai dana, inason ka saba da godewa Allah a duk yanayin da ka riski kanka a ciki" jin yanda cikin nata da ya shiga wata na biyar ya motsa da qarfinsa yasata yin murmushi tare da tayar da sallarta, duk wannan abin da takeyi Aseem yana jinta yaja ajiyar zuciya shakka babu saura qiris yayi gangancin yiwa yayansa sakiyar da babu ruwa, hamdala yayi tare da miqewa shima ya nufi bathroom ya dauro alwala ya sanya doguwar riga shima ya tayar da sallar yana me gdy ga Allah daya azurtashi da samun mace ta gari.........


_*Oum Hairan*_
[02/07 8:29 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_


_*Fauziyya Tasiu Umar*_


_*Elegant Online Writers*_


_*Wattpad-Realfauzahtasiu*_


_*59-60*_


Bayan ta idar da sallar qur'ani me tsarki ta dauka ta fara karatun suratun Muhammad tanason surar sosai shiyasa bata gajiya da karantata a wannan daren itadai bata koma ta kwanta ba sai bayan tayi sallar asuba tana me roqon Allah ya kareta ita da mijinta da abinda ke cikinta da dukkan abin qi, koda ta idar dinma Azkhar ta zauna yi saida rana ta keto sannan ta miqe ta fita ta nufi kitchen ta dauki nono me sanyi ta zubansa suger ta shanye saboda tasan idanma tace zata kwanta yanzu ne babynta zai fara tambayarta karin safensa, a falo ta kwanta bacci me nauyi da dadi ya dauketa.
Duk budurin da Aseem keyi a tsakanin falo da daki batajishi ba har kitchen ya shiga yayi musu girki ya jere a gabanta ya shiga wanka saida ya fito sannan yazo ya zauna a qasa ya fara tashinta a baccin da takeyi me nauyi, miqa tayi kana tayi a'uziyyah ta bude idanunta a saman fuskarsa dake dauke da murmushi yayi mata kiss a hannunta yace “baccin nan yayi yawa fah yau" ajiyar zuciya tayi ta miqe zaune tace “nayi tunanin ka fice ai" karyar dakai yayi yace “ina zani baki sallameni ba" miqa tayi tare da miqewa tsaye ya riqo hannunta shima ya miqe ya shigar da ita jikinsa taja fasali yace “ina zaki?" Narkar da murya tayi cikin salon kirsa tace “wanka nakeson yi nazo na shiga kitchen" hannunsa ya dora a qugunta yace “ina buqatar Babyna da maman Babyna su huta ki kwanta kawai zanji da komai" zaro ido tayi tace "har wankan....?"


Daganta gira yayi tare da sunkutarta ya nufi bathroom din da ita tana zillewa tana dariya shima dariyar yakeyi hannu tasa ta rufe idanunta ya cirenta komai na jikinta ya dagata yasata cikin bowl din ya zubanta ido yanajin sha'awar tsotson tsayayyun nonuwanta da suke cakar masa ido, a nutse yakai hannunsa yasa yatsansa ya karkada nipples dinta tare da dan matsasu kadan ya cakumo kasan nonon suka saki ajiyar zuciya tare saboda tare saqon ya shigesu,
Sunkuyawa yayi ya dora harshensa kan nipples din yana kalkada halshen nasa da wani salo na kashe jiki yanajan numfashin da dole mace taji jikinta ya mutu a hankali ya tura nonon a bakinsa yana musu tsotson sweet, ajiyar zuciya ta rinqa saukewa tanajin yanda hannunsa ke yawo a duk wata gaba ta jikinta, gabadaya ya gama saukar mata da kasala tanason mayar masa da martani kunya ta hanata tanajinshi ya saki boobs din nata ya budewa ruwan hanyarsa ya fice ya dora harshensa tundaga dokin wuyanta har zuwa cibiyarta yana tsotsa wata qara ta saki tare da dafe bayansa lkcn d yasa yatsansa a gabanta ya fara juyawa yana kalkadawa gabadaya ta susuce masa saboda dadin da takeji yafi gaban misali.


Zare yatsansa yayi ya mayar da harshensa gurin yaci gaba da tsotsarta tare da jan belinta ta dafe kansa jikinta na rawa tace “Ahhhhh Ase......." Rufe mata baki yayi yaci gaba da tsotsar gabanta yana tura harshensa yana karkadawa a ciki gabadaya ta susuce masa dadine mara kwatantuwa yake ratsata ganin yanda salon ke ratsata yasashi sake janyewa ya sake kama nononta da bakinsa yaci gaba da tsoso yana goga wutsiyarsa a hard dinta tanajin wani gigitaccen dadi daya sanyata qanqameshi tana wani irin gurnani tana kiran sunansa gabanta na ambaliyar ruwa, sake sakin nonon yayi yayi qasa dakansa ya sake tsotse ruwanta sannan ya tura yatsansa yaji yanda tayi lumtsum yaja ajiyar zuciya tare da dagota ya koma qasa ya tala qafarta ya saita penis dinsa a gabanta ya turata a hankali ta rinqa shiga suka saki siririyar qara a tare ta muskuta ta gyara zamanta ta matseshi a ciki sosai jikinsa ya ringa tsuma,
Tuni Asmah ta nemi kunyar ta rasa ta dago kansa ta dora bakinta akan nasa tana tsotsar bakinsa tana sexsing nasa a slow motion.

Lumshe ido yakeyi yana wasa da nononta yanda take cin nasa tunda yake a rayuwarsa baitabajin yanayi me dadin wannan ba, kama boobs dinta yayo ya sanya a bakinsa yana tsotsar nononta tana nishi sunajin dadinsu cikin kwanciyar hankali.
Saida suka gamsar da junansu sannan suka rungume juna suna mayar da numfashi sukayi wankansu suka fito, sannan sukaci abinci ya dauketa suka fice daga hotel din sun zaga gari sosai ya kashenta kudi kamar hauka sannan suka dawo masauki tunda suka nufo masaukin taji gabanta na faduwa hakadai suka qarasa yanata zubanta zance a reception suka hadu da me masaukinsu ya basu wata takarda bai wani bawa takardar muhimmanci ba suka haura sama.


