Diamond Ladies Complete Hausa Novel
[7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
( Daukar Fansa )
Story& writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
______✍🏽______
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expert and talented writers,da tambarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah))
*_T.W.A_*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
_________________________
Marubuciyar⬇️
_ _A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_
*DA*
_ _MIJIN ZAHRA_
*Littafin diamond ladies (Daukar Fansa) na kudi ne duk maiso ya biyo ni p.c ya turo katin Naira#200 katin waya ta wannan number 08060719719,sai nayi adding din mutum a group din diamond ladies (Daukar fansa),Wanda suka biya kadai zan zira a ciki.....kushiga daga ciki labari darasi da nisha,fadakarwa,ilimantarwa,nagode.*
Bismillahi-rahmanir-raheem.
*Da sunan Allah Mai rahama mai jin kai*
Page:5️⃣&6️⃣🖊️
__________Duk kansu zaune suke a falo bayan sun kammala breakfast vest da short ne dukkansu a jikinsu, Shakeerah gashinta ya watso ta gadon bayanta Wanda akayiwa kitson kalaba kananu Sunyi kyau matuka.
Wayarta ce tafara ringing Cike da farin ciki ta dauki wayarta tare da karawa a kunnenta"Hello mamana yakike?
Daga can bangaren aka amsa da lafiya lou Shakeerah ta,ta cigaba da cewa"Ina Kika Shiga ne kin Saba dasowa gida duk week end but gaba daya week end biyu bakiyi a gida ba lafiya kuwa?
Murmushi Shakeerah tayi tace"Ayya mamana wallahi lafiya lao test din da mukeyi shi ya boyeni gaba daya,but insha Allah week end din nan a garin Zaria zanyi kinji mamana.
"To shikenan Allah ya nuna Mana,kukuma Allah yabada sa'an karatu,pls adage da karatu Shakeera Banda rashin ji a school domin nasan halinki.
Murmushi tayi tace"kada kidamu mamana,kar kiji komai baki da case dani.
Tace"toh shikenan ki gaishemun da su Fauzi.
Shakeera tace"ok zasuji byee.
Katse Kiran tayi khadeeja ta dubeta tace"Ayya mama taji 'yar autan ta shiru ai dole ta tambayi lafiya.
Fauzi tace"aikam.
Game nasu suka cigaba dayi don yau lectures din da dukedasu duk test ne sannan 2:00 duke da class,duk cikansu suna karantar Mass communication ne(masscom), Shakeera tace"nasan dama mama saita kirani taji ko lafiya don na Saba komawa.
Fauzi taji mu duk gwanda da mu,ni 'yar gombe state ce,khadee kuwa 'yar bauchi ce.
Shakeera tace"Aikam sunsaki jiki sun kama muku hostel Ashe basusan kun amshi 'yan canjin ku ba.
Fauzi tace"Aini nakira Daddy na sanar dashi Kuma ya amince sai dai yajamin kunne akan na Kama kaina,Kuma insha Allah yanan zuwa yaga inda nake.....kinsan Ni Banda matsalar da ta wuce ta matar uba,Sam banyi dace da ita ba wallahi.
Shiru sukayi gaba daya shakeera tace"yakamata ace a halin yanzu duk cikanmu munsan tarihin juna Koh?
Fauza tace"hakane.
Khadee kuwa shiru tayi kwallah ya taru Mata a Ido.
Shakeerah tace"haba khadee a kullum Ina fada Miki cewa wannan tunanin da kike ba shine mafita ba akan lamuranki addu'ah da neman shawara shine mafita.
Goge kwallah tayi sannan tafara cewa"hakane Shakeera nice zan fara Baku tarihi na da asali na.
"Sunana khadeeja sani bukar mai iyali,Ni haifaffiyar bauchi ce sannan Babu Wanda baisan mahaifina ba saboda ficen da yayi dai-dai gwargwado mu masu haline na rufin asiri farat daya,ko nace a dare daya mahaifin mu yazama wani babban attajiri,wanda duk bauchi da kewaye sunsan da zaman sa,mu goma sha takwas ne yaran Daddyn mu Amma a halin yanzu saura mu biyar,gaba daya maza goma ne mata takwas,babban brother namu yan Spain karatu har yanzu yana can Kuma babban lawyer ne a halin yanzu.