Saida sukayi wanka sukayi sallah sannan suka zaune har sun fara hira ya tuna da takardar ya dauka ya bude ya miqe da sauri tare da cewa “what? Waye ya bata damar biyomu?" Dubansa Asmah tayi tace “meye ya faru?" Shafa kansa yayi tare da zama gumi ya karyo masa yace “Mimee ce tazo nemanmu bata samemu ba shine tabada takardar nan a aje mani" sosai taji wani lugude a zuciyarta tayi qasa da kanta zuciyarta ta karye itakam wannan Mimee ta zame mata masifa.
Hannu yakai ya dago kanta yace “bakice komai ba" numfashi ta sauke tace “Me zance to?" Shima numfashin ya sauke ya miqe yace “tashi muje nasan tana gdan Kawunta da yake zaune anan" girgiza kai tayi ta jingina kanta a kujera tace “kaje kawai banajin qarfin yanayin fita" komawa yayi ya zauna yace “ok mu bari sai gobe kawai" batace masa komai ba zuciyarta sai suya takeyi takai dubanta agogo ta miqe ta shige daki ta fada gado tana juyi hakanan takejin gabanta na mugun faduwa ta rinqa karanto “Innanillahi wa Inna ilaihirraji'un la'ilaha illah Anta subhanaka Inni kumtu minazzalumin" da wadannan kalmomi na ambato ta samu sanyin ruhi taji zuciyarta ta washe bacci ya fara daukarta taji ya shigo ya hauro gadon ya bude duvet din ya janyota jikinsa suka sauke ajiyar numfashi tare cikin muryar lallashi yace “bansan fa zatazo ba amma naga kamar ranki baiso ba" girgiza kai tayi tace “aa kawai dai...." Sai tayi shiru sake shigar da ita jikinsa yayi yace “kawai dai me?"


Hawaye ne ya zuraro daga idonta yasa halshensa ya lashe yace “why crying?" Shassheqa ta fara tuni hankalinsa ya tashi ya sake matseta yace “don Allah ki daina kuka wlh jinsa nakeyi a qahon zuciyata fadamin meye kike tunani?" Cikin muryar kuka tace “kawai ni ka qyaleni ni da nasan ma matarka zaka kira tazo da ban fara sabawa dakai ba....." Dariya mgnr tabashi ya rungumeta yace “tun kafin ki saba dani kike sona My Soul inasonki fah fiye da duk yanda kike tunani ki yarda dani"
Da wadannan kalaman ya yaudareta sukayi tsotse²nsu sukayi bacci da asuba sukayi sallah ta jima tana azhkar tana nemawa cikin jikinta Albarka da sauqin rayuwa sannan kariyar ubangiji saboda cikin kwanakin tana yawan mugayan mafarkai akansa ta nemi tsarin ubangiji akanta da mijinta tare da roqonsa kada ya bata ikon cutar da wani kamar yanda ta roqi kada ya bawa wani ikon cutar da ita idan kuma ya qadarta hakan to yasa ya zame mata kaffara a duniyarta da lahirarta, saida ta gama Addu'o'inta sannan ta koma ta kwanta mayen nata ya narke mata batada mafita saida ya zungureta sannan bacci ya daukesu. Basu tashi daga baccin ba sukaji ana bugun qofar da qarfin gaske kamar a mafarki Asmah ta zabura ta miqe ya riqota ya zaunar da ita ta zauna ya tashi ya dauki doguwar rigarsa yasa ya fito falon yana tambayar waye muryar Mimee yaji gabansa ya fadi sosai daqyar ya matsa ya bude mata fuskarsa a daure kamar tazo masa da saqon mutuwar Hajja ta yatsina fuska zata wucce ya dakanta tsawa yace “uban wa ya baki damar baro 9ja ki biyoni nan?" Saida ta tsorata da tsawar daya daka mata taja ta tsaya tace “wai da naga nima mata ce kamar wannan kucakar berar taka shiyasa naga dacewar na biyoku duk uwar daka daukota zakuci kuci a gabana"


Sosai zuciyarsa ta dauki zafi ya nunata da yatsa yace “ok naji amma wlh ki shiga hankalinki dabi'unki sam basuyi min ba ina hqr dakene saboda dalilin dake kin sanshi ki kama kanki ki fita lamarina da matata wannan ya zama na qarshe duk ranar da kija qara hadani da mahaifiyata to zakiyi ta aurenki don shakka babu zan yanke igiyar dake lilo tsakanina dake saboda bazan iya zama da annaminiyar baiwa irinki ba"
Juyawa yayi ya barta tsaye sororo har yaje bakin qofar ya juyo yace mata “ki jirani nazo na sama miki daki" kallon falon tayi ta taka a hankali ta nufi wata qofa ta bude ganin dakine yasata jan fasali tace “nan ma ya isheni" baiji dadin hakan ba saboda yasan don ta takura masa tayi hakan amma haka ya shanye ya shiga ya ishe Asmah har tayi bacci shima ya kwanta zuciyarsa na suya Mimee gabadayanta matsala ce shida a lissafinsa ma nan da sati biyu zasu juya shine ta wani debo jiki ta taho ko uwarme tazoyi yasan ba tunaninta bane wannan domin ko a baya ma da take ita kadai ita ba ma'abociyar son fita qasashen waje bace,


Qarfe dayansu na can Asmah ta farka tayi wanka ta daura alwala tayi sallah ta fito da nufin neman abinda zataci kawai taga Mimee a qace a falon qirjinta yabada wani rass tayi qarfin halin hadiyewa tace “sannu da isowa Aunty Mimee ya hanya" dibanta tayi ta watsar taja tsaki, bata koma mgn ba ta nufi kitchen din ta samawa kanta abinda zataci ta dauka ta koma ciki wani kishi ya tokare zuciyar Mimee ganin yanda Asmah tayi wani kyau fatarta ke glowing a ranta tana saqa to meye yake bata da take wannan qyallin lallai Aseem munafiki ne duk yanda akayi a gindin Asmah  ya tare, banzar ta manta cewa ciki ne a jikin asmee Baqin kishi ya rufenta ido.
Tana zaune tana tsammani bai fito ba sai yamma liqis lkcn daya fito ma cikin shirinsa na fitane yasakai ya fice batare da yace mata qala ba.


#Comments
#Share
#Votes


_*Oum Hairan*_
[04/07 8:43 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_

_*Fauziyya Tasiu Umar*_

_*Elegant online writers*_

_*Wattpad-Realfauzahtasiu*_

_*61-62*_

Wannan abu ya sosa zuciyar Mimee hakadai ta share ta koma dakinta ta kwanta abinci wannan kasaci tayi Aseem yayi mugun raina mata hankali watanta na biyu kan uku da yin bari amma tunaninsa baima basa yayi felling dinta ba saboda ya mayar da ita jakka, tashi tayi ta dauko maganin da Mal Dada ya bata ta duba tayi murmushi ta sake kwanciya sai dare sannan ta tashi tayi wanka ta bude kayanta ta dauko rigar bacci ta zura ta sanya turaren da Naja'at ta bata tace tayi amfani dashi, shiga tayi bathroom ta dauki kwalbar maganin ta tsuguna ta dangwalo da auduga ta matsa a gindinta ta miqe ta koma ta kwanta tanajin yanda maganin keyi mata zugi  ji takeyi ksmar taje ta wanke  tuna maqudan kudaden data kashe ne yasata bajewa fanka da a.c na hureta sakaryar ta manta illar iskar gareta.
Tananan kwance ya dawo a hankalinsa nakan Asmah bai shiga dakin mimee ba saida ya shiga dakin Asmah har yanzu tananan da nauyin baccinta na qaddara ya jima yana kallonta yanajin son kasancewa da ita a wannan dare me ni'ima amma babu dama, tsaki yayi ya tsugunna yayi mata addu'a sannan yajs mata bargo ya fice, ya rufenta qofa

Fita yayi ya shiga dakin Mimee tana kwance a gado ya kawar dakai ya shige bathroom yayi wanka ya dawo yana dube²nsa  ta miqe ta nufisa ya nemi guri ya kwanta itama kwanciyar tayi tace “Aseem ni naga kamar bakayi farin ciki da zuwa na ba" kawar dakai yayi tare da miqewa yace “wanne irin turare kikai amfani dashi?" Kallon kanta tayi tace “turare kuma?" Daga kai yayi yace “banson qamshinsa yana tasar min da zuciya yasa kaina ciwo yakeyi bazan iya kwanciya a dakin nan ba"
Miqewa yayi ya fice daga dakin ya koma falo ya kwanta ta miqe da sauri tabisa.

Tarar dashi tayi kwance a kujera ya juya baya ta tsaya akansa tana tunanin ta inda zata fara masa mgn tsoro na neman hanata daqyar ta zauna a kusa dashi ta tabashi tare da kiran sunansa cikin murya me rauni batare daya juyo ba yace mata menene?" A sanyaye tace “meye yasa kakeson nunamin iyakata a gurinka yanzu hakan mutunci ka siyamin matarka ta fito taganka a falo a kwance bayan tasan cewa inanan" numfashi ya sauke ya tashi zaune ya zuba idanunsa masu rikitata a kanta yace “to yanzu me kikeso nayi miki?" Rausayar dakai tayi wai ita kirsa tace “katashi muje mu kwanta mun dade bamu hadu ba wata uku ai ana marmarin juna"
Wani murmushi yayi na qeta tare da qudurcewa a ransa duk abinda zatayi saidai tayi amma bazai kusanceta a yau ba hannu yasa ya toshe hancinsa yace “wannan turaren naki amai yake neman sakani duk da nasan Asmah bacci takeyi amma ranta bazaiso qamshinsa ba karki qara saka manashi anan banson ya cutar da babyna" wani abune me tuquqi ya rinqa taso mata ta miqe a zuciye tace “sannu Alh Qaseem ubana da har kake ganin ka isa ka samin sharadi akan abinda nakeso kuma ma akan wata banzar iskar matark....." Daganta hannu yayi cikin qaraji yace “karki qara zagarmin mata wlh yanzu zan yankanki way kibi jirgib dare dubeki ko fasali babu ni mema zanci dake wata guzuma dake dalla bacemin da gani anan" sosai kalamansa suka sosa zuciyarta ta miqe fuuuuu ta shige daki tare da banko qofar da qarfi yayi murmushi ya koma ya kwanta abinsa.

Tana shiga dakin wayarta ta dauka ta duba Naja'at a online tace _“nifa wannan dan rainin hankalin mutumin yaqi saurarona turaren ma cemin yayi bayason qamshinsa amai zaisashi"_ murmushi naja'at tayi tace _“kuma sai kikayi yaya"_ alamun bacin rai ta tura mata tace _"Kawai nabar masa falon ne na dawo daki"_ zaro ido Naja'at tayi tace _“amma kinkai wawuya takanas saboda aiwatar da wannan aikin kikazo sannan har kiyi fushi gsky kin bani kunya"_
Takaici ne ya cika mimee tace _"to ya kikeso nayi masa ne yaqi saurarona fah har mgn ya fadamin wai nice guzuma"_ murmushi Mimee tayi tace _"to saime indai buqata zata biya aidai ya riga ya shaqi qamshin turaren mgn ta qare ki tashi ki caza dress ki yi wanka ki kashe qamshin ki koma masa ki zama kalar tausayi Aunty Maryam da qauna tsakaninki da Aseem nasan zai kulaki indai muka samu ya shiga maganin da kika matsa ya ratsashi ai magana ta qare yariga ya shigo hannu sai yanda mukayi dashi kuma da hannunsa zaima yarinyar nan dukan da sai cikin jikinta ya zube sannan ya saketa kinga kuwa riba ai tamu ce kamar yanda boka ya fada mana yanzun ke meye yafi miki wannan zaki tsaya kina wani bacin rai na asara"