Matan auren babban mu uku ne da hjy sameera da hjy mansura da hjy saddiqa uwar gidan babanmu bata taba haihuwa ba, Kuma auren zumunci ne su,sai ummina mai 'yaya goma takwas maza biyu mata,sai Hajiya mansura Mai yara takwas hudu maza hudu mata.
A halin yanzu saura mu uku a dakin mu, Ni da aunty na sai Yaya mashkur ,dakin hajy saddiqa yaranta saura uku,na miji guda da mata biyu da sa'ar Aunty na wacce muke daki guda kuma amininai sosai da sa'ata 'yar 8years.
A lokaci daya yaran gidan mu suka dinga mutuwa wanda idan anyi bincike ba'asanin me yake kashesu,Kuma 1-bayan 1 ake kashemu,likitan Daddy ya tabbatar da mutuwan 'yan uwan mu min indillah ne.
Wannan mutuwar Yana girgiza ummina da hjy saddiqa,ganin haka ne yasa ummina tanemi wan mu mashkur dake kasar Spain kan maganar a cewarta yakamata ayi bincike abun na yawa,abinda ummina bata sani ba sanda take wayar hjy sameera taji don haka taje tasanar ma Daddy.
Cike da bacin rai Daddy yazo yasamu ummina akan Muddin ta bari ya mashkur yazo kasar nan wallahi sai ya tsine masa,sannan zata bar masa gidan sa.
Wannan dalilin yasa ummina tace wa Yaya mashkur ya fasa zuwa,a lokacin da yaji labari ransa ya baci matuka.
Nikuwa Koda nataso Cike da so da kulawa na taso 'yan uwa na kowa naji Dani,saboda shiru-shiru na da miskilanci na,sunan mahaifiyar Abba na naci,don haka Abba na na nunamun so mara misali,hakan ba karamin Sosa ran hjy sameera yake ba,wanda taso su hade kai da hjy saddiqa taki yarda.
Abinda nasani shine mahaifina shi yake kashe mana 'yan uwa.
Cike da firgici Shakeera da Fauzi suka dago suna duban khadee.
"Yes mahaifi na shi yake kashemun 'yan uwana saboda inada Evidence mai karfi da hujjoji,wata rana da bazan manta ba nadawo daga islamiyya Ina da 8years direct part din Daddy na wuce ban sameshi a falon sa don haka nashige bedroom dinsa,zan murda handle din kenan na dinga Jin Nishi na tashi sama-sama sannan ana kuka kasa-kasa,ko dana kara kunnena sai naji kamar kukan Aunty sakina 'yar dakin hjy saddiqa,juyawa nayi na fita na zagaya ta bayan flowers Inda window Daddy na bedroom yake,a hankali na shiga cikin flowers din wanda duk kwakwan mutum bazai gane akwai wani a cikin flowers din ba.
A hankali na aje jakar islamiyya ta a gefe nafara lekawa.
Abba na nahango tsirarar Allah ta ala,haihuwar uwarsa da ubansa yana turama Aunty sakina joyst*ck dinsa a abin kashinta,gashi wajen nata jini,idan tayi kokarin yin magana ko kuka Sai ya danne mata mouth.
Ni kuwa a lokacin da yake Banda wayau sai nayi kokarin yin dariya saboda abin dariya yabani Sam ba tsoro ba,sannan Ina kallon abin a matsayin wasa Sukeyi.
Ina nan tsayi yayi abinda zaiyi da ita ya gama yashiga bedroom ko kallonta baiyyi ba,sai a yanzu danayi hankali na fahimci anya Daddy na Yana da imani kuwa?
Bayan yafito da kyar Aunty sakina tashiga toilet din tana zubar da hawaye bayan tafito bansan meya faru ba don naji Ummina na cigiyata.
Lallabawa nayi nashiga part dinmu.
Tambayata ummi tafara daga Ina nake nace daga islamiyya.
Harara ta gallamin tana cewa zan rike kine yau sai kinji a jikinki tunda kinfara karya, Aunty ta wacce muke daki daya tayi dariya tace"haba ummi aini sai na fansheta kibari zan mata fada.
Shiga daki mukayi muna dariya,su kansu 'yan gidan mu suna mamaki idan suka ga nasaki da Aunty Nana tunda ban fiye hulda da su ba.
Washegari muka sake tashi da wani firgicin,nidai bacci nake sosai wanda a cikin barcin na dinga Jin ihu,don haka a firgice na farka na duba banga Aunty Nana ba,mikewa nayi naje dakin Ummina itama Bata ciki,don haka nayo falo da kitchen Basu.
Hayaniya na dinga ji a farfajiyar gidan wajen part din hjy saddiqa,fita nayi da gudu na nufi wajen.
'yan gidan mu ne kowa da kowa a wajen harda Daddy,kuka hjy saddiqa take sosai tana jijjiga gawa a gabanta,a hankali nake takowa har nazo wajen,duk da bansan menene mutuwa ba Amma Sai da na firgita da ganin gawar Aunty sakina.
Kuka na fashe dashi na fada jikin Aunty Nana,itam sajida kanwar Aunty sakina Aunty Nana ta rungume tana kuka.
Duk Wanda yaga family mai iyali sai ya tausaya mana,wasu har sukafara zargin ko hjy sameera ke kashe yaran Daddy?
Hjy saddiqa fadi take"wallahi tallahi ta gaji,me kashe mata 'yaya yafito fili ne yaja da ita akan me za'adinga Mata kisan mummuke?ta karishe maganar tana kuka Mai ban tausayi tamkar tababbiya.
Ummina ce ta iso wajenta tare da toshe mata baki,tana girgiza kai,itama kukan take tace"Haba saddiqa kada kije firgicin mutuwa yasa kiyi sabo,duk Wanda ya mutu lokacin sa ne yayi,sai dai kowa da tasa sanadin.
Shikuwa Daddy jikinsa babu inda baya rawa yana kukan munafurci.
Wani kanin Daddy ne yace"gaskiya lamarin nan yakamata ayi bincike sosai akai,saboda sbin yayi yawa,rayuwa ka nawa?Kuma da zarar anyi bincike aga Abu Daya ke kashesu wato poison,ko don kawai ana bakin cikin haihuwar da kukeyi.
Mutane da dama sun fahimci maganar kanin Daddy kamar mgn yake jefa ma hjy sameera.
Ita kuwa murmushin takaici kawai tayi.
Xahratty ce✍🏽
Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi 🗡️
💕💕
❤️
[7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
( Daukar Fansa )
Story& writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
______✍🏽______
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expert and talented writers,da tambarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah))
*_T.W.A_*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
_________________________
Marubuciyar⬇️
_ _A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_
*DA*
_ _MIJIN ZAHRA_
*Littafin diamond ladies (Daukar fansa) na kudi ne duk maiso ya turo katin Naira dari biyu 200 katin waya ta wannan number 08060719719, idanma da ragi zan iya bayan mundai daita sai a neme Ni ta wannan number 08060719719 Sai nayi adding din mutum a group din daimond ladies (Daukar fansa),wadanda suka biya kadai zan zira a ciki.....kushiga daga ciki kusha labari darasi da nishadi,fadakarwa,ilimantarwa,Nagode*
Bismillahir-rahmanir-raheem.
Da sunan Allah Mai rahama Mai Jin Kai.....
Page :1️⃣_5⃣🖊️
_DAN DANO_
_________Ihu yakeyi sosai har wani numfashi yake daukewa tsananin azaba,na firgita da ganin katon mutum Mai jini a jika kamar wannan yana ihu haka gashi ko wando Babu a jikinsa da gashi sai wani dan shirt, lamarin ya firgita Ni,cikin sauri na Isa wajen don Jin abinda ke faruwa.........la ilaha'ilallahu abinda nagani yasani firgici matuka.