Sosai ta rinqa bawa Mimee shawara harta amince ta miqe ta sake wanka ta dauki asalin Humrarta ta shafa ta gyara gashinta dake itama akwai baiwar gashi Mimee Kyakkyawa ce da hutu ya ratsa fatarta itama tanaji da kyawunta kamar yanda Asmah ke taqama da nata.  Sweet ta jefa a bakinta ta nufi falon da kwarkwasarta ta isheshi yana kwance haska fuskarsa tayi ya bude idonsa akanta taja ajiyar zuciya tana kallon shatin dick dinsa ta cikin boxes din dake jikinsa ta tsugunna a gabansa takai hannunta tare da kwantar da kanta a qirjinsa kawai sai tasa kukan kissa,
Lumshe idonsa yayi yaso shareta yaji bazai iyaba ya tashi zaune yana qyara wandonsa yace “banson kuka maryam meye wai damuwarki danine?" Cikin kuka na kisisina tace “nasan a baya nayi maka abubuwa da yawa da suka sanya ka jin na fita a ranka Aseem amma kasani ba qiyayya ce ta kawo hakan ba sonka ne yasa nake kishinka, don Allah kayi hqr kabani damar gyara kuskurena ka yafemin ka daina fushi dani nayi nadama sosai" zubanta ido yayi duk da zuciyarsa bata yarda da nadamar tata ba amma yaji dadi a ransa karo na farko a rayuwarsa cikin shekara takwas da Mimee ta bude baki tabashi hqr kenan"

Dagowa tayi ganin fuskarsa a turbune yasata sake fashewa da kuka tace “nikam idan bazaka hqr ba kayimin hukunci daidai da laifina bazanji haushinka ba domin ubangiji cewa yayi idan bazaku iya hqr ba ku rama daidai da abinda akayi muku amma hqrn shi yafi alkhairi lallai Allah yanason bayinsa masu yafiya...." Jikinsa ta sanyaya masa Allah ya jarabceshi da kukan mace ko kadan baison kuka hakan yasashi dora hannunsa a bayanta cikin kasala yace “ok karki damu Kije ki kwanta na yafe miki amma ki kiyaye gaba"
Murmushi tayi me hade da hawaye ta rungumeshi tana sauke ajiyar zuciya tace “na gde Honey please kiss me" ta fadi tana rufe idonta kissing din kumatunta yayi yana qoqarin miqewa ta riqeshi tace wlh feeling dinka nakeyi sosai mijina tana mgnr tana kai hannunta wandonsa, yanda ta kama twins dinsa yasashi sakin ajiyar zuciya ya kwanta flat a kujerar yace “nikam qanwarki ta gajiyar dani dazun idan zaki iya gakinan ga komai" bataji dadin mgnr ba amma dake neman saa takeyi hakanan ta zare masa boxes din tana shafa doguwar dick din nasa tanajan numfashi tabbas ya yarda mimee ta saduda domin tunda suke bata tabayi masa abinda takeyi masa yanzun ba.



Janyota yayi ya hade bakinsu taja ajiyar zuciya nan suka lula wata duniya ta musamman itakam taji dadinta sosai shiko baimasan yanayin daya kasance a ciki ba bayan komai ya lafa tayi murmushi ta miqe tabarsa yanata miqa Allah ya sani a zahirance bai qoshi ba amma jinsa yake cikin wani happy daya rasa wanne irine, miqewa yayi yabita daki sukayi wanka tare suka dawo suka kwanta sai zubansa kwarkwasa takeyi shikuma sai binta yakeyi da ido.
Duk abinda sukeyi a falon akan kunne asmah ta tashi zatayi alwala ta gabatar da nafilarta ta rinqa jiyo nishinsu qirjinta ya rinqa bugawa da qarfi tanajin wani azababben kishi yana taso mata ta rinqa ambaton Innanillahi Wa inna ilaihirraji'un daqyar ta samu zuciyarta ta lafa ta dauro alwalar tare da tayar da sallar bayan ta qara qarfin A.C ta yanda bazata rinqa jinsu sosai ba don kaucewa zugar shaidan, sallar ta fara jerawa bayan ta idar ta jima tana addu'ar neman tsarin ubangiji gareta da abinda ke cikinta da kuma mijinta da nema musu zaman lfy tsakaninta da abokiyar zamanta.
Ta jima zaune bata koma ta kwanta ba saida tayi sallar asuba sannan ta samu damar kwanciya a gurin bacci kuwa ya dauketa me nauyi bataji shigowarsa ba saiji tayi yana shafa cikinta ta bude idanunta akan fuskarsa hakanan taji gabanta ya wani mugun yankewa ya fadi ta yunqura zata tashi ya riqota ya tasheta yace “Morning Favorite ya kwanan babyna?" Sunkuyar da kanta tayi tana wasa da yatsunta tace “ya kwanan Aunty Mimee?" Shafa kansa yayi yace “tana lfy bata tashi ba kema don inason jin lfyrki ne yasa na tasheki am kinga...."


Dagowa tayi ya janyota jikinsa ya dora bakinsa a nata ya lumshe ido zaqin bakinta ma dabanne qoqarin qwacewa takeyi ya tura hannunsa cikin hijjab dinta ya kama nipples dinta yana mulmulawa da salonsa me kashenta jiki, gabadaya gabobinta sukayi sanyi ta kwanta luf a jikinsa tanajin yanayin kamar kada ya qare amma data tuno yanda taji mimee na nishi jiya tana kiran sunansa saita tureshi hakan yabashi damar zarenta hijjab din kasancewar ko bra babu a jikinta kawai damqarsu yayi ya sanya a bakinsa suka saki ajiyar zuciya tare ta riqe kansa tace “don....don Allah kabari...." Rufenta baki yayi yanajan fasali yanaci gaba da shan nonon saida yasha me isarsa sannan ya saki ya baje a qasa yana shafa wandonsa ya lumshe ido ta zame zata tashi ya riqota ya zuge zip dinsa yace “pls suck me babe" zaro ido tayi tana girgiza masa kai tace “aa hakan babu kyau idan Aunty tasan hakan bazataji dadi ba katashi kaje tayi maka komai...."  Daga wannan kalmar ya miqe a fusace yana huci ya fice duk sai taji vataji dadi ba, tunawar da tayi itance akan daidai yass ta danji sauki ta fito ta shiga kitchen ta samo abinda zata jefawa cikinta ta sake kwanciya. Batayi tunanin fushin zaiyi tsayi b taga ya dawo bai nemeta ba ta fito falon suna zauns da matarsa tana kwance a cinyarsa tana wasa da gashin jikinsa tayi kamar ta juya amma yanda ya kafeta da ido yasata tsayawa tace “barka da hutawa" cije lebe yayi kamar me jiran kadan yace “awa na nawa da shigowa gdannan?" Agogo ta duba ta kalleshi da rashin fahimta tace “ai bansan sanda ka dawo ba ina bacci lkcn...." Dakatar da ita yayi da cewa “qarya kikeyi kinjini isane banyi ba ki fito kiyimin sannu da zuwa Asma'uh Iskancinki kullum qara yawa yakeyi kada kikaini bango na turaki 9ja babu shiri" jikinta ne yayi sanyi ta sunkuyar da kanta ita bataga laifinta ba shi da ya dawo kuma yasan ba lau ta cika ba bai nemeta ba sai ita yake tuhuma, a sanyaye tace “kayi hqr zan kiyaye insha Allahu" qwafa yayi itakuma ta nufi kitchen ta dora ruwan zafi ta juyo a tea flast ta fito zata wucce ya kirata ta dawo a ladabce batare daya kslleta ba yace “Maryam batajin dadi ki sama mana abinda zamuci" dagowa tayi da sauri kuma a razane tace “girki kuma Soul?" Daganta kai yayi yace “idan kuma bazakiyi ba ni saina tashi nayi" cikin sanyin jiki ta miqe hakanan idanunta ya kawo ruwa ta fara tuhumar kanta wannan wanne sabon sauyi ne kuma ya tunkarota mijin da yake lallabata da abinda ke jikinta yafi kowa sanin cewa ba koyaushe take iya girki ba idan tayi wahala takesha shine da kansa ya dauke mata girkin idan ba ganin dama tayi tayi batare daya sani ba amma yau shine yake bata umarnin dole akan ta sama musu abinda zasuci da matarsa.
Tana cikin wannan tunanin ya shigo kitchen din yaganta tsaye yace “Mimee tace Fatan cous-cous takeso kiyi mata nikuma ki dafamin coffee kawai ya isheni.........