Wasu kyawawan 'yan mata na gani son kowa kin Wanda yarasa,duk cikansu Babu makusa,sai dai dana lura da kyau na gane acikin su daya tafi kyau,rike Daya take da wandon a hannun ta,wacce tafisu kyan ne naga ta dauki wani Abu a cikin kwanon Sha Yana tururi ta bude kafar sa, dai-dai wajen abin fits*rinsa ta tsiyaye wannan abun dake kwanon,ihu ya saki Mai cike da wahala numfashi yaja a wahale tare da fadi "Innalillahi wa Inna ilaihir raji'un don Allah kuyahakuri wallahi har abada bazan sake ba na tuba wallahi.
Kwanon na duba naga soyayyar mangyada ce tafasashshe suke zuba Mai a joy..*ck nashi.
Bai karisa maganar ba dayar ta daga hannun tabashi punch a mouth,a take anan mouth din yafashe tace"Dalla yimana shiru mutumin banza gaka a fuska sak limami,Amma a cikin zuciya Kai Dan iska ne Lamba daya.
Wani ihun ya yanka jikinshi gabada Banda rawa babu abinda yake,ga zufa na kwaraya masa a jiki.
Duban joy.*ck din nayi gaba daya tatashi tayi sundum ga fatar tayi luhu- luhu ta duru ruwa alamun dai Kuna.
Kyakkyawan cikinsu tasake daukan kwanon Shan ta watsama abun nasa Aiko yasake sakin wani ihun mai firgitarwa,gabadaya sai da namar wajen ya kwashe.
Shikuwa tunda ya saki ihun Nan ya suma a take anan,ganin haka yasa 'yan matan yarda kwanon Shan suka kinkimi rishon su da sukazo dashi don yin wanna aikin,suka fito daga tsohon ginin (kankon),wata hadaddiyar mota kirar benz suka nufa,Shiga sukayi sanya Sanya dariya da tare da fashewa da ihu.
Wani madai daicin gida suka nufa,sauka Daya daga cikinsu tayi tasa key tabude gate din sannan tashiga tacire padlock din ta ciki ta wage gate din.
Shiga da motar sukayi ciki tare da paka ta a inda ta dace,suka fito suka shiga Falon.
Masha Allah Falon dan dai-dai yaji kujeru kirar royal chairs dark blue zallah sai kwalliyar golden tare da troepillows golden Sai Chinese carpet golden,plasma center table set din kujeru sai labulaye dark blue.
Ga badayan su watsewa sukayi a cikin kujerun suna mai da numfashi,mikewa kyakkyawar cikinsu tayi tace"Babie's nifa banyi sallah ba bari naje bedroom dina nayi idan nadawo akwai history.
Amsawa sukayi da "Ok baby,Daya a cikinsu tace"A dade anayiiiiii,gaba Daya suka hada baki wajen furta"Sai gaskiya!!!!!
Dariya suka kyalkyala gaba dayansu,itako ta shige toilet
Washegari karfe 7:30 duke da lectures gashi Mr Right ne keda first period sunan da suka samasa. Wai suwaye 'yan matan nan Shakeerah da Fauzi sai khadee.
Shakeera duk Wanda yaganta yasan 'yar gidan Hutu ne saboda jikinta kawai yanuna ga diri fatan kaman wani butter- butter duk wanda yaganta yaga 'yar hutu da jin dadi,akwai yauki da yanga ga aji,sai dai abinda ya kasheta masifa,masifaffiyace na tashin hankali.
Fauzi ma babaya wajen kyau sai dai duk kyanta batayi ko rabin na shakeera ba,ita Kuma black beauty ce tanada kyanta dai-dai misali, itama akwai ado da kwalliya ga yauki sai dai Kash itama masifa shi ya kasheta.
Sai hajiya khadeeja ita Kuma farace tasss,tana da kyau sai dai zata biyu bayan shakeera,tana kwalliya da ado ga iyayi da feleke,sai dai Kash khadee akwai tsoro na bura uba.
Haduwar makaranta yahadu wato KASU anan suka hadu,halayyarsu ce da tazo guda shine suka hada kai suka sawa kansu daimond ladies,sai dai ko wacce kullum zancen ta shine daukar fansa,ko me yafaru dasu Sai munji a gaba.
Duk cikansu Riga da wando suka Sanya sannan suka dauko hijjabs dinsu babba yadi hur hudu suka Sanya.
Ko breakfast basu hada ba suka zari mukullin mota tare da figarta suka hau kan titi.
Shakeera ta iya tukin gan-gan ci a titi idan tana driving masu mota da daba bata hanya suke,tunda ta sanyo kan motarta cikin school din aka tsaya dubansu samari da 'yan mata kowa kallonsu yake,burin ko wane saurayi da budurwa ace yana hulda da daimond ladies.
A dai-dai inda ake parking motoci suka faka tasu,fitowa sukayi daga cikin motar shakeera ta sama motar key sukuma suka nufi hanyar class din.........
Gaba daya jan birki sukayi a kofar class din,domin Mr Right ya rigasu shiga dafe kai sukayi hannu khadee tafara yarfewa Cike da tsoro tace"wayyo Allah shikenan ya rigamu shiga yanzu ya zamuyi?gashi test akeyi,harara fauzi ta dago ta watsa mata.
Shakeera ce takariso tana fadin "A'ah babies meyafaru na ganku a waje haka?Fauzi tadago tace"kinsan dan rainin wayon Nan ne a ciki gashi bamu taba late ba sai yau,yamana warning akan kada abari yariga shiga to gashinan.
Tsaki shakeera taja tare da shiga cikin class din tana furta"Excuse Sir! Tayi maganar tare da shigewa class din,har takai wajen sit dinta sai dai ta juyo"Oh babies ku shigo mana time yana wucewa gashi test akeyi,daga mr right har student din binsu da kallo sukayi babu Wanda ya Isa yayi magana domin kowa yasan diamond ladies.
Bayan sunga ma test aukayi summit saboda suna da kokari sosai barimma shakeera,direct gida sukayo.
Koda suka dawo shakeera ce da girki don haka kitchen tashiga bayan ta cire hijjab dinta.
Girki tafara,tunanin Dora Abu Mai sauki tayi....a karshe ta yanke shawarar yin taliya da manja da yaji.
Kwala mata Kira fauzi tayi,cikin Sauri tafito daga kitchen din tana fadin"Meye haka fauzi?irin wannan Kira haka,wat hppnd?
Duban ta fauzi take tace"Zauna ki kalli TV kiga meke faruwa.
Sai a lokacin ta maida dubanta kan TV.
Labarai aka fara tare da pic din wani mutumi zai kai 46years,dan jaridar ne yafara magana kamar haka"To jama'a ana dara ga dare yayi,wannan wannan bawan Allahn ne malamin makarantar islamiya da yayiwa dalibarsa fyade 'yar 12years,Wanda aka dade ana nema,to gashi yau ya kawo kansa a dalilin wasu 'yan mata da suka hukuntashi a cewar su kotu ta kasa yanke masa hukunci dai-dai da lefinsa.
An dai sameshi a wani kango ne Rai a hannun Allah domin an Kona masa abin fitsarin sa,a binciken da likitoci ma sukayi da wuya wajen ya sake aiki,sai dai bari muhadaku da bawan Allahn da iftila'in nan ya sameshi.
Fauzi ta saki ihu tare da cewa baka ga komai ba ma kadan akayima.
Nuno shi akayi a gadon asibiti an nannade joyst*ck din nasa da bandeji magana yafara bayan"Assalamu alaikum jama'ah,a yau dole na amsa lefin da na gasgata a kotu, tabbas ni nayiwa wannan yarinyar fyade.
Dan jarida yace"To Allah gafarta malam me yahanaka da amsa lefin ka a kotu?