_*Oum Hairan*_
[07/07 12:24 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_

_*Fauziyya Tasiu Umar*_

_*Elegant Online Writers*_

_*Wattpad-Realfauzahtasiu*_

_*63-64*_

Jinjina kai tayi zuciyarta a karye ta fara duba abinda zata buqata ta hadansu duk abinda suka buqata ta jeransu a dinning din falon ta shige dakinta ta kwanta zuciyarta na hautsinawa ba kowanne qamshi take iya dauka ba bata tashi ba sai wajen goma na dare shima amai ne taji yana taso mata ta nufi bathroom da sauri ta fara sheqashi a wahalce saboda bataci wani abincin kirki ba, tana tsaka da aman ya shigo ya qarasa bathroom din da sauri yana zuba mata sannu ta dago ta dubeshi ta kawar dakai ta miqe ta share gurin ta zagayeshi ta fice tanajin yanayin yana mata babu dadi,
Matsowa yayi gareta ya zauna gefen gadon ya kamo hannunta yace “kin kuwa ci abinci?" Numfashi ta sauke ta kada masa kai alamun eh yaja fasali yace “amma meye yasaki amai?" Qasa tayi da kanta ya dagota cikin yanayi na tausayi yace “kiyi hqr bansan meye yasa na takura miki kiyi girkin ba amma bazan qara ba tashi ki samu wani abun kisa a cikinki taso yimasa gardama ya narke mata dole ta karbi cake da yourghut din da yazo dasu ta faraci tana yatsina fuska a haka taci da dama ya taimaka mata tayi brush sannan ya miqe yace “mu kwana lfy ki kulamin da babyna"

Yana fita ta fada gado taja ajiyar zuciya to ko menene yasashi canza mata dazu? Girgiza kai tayi tare da cewa “Allah shine mafi sani" da wannan tunanin bacci ya qara dauketa bata farka ba sai gaf da asuba tayi raka'atainil fajri ta zauna tana lazumi lkcn asubs na qarasawa tayi ta dauki qur'ani ta fara karatunta ta jima tana karatun kafin ta ida tayi addu'o'inta ta miqe ta gyara dakinta ta bude dakin ta fito ta tarar da falon kaca² bata jurewa ganin guri da qazanta hakanan ta zage ta gyara ta nufi kitchen ta dafa Indomie ta fito.
Clear sukayi da Mimee ta fahimci hankalin mimee akan cikinta yake kuma batada niyyar kauce mata hakan yasa ita ta kauce tare da cemata “barka da safiya" bata amsa ba saima tsaki datayi murmushi Asmee tayi tace “dadina dake baki gajiya da tsaki kamar tsaka" mgnr ta daki Mimee ta juyo zatayi bala'i kafin ma ta iso ita ta shige dakinta ta kullo ta zauna tanacin Indomien ta da qwai tanajin dadinta sosai, koda ta gama bata fito ba ci gaba tayi da chat dinta har azahar ta miqe zatayi sallah wayarta ta fara ruri takai hannu ta dauka sunan Aseem tagani akai ta daga ta gaisheshi cikin ladabi yaja numfashi yace “shine kinga na fice da wuri amma ko ki tambayeni ya na tashi ko Soul?" Murmushi tayi tace “Allah bansan da wuri ka fita ba da nayi sallah bacci na koma ban tashi ba saida babynka ya tasheni"

Langwabar dakai yayi kamar yana gabanta ya karyar da murya yace “me kike shirya min yau?" Tace “name ba?" Murmushi yayi yace na tarbar mijinki 2 days baya tare dake yayi kewarki sosai" ajiyar zuciya tayi cikin salonta me narkar dashi tace “au dan wannan ma me kakeso na shirya maka?" Cikin jin dadi yace “komai indai daga gareki ne" dariya tayi tace “har dani?" Shima dariyar yayi yace “kedin nafi buqata dama" haka suka yita shirmensu suna sanya junansu nishadi sannan sukayi sallama ta kashe wayar yinin sur da ita ya yini a ransa gashi abubuwa sun riqeshi bai dawo gidan ba sai tara na dare Asmee tayi niyyar qunsawa Mimee yau dinnan don ta lura itama da shirinta tazo.
Tunda tayi wanka ta dau kwalliyarta ta dawo falo ta harde tana latsa wayarta abin yabawa Mimee mamaki wato yarinyar ta gama raina ta dariya tayi a ranta tace “a banza kiwon makahon kare yarinya boka yace karna damu na bari ya kusanceki qaryarki ta qare daga yau"  bude qofar yayi ya shigo idanunsa nakan Asmah ta miqe da sauri ya bude mata hannunsa ta fada qirjinsa ya rungumeta yana sunsunar wuyarta yaja wani numfashi me qarfi yace “wow miss you my favorite nayi kewar qamshin nan naki" wani farr tayi da idanunta ta harari Mimee tace “nikuma nayi Missing sweet lips dinka...."