A jiyar zuciya ya sauke Wanda da ka lura zakasan cewa da kyar yakeyin magana"Saboda inajin kunyar duniya,Ina tsoron mutumcina ya zube a idon duniya,na manta cewa da kunyar lahira gwamma na duniya.
Dan jaridar yace"To Allah gafarta malam Aida an nemeka anrasa ko,ko zaka iya sanar damu inda ka gudu?
Girgiza Kai yayi yace"Sanar daku bashida amfani,nidai abinda nasani wasu 'yan mata suka biyu ni har inda nake suka daukeni suka kaini kango,bayan sun min dukan tsiya shine suka konani,har yau Cike nake da mamaki da tsoro, Ina tunanin Anya su din mutane ne?saboda suna da karfi,sannan kuansu yayi yawa,a tunani na aljanu su suka aikata mun wannan lamarim.
Dariya Dan jarida yayi sannan yace"to masu aikata wannan lamarin da masu niyyar aikatawa,Kila wannan abun fa da yafaru da Allah gafarta ya zame muku ishara a gaba.
Nan dai aka gama labaran aka gama labaran,mikewa shakeera tayi tare da shigewa kitchen,ita kuwa khadeeja banda kuka Babu abinda takeyi saboda ita khadeeja akwai tausayi.
Tsaki Fauzi taja tace"kedai Kika sani Sai kace ba kece mai soya mai a risho ba.....khadeeja batasan sanda ta fashe da dariya ba,don maganar ya bata dariya.
Xahratty ce✍🏽
Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi🗡️
💕💕
❤️
[7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
( Daukar Fansa )
Story& writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
______✍🏽______
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expert and talented writers,da tambarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah))
*_T.W.A_*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
_________________________
Marubuciyar⬇️
_ _A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_
*DA*
_ _MIJIN ZAHRA_
*Littafin diamond ladies (Daukar Fansa) na kudi ne duk maiso ya turo katin Naira dari#100 katin waya ta wannan number 08060710719,sai nayi adding din mutum a group din.*
Bismillahir-rahmanir-raheem.
*Da sunan Allah Mai rahama Mai jin Kai....*
Page:1️⃣3️⃣--1️⃣4️⃣🖊️
_________Kijina ne yaketa aikin lugude da faduwa tashin hankali ya bayyana a fuskata nace"A'ah Abba karabu dasu Sunaso ayi kure ne Kuma ni banaso na fallasa abin kunyar da yayi namai haka.
Abba yace"koma menene sai anje islamiyar.
La'asar nayi Abba yatasa keyata har office din headmaster sannan aka Kira mal shafi'u,Nan kuwa ta zayyane duk abinda yafaru.
Cikin bacin Rai Abba yace katanan ku zaneta,ko Kuma ni nazaneta da kaina,kukan munafurci na saka Ina fadin wallahi shegemaster ba haka akayi ba(Wai headmaster ne shegemaster) gabadaya saura rena akayi nayi nawa bayanin,nafara da cewa"tunda nashigo islamiyar yake mun maganar 'yan iska Yana cewa yasan mu talakawa ne nazo yayi iskanci Dani zai bani kudi,kullum-kullum haka yake fada da yaga naki yarda ne shine ya tsaneni yayi ta zanana,abin duka da bana duka ba yadau jibgata,shine ranan yatareni a lungun oske Wai zaiyyi iska*ci Dani nikuma na masa haka.
Gabadaya Office din salati Akasa,shikuwa mal shafi'u Banda zufa Babu abinda yake alamun rashin gaskiya, shegemaster yace Ashe Mal shafi'u baka bar wannan banzar halin naka ba?to ni bazan iya ba wallahi wannan Karan Dole kabar islamiyar nan kada ka lalata yara azo ana kuka dani.
Malamai kowa yace gaskiya kam kada wani Abu yafaru ayi kuka da makarantarmu,hakuri Mal shafi'u ke badawa,Ina nan kuwa akabashi red card,Ni kaina sai da yabani tausayi,but a zahiri hakinsa kenan sai dai ni baimun ba,kawai nema ma kaina mafita nayi.
Nan naciga da zuwa islamiya, Aunty Saudah ma tadawo,yanzu tadena zuwa talla ni ke zuwa Ni kadai,wata Rana nayi sha'awar shiga kasuwan tudun Wada don Kai tallah,wata matace na hango tsohuwa da ita tana tafe tana dingisa kafa daka ganta bata cikin wahala sai dai daga gani rigimammiya ce,wani ne ya taho da Sauri ya bangaje ta,Aiko tsohuwar nan ta baje a kasa,babu Wanda yamasa magana nan kuwa yafara magana Yana karkata mouth alamu dai Dan daba ne ku tsofaffin nan 'yan iska ne taya Zaki shigo kasuwar mu wallahi kinci darajar ke tsohuwa ce da nayi Miki bakin aiki,cikin tsiwa na taho na dagata ina cewa sannu kaka,amsawa tayi tanamun godiya.
Zagina yafara Yana cewa Ni ajawon inace don uwata?banza na masa ganin hakan yasa yajiyo gabana ya dauke ni da mari dafe kunci na nayi Cike da azaba don naji zafi sosai kada kumanta a lokacin 12years gareni bansan sanda nayi kukan kura na dauki bucket din pure water Dina ba na buga masa, dai-dai lokacin wani Dan sanda yazo wucewa Aiko ya kariso Yana tambayar neje faruwa?Nan kuwa tsohuwan nan ta zayyane mai komai tana kuka,albarka yasamun sosai sannan yace nakai tsohuwar gida,tab nida bansanta ba daga haduwa taya zansan gidanta,a gaskiya tacema Dan adai-dai tan da ya daukemu take,tayimai kwantancen layin Aiko nan aka kaimu.
Wani dankareren gida mukaje Wanda tunda nake bantaba ganin gida mai kyau da haduwa irin gidan ba don haka nema cikin zumudi nabita gidan,gani nayi ma'aikata kowa na ya duke a kasa Yana kwasan gaisuwa tsoro ne yakamani bansan sanda na diddilo idanuwa waje ba Fadi nake " _innahu min sulaimanu wa innahu bismillahir-rahmanir-raheem_ yau nakawo kaina mahallaka garin temako,wani falo muka isa babba mai cike da Kayan alatu wallahi kamar ba gidan mutane ba Zama tayi a wani kujeran one sitter tare da dannna wani kararrawa,can sai ga masu aiki sun Kai goma suka taho ajere,kirari suka fara mata tare da zubewa suna kwasan gaisuwa,Murmushi tayi ta dubi daya daga cikinsu tace"Jakadiya!wacce akakira da jakadiyar na kalla babban macece sanna tafi sauran shekaru kayanta daban ne Kuma duk cikansu suna jinsu neat.
Murmushi tayi jakadiyar tare da karisowa tana fadin"gaisuwa nake uwar dakina uwar gida sarautar mata gani gareki fulani.
Murmushi tsohuwan nan takuma tace"Uhm kuntashi hala baku ganni ba? Eah wallahi fulani tunda banganki ba nace yanzu haka kinje zaga gari ne kamar yanda Kika Saba.
Murmushi tayi tace"Aikam nan take Basu labarina tanuna ni sannar ta sanar masu da duk abinda yafaru,duk cikansu kallo na suke Cike da mamaki da yanda nayi fada da Dan daba,Jakadiya tace"Amma fulani meyasa baki Kira waya ba anzo ankoya Masa hankali?
Fulani Tace kada kidamu ko yanzu wannan yarinyar ai tayi gaba Koda zaiyi zai tuna da abinda yafaru,Jakadiya tace haka ne.
Duba na fulani tayi tace 'yammata yaya sunanki? Bata amsa nayi da Maryam Amma anfi kirana da Shakeerah,wow Masha Allah tafada,Cike da mamaki na dago ina kallonta,ba komai yabani mamaki ba illa wow dinda tace nikam da bansan meaning dinshi ba.
Tambayata tayi nabata labarina,nan kuwa na zayya ne mata komai,abubuwa da dama dariya take nan tadubi Jakadiya tace taje tacema Sarkin gida a shirye motoci uku xataje unguwa.