Bai barta ta gama mgnr ba ya hade bakinsa da nata ya fara tsotsarta da salonsa me mantar da ita komai
Sun jima a haka suna maqale da juna ba shi da banmasan da Mimee a gurin ma hatta Asmah da tayi don gayyah ta manta da ita saida sukaji ta saki glass cup a qasa ta fara bala'i fadi takeyi “au tanan kuma kuka bullo qananun yan iska lallai ma Aseem ka qaro wulaqanci to bari kaji na fada maka indai iskanci ne wannan bai isheni gani ba saika tubeta a gabana ka zura mata burarka sannan zan yarda kun tabbata yan iska......"
Daganta hannu Asmah tayi tace “Assha Aunty Mimee kiyi qasa da muryarki kada ki qware nifa laifin ma da akayi miki banganshi ba mijinki ne mijina ne babu inda akayiwa wani shamaki da inda zai haska zuciyar mijinsa ni a son raina ma a falon nakeson ayi komi......" Hannu takai zata dauketa da mari yace “karki soma wlh" idanunta ne ya ciko da qwalla tayi kamar zatayi magana ta fasa ta shige dakinta sake kwantar dakai asmah tayi a jikinsa ya dagata cak suka shige daki daqyar ta samu ta bambareshi yayi wanka ta dauko masa abinci yaci sannan suka kwanta ranar sun gurji juna iyaka sannan sukayi bacci manne da juna.

Tunda suka shiga daki Mimee ke kasa kunnan taji Aseem ya wartako Asmah kamar yanda Boka yayi mata alqawari amma shiru har asuba har gari ya waye bataji komai ba hankalinta bai qara tashi ba saida taga sun fito sunata dariyarsu ta rakashi qasa ya fice, data dawo a falo ta tarar da Mimee ta riqe qugu tanata hucci koda ta shigo bata kalleta ba ta nufi dakinta ta fincikota da qarfi abin tsautsayi kawai ta kifa a akan cikinta ta saki wata qara daidai lkcn da Aseem din ya turo qofar yaganta tsaye akan Asmah daketa juyi cikin fitar hayyaci ya matsa kanta a guje ya bangaje Mimee ya dagota yana kiran sunanta ta bude idonta cikin tsananin azabar ciwo tace “way....wayyoh cikina Soul zan mut...." Dagawar da zaiyi yaga jini ke binta ya saki wata qara tare da cewa “Maryam ciki.... Ina kika daketa kashemin su kikazo kiyi dam....." Bai iya qarasa mgnr ba yayi waje a mugun guje ya nufi asibitin cikin gurin take suka shiga bawa Asmah taimakon gaggawa sun gama fidda rai da cikin na jikinta saboda daqyar suka samu Ubangiji ya taimakesu cikin ya tsaya bayan sunyi mata daurin mahaifa saboda budewar da bakin mahaifarta yayi suka kafa masa sharruda kuwa masu tsauri akanta haka ya rinqa amsawa da to.


Bayan komai ya lafa ne ya fito ya nufi inda dakinsu yake yariga ya gama yanke mawa Mimee hukunci dole a wannan karon taje hutu saboda abin nata yayi yawa yasani ita tasa Hajja ta dakar masa mata sannan ita ta hada mata gobara a part dinta duk ya kawar dakai yanzu kuma ta fara bibiyar rayuwarta,
Dakin Asmah ya shiga yayi wanka ya sanya kayansa ya fito ya nufi fita ta fito da sauri da waya a hannunta tana rusa ihu tace “don girman Allah kada kayimin haka wlh na daina...." Tureta yayi yace “wlh saikin koma inda kika fito Maryam na gaji da iskancinki duk da cewa nine na baki qofa tun farko amma kin zaqe da yawa Banga uwar da yarinyar nan ta tsare miki ba kike neman rayuwarta bakisan duk wani motsinki kallonki nakeyi ba na dade da gane inda kika dosa, Maryam kada na dawo na tarar dake a gdannan igiya daya na yanke ki fadawa duk wanda zaki fadawa saboda dan dake cikin matata da kikayi qoqarin salwantarwa na datse igiyar aurena daya a kanki idan kuma na dawo naisheki a gdannan labari zai canza zakiba da labarin nace ki tafi da saki daya kinqi shiyasa na qarasa yanke biyun saboda na fahimci tafiyar zatafi miki dadi"


Yana gama fada ya juya yayi ficewarsa daga gdan ya koma asibitin zubewa tayi a gurin ta rinqa rusa kuka tana regretting na abun data aikata yanzun gashi tajawa kanta auren da take taqama dashi ya guntule, tana hada kayanta tana hawaye Naja'at da Hajiyan Aseem sun cuceta sune sukayita zugata ta biyosa ashe rabon shan duka ne yasata dauko qafa ta taho Boka yace Asmah zata dawo a  hargitse ashe itace zata koma a hargitsen Naja'at takaita ta baro itace ta rakata gurin bokan ashe reshe ne zai juye da mujiya,
Daqyar taja akwatinta dama dashi kadai ta taho ta fita ta tsari texi ta dauketa zuwa gidan yayanta dake zaune a qasar koda matarsa ta ganta tasan da damuwa amma dake ba jituwa sukeba bata tambayeta ba.
Wasa² saida Asmah ta kwana uku a asibiti sannan taji sauqi ya gama shirya musu barin qasar Dad ya kirashi yace daganan ya wucce Sweeden akwai wata kwangila da zai kula masa da ita har tsayin 4 months yaji dadin hakan sosai duk da cewa hankalinsa yanakan Asibitinsa amma ko ba komai zai qara samun shaquwa da matarsa kuma zaiyiwa Hajja nisa yanda bazata takura masa da mgnr wata Mimee ba.


Hakan kuwa akayi ya dauke matarsa suka lula Sweeden acan ne Asmah taga sabuwat rayuwa Ashe da Aseem ba komai yakeyi mata ba na kulawa yanzun ne zai fara bata kulawa, babu abinda yake barinta tayi da kanta komai shine yakeyi mata gashi kullum cikinta qara girma yakeyi ya dauki so da qaunar duniya ya dorawa cikin nan a cikin lokutan ne kuma Hajjah ta kirashi take fada masa lallai ya dawo da Asmah gida ta haihu tunda yasan watan haihuwarta ya kama, yaso yayi mata musu amma yanda ta dage yasa dole badon ransa ya so ba ya dauki hutun sati uku ya shirya musu tafiya.
Tun suna jirgi takejin mararta na damqawa tana daurewa ai suna isa airport ciwo ya sako kai ta kasa taka qafarta bayanta ya riqe ta cije lebe tana girgiza kai gumi na keto mata, dagata yayi ya nufi motar Jabir da ita yana zubanta sannu ciwon ya lafa suka dauki hanyar gida kai tsaye gdan Hajja suka nufa itadai ga azabar ciwo ga faduwar gaba batasan da wacce siga hajja zata karbeta ba suna isa bata fito a mota ba ciwo ya dawo sabo maimakon a shiga agaida hajja sai sune suka fito ita da Nasmah da Aseemah ya dubeta sosai yana sharce gumi yace “Hajjah tun kwana uku EDD dinta ya qare inajin fah haihuwa zatayi...." Da gudu Hajja ta matso ta cakumeta tayi mota da ita driver yaja suka nufi asibitinsa suna dubawa kuwa sukaga a matakin qarshe take allura sukayi mata saboda ta gama jigata shine ya tsaya a kanta tana nishi yana mata sannu yana duba mintunan da suka rage mata yanajin kamar ya rage tsayinsu aikuwa lkcn na cika tayi wani nishi ta qanqameshi babyn ta danno kai kuwa qatuwa da ita tana gama fitowa suka sauke ajiyar zuciya a tare tare dayin hamdala don nuna gdyrsu ga ubangiji.


Tun kafin nurse din ta yankewa Babyn cibiya Hajjah ta danno dakin ana yankewa a cikin jinin ta karbeta tana hamdala wasu hawaye na zubo mata tabbas taso tayi kuskure data biyewa zuciya ta salwantar da gudan jinin danta da suka dade suna jiran zuwansa shekara da shekaru, ashe dai da gaske ne rabo meshi yakebi rabon ba a jikin matar son nata yake ba a jikin wacce ta dauka a matsayin abokiyar gaba yake yanzu da da take qoqarin rabasu ina zatakai rabon wannan sankaceciyar budurwar? Tambayace da bata da amsa a sanyaye ta miqawa Asmah dake kallonta yarinyar cikin tsananin kunyar kai tace “kiyi mata addu'a Asma'u duk abinda kika roqa mata shine zai bibiyi rayuwarta a daidai wannan lkcn qofar karbar addu'a tsakaninki da ita dama duk wanda kikasa a addu'arki a bude take"
A kunyace ta karbeta ta zubanta ido ta dago ta kalli Aseem da yaketa sharar qwallar farin ciki yanaji a ransa Asmah ta gama masa komai tayi masa murmushi ta soma yima yarinyar addu'a bayan ta gama ta miqa masa ita jikinsa na rawa ya karba ya zauna ya zubanta ido tsananin kamar yarinyar dashi abin abin masha Allah gabadaya yama manta dame zaiyiwa yarinyar kawai kallonta yake yana murmushi yana sharar Hawaye saida Asmah tace “Soul takace fah halak malak kowa tafiya zaiyi yabarka da ita please kayi mata addu'a kaji"......


#Comments
#Shares
#Votes



_*Oum Hairan*_
[08/07 2:21 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_


_*Fauziyya Tasiu Umar*_


_*Elegant Online Writers*_


_*Wattpad-Realfauzahtasiu*_



_*65-66*_



_*End! End!! End!!!*_


Wata ajiyar zuciya yaja me qarfi ya daga yarinyar saitin fuskarsa yayi mata duk abinda ya cancanci uba yayima yarsa ya rungumeta a jikinsa yanajin qaunarta na ratsa zuciyarsa lallai ya yarda qaunar da da mahaifi daban take tunda yake baitabajin qaunar wani abu kamar wannan yarinya ba numfashi ya sauke a ransa yace “yanzu da sakaryar can tayi nasara fah da tuni bai sameta ba" Asmah ya duba yayi mata murmushi ya miqa mata babyn Hajja tayi maza ta karba tace “kawota a gyarata mana kun barta tinqi sai zagawa kukeyi da ita" ita da kanta ta wanke yarinyar ta shiryata tsaf Aseemah da Nasmah na tayata ana gama shiryata ya fara zubanta hotuna ko kunya babu Inna dake shigowa itakam yar kallo ta zama daqyar Hajja ta qwaceta a hannunsa ta bawa Inna ita Inna tayi murmushi tace “kamar zare kamar Allura Aseem hankali ya kwanta ubangiji yabada lfyr tarbiya da nemo Abinci don da ganin wannan bakin zaiyi ci"


Murmushi yayi ya fice daga dakin ya nufi gidansu dashi da masu aikin gdan suka gyare gidan tsaf sannan ya debar musu kaya ya fita ya koma asibitin sai dare suka dawo gida da rikici aka taho wai zasu tafi da ita gida yayi tsalle yace shikam baa isaba dole suka qyale sai Inna ce ta zauna a gurinta wannan yarinya tayi goshi Zulaihat yasa mata sunan Kakarsa Sukece mata Ammi gatakam Ammi da mamanta sunganshi bayan suna komai ya lafa Badon inna naso ba haka ta zauna har arba'in sannan ta tafi su Mimee harda zuwa barka taga yarinyar ji takeyi dama itace ta haifa masa yarinyar sosai take nadamar biyewa zuciya data rinqayi har takaita ta baro gashi tayi uku babu ba surukar babu Mijin babu Haihuwar.
Gashi wacce takeso taga bayanta din ta zama itace take mulkar gdan wannan abu nayi mata ciwo, ranar da sukayi arba'in washe gari kuwa ya dauke matarsa suka bar qasar duk yanda Mimee taso ta shawo kansa abin ya faskara hakanan ta hqr ta zubawa sarautar Allah ido kullum mahaifiyarta cikin goranta mata take ta kaso aurenta tazo tana sa musu ido a gda itakam batada bakin mgn saidai idan sun guma mata ta shige daki tayi kuka tayita kiran Aseem baya dagawa dole ta hqr ta sallama mawa Asmah mijinta donta fahimci yanzu hankalinsa baa kan kowa yake ba sai matarsa da yarsa tana ganin status dinsa kullum daga matarsa sai Amminsa sune a status dinsa idan tayi masa mgn ma baya budewa, tafi tafi har shekara guda Aseem yayi gurin zama A Sweeden yaqi dawowa shekarar Ammi guda ta sakejin labarin Asmah ta qara haihuwa.

Ta haifi Mukhtar Sunan Mahaifinsa kenan Suna kiransa Anwar tuni ta zubar da makaman yaqinta ta koma lalubar Asmah tana gaisheta tare da tambayarta yara da farko bata saurarenta sai daga baya ta saduda take amsa mata suke gaisawa sosai tayi nadama da kanta take bawa Asmah hqr take roqonta ta taimaka ta bawa Aseem hqr ya daina gaba da ita wlh sharrin zuciya ne da tsautsayi.
Saida Asmah taji dam a ranta ta saba rayuwarta daga ita sai mijinta yanzu kuma ace wata tazo ta shiga wannan abu ya girmi tunaninta bazata iyaba, Suna chat da Jiddarh take fada mata halin da suke ciki nan Jiddarh take bata shawara akan ta manta da komai tayi domin Allah Allan bazai tabar da itaba nan take fada mata halin da Mimeen ke ciki a gdansu na tsangwama da wulaqanci kasancewar Qanwar Mimeen Zahra qawarta ce.


Jikinta ne yayi sanyi ta nutsu ta fara tunanin itama hakan zata iya faruwa da ita idan akaqi taimaka mata bazataso ba kuma duk wanda ya taimaki wani tabbas Allah zai taimakeshi, da wannan nazarin ta danni zuciyarta ta runkari Aseem din da maganar yakoyi funfurus yace bayada raayi,
Haka ta rinqa binsa da magiya da komai yamaqi sauraronta balle tasaran zai dubeta gajiya tayi ta yima Inna mgnr itace ta nemesa akan ya dawo da matarsa ai tayi hankali yaso yayi mata gardama amma mutuncinta da yake gani yasa yace mata shikenan zaiyi nazari.
Lkc yayita tafiya baice mata qala ba har saida aka qara daukar wata shekarar ta qara sunkuto masa da namiji a wannan karon ne tayi nasara da Inna ta qarasa baki ya amince ta dawo amma ta nutsu ta kama kanta idan yaga wani abu sabanin hankali tabbas zata koma inda ta fito kwanan Jamal Goma a duniya jirgin Mimee ya sauka da gaske gabadaya tayi sanyi batada wani katabus ta cire komai ta kama Allah tasan shine kawai yanzub zai iya mata bayin kanta ba.


Yaran ta kama ta riqe tun Asmah bata saki jiki da itaba har ta sake mata suka rungumi junansu komai ya wucce kamar baayi ba anan Sweeden Asmah taci gaba da karatunta na likitanci bayan ta gama ya nema mata aiki anan din itakam Mimee tace bazata iya wani karatu ba sai jari daya bata take kasuwanci itama Asmah tana aikinta tana sarar jakankuna da takalma yan Sweeden tana turawa 9ja ana siyar mata haka nan rayuwa taci gaba da tafiya lkcn da asmah ta samu cikin  hudu itama Mimee ta samu sosai ansha wahalar cikin nan dake allah yayi me taka qasa ne ta haifi yaranta biyu mace da namiji sati biyar tsakani Asmah itama ta Haifi nata guda biyu duk maza itakam Mimee mahaifar ce ta lalace dole aka cireta itakuma Asmah haihuwar ce tazo da tangarda saida akayi mata Cx aka cire yaran aikam tace itafa ta gama haihuwa a shekara shidda yara biyar to shima bai zafafa ba aka daure mata mahaifar sukaci gaba da rayuwarsu suna kula da yaransu idan ka shigo gdansu bazaka taba bambamce wace ta haifi wane da wane ba saboda shaquwar da suka samu da Mimee kusan ma basu samu da Asmah ba.
Rayuwa tayi dadi tayi albarka lkcn da Ammi da Anwar suka gama secondary ne suka shiga Jami'a lkcn ne sukuma suka koma 9ja ya gina musu qaton gda A NSRW G.R.A ita kuma Asmah ta gina qaton Asibitinta ta mayar da hankalinta akan kula dashi kusan ginin shine yayi mata kayan aiki kawai ta zuba, itama Mimee ya bude mata shagon saida kayan mata da yara...........



_*Tammat Bi Hamdullah*_

_Nan na kawo qarshen wannan labari Ina fatan kuskuren da yake ciki ubangiji ya shafe abubuwan amfanin dake ciki Allah yasa Mu amfanesu ya bamu ikon bin daidai da kuma aikata daidai ubangiji yasa ayyukanmu su zama hujja garemu ba hujja akanmu ba_

_Kada ku manta JUHUD shine littafi na gaba dana fara sakinsa ranar 7/7/2021 duk da kasancewarsa na kudi ina fatan masoyana zasu karbeshi domin nasan tabbas banako tantama zai nishadantar daku fiye da tunaninku kuma zai ilimantar daku zaku qaru matuqa a cikinsa._

_Ina roqon duk wanda yakeda shirin bibiyar labarin JUHUD da yayi hqr da yanayin labarin domin tun a tallansa na fada Romance ne akwai......... sosai a cikinsa duk da cewar insha Allahu zanyi amfani da hikima wajen kyautata harshe, to nima inason uzuri daga gareku._

_Domin sharhi shawara ko qarin haske zaku iya nemana ta WhatsApp a wannan number 09013718241_

_Taku ta kowa me burin nishadantar daku da kawo muku abubuwan da suka shigenku duhu koda wasunku zasu kasa fahimta_

_*Oum Hairan*_

No comments