Ba'a dauki lokaci ba muka shirya nidai Ina rungume da bucket din pure water da farantin bread.
Shiga motocin mukayi Wanda najini tamkar nashiga cikin jirgin sama tsaban dadin danaji,a haka nadinga musu kwantace har muka Kai kofar gidan mu,ya wanci 'yan layinmu duk sunfito ganin motoci da manya manya a hankali suka tsaya aka budema fulani murfin motan,nima aka budemun.
Tunda akaga amfito Dani daga cikin motar 'yan unguwar mu sukafara gulma kala-kala.
Fulani ta dubeni tana tambayata gidan mu,nuna mata gidan nayi,jakadiyar ta da kuyangi uku muka shiga sauran kunyangin da dogarai suka tsaya a waje.
Tafe suke da carpet dinsu da Sauri Ammi tatashi ganin antaso keyata gashi daga gani masu kudi ne.
Murmushi ne a fuskan fulani,sannu da zuwa Ammi tafara mata sannan tashiga dasu daki don wajen babu wajen fakewa Rana.
Dakinmu ta kaita,Wanda yake shimfide da wani tsohon dadduma sai dai tsafta yasa yanajinshi fesss.
Carpet Jakadiya tayi kokarin shimfidawa sai fulani ta hanata Zama tayi akasa suka fara gaisawa da Ammi cike da fargaba.
Fulani ta dubeta tace"kece mahaifiyar wannan yarinyar Koh?Ammi cike da fargaba Ammi tace"Eah nice! Da fatan dai bawani lefi tayi ba?
Girgiza Kai Ammi tayi Nan tasanar da ita duk abinda yafaru sannan tace idan Babu damuwa tana son ganin Abba.
Nan Ammi tafita tasamu Dan makota yaje kiransa a wajen bread.
Basu dau wani time ba suka shigo shima da kaganshi kasan Cike da mamaki yake a tsakar gida Ammi ta tareshi tace Abban su yau Shakeerah ta nemo Mana magana.
Shiru Abba yayi tare da sallama ya Shiga,su Jakadiya fulani ta kalla alamun su bamu waje,fita sukayi tsakar gida,nan suka gaisa cikin mutumci da Abba.
Tambayar shi tayi sana'arshi yace mata bread ne,tace to yau yarinyar ku ta temakeni da alamu daga gidan tarbiya tafito tunda har tasan darajar tsoho,ganin haka yasa na biyota don ganin iyayen ta.
A tare suka sauke nannauyan ajiyar zuciya.
Fulani ta cigaba da cewa idan Babu damuwa,zanso in temaka muku da muhalli sannan Kai nabaka jari mai karfi.
Jin kalaman fulani mukayi kamar a mafarki,cikin rawar baki Abba yace Ni...n...I...diin..? Daga Masa kai fulani tayi ai a take anan suka fara godiya saboda tsananin murna.
Nan takira ma'ajinta Mai kula da harkan komai tace masa tanaso a dubo mata gida mai kyau Mai 3 bedrooms,Kuma yazama dakwai komai da komai da ake bukata na muhalli.
Amsa mata yayi da toh,Aiko cikin awa biyu yakirata yace ansamu,tambayar shi tayi a Ina?yace a kwangila.
A lokacin Ammi tagama alqlen gwangwani rai-rai da dakaken yaji tafarnuwa,nan akazuba ma fulani da da kuyanginta da fadawa gaba daya,mukuma ko oho,tsabar yunwa tasa mun manta da yunwa,sosai sukaji dadin alalen.
Shakeerah ta dubi su Fauzi tace"In takaice muku fulani itace dalilin arzikinmu.
Munje munga sabon gidanmu,gaskiya yayi kyau sosai nida Aunty Saudah a daki guda,daki daya na Ammi dake kallon namu sai daya na Abba da yake da kofa ta waje,duka dakuna biyu Italian bed ne,Daya Kuma Royal shine na dakin Abba,dakuna ne manya² Wanda da safayan 1-1 sitter sai na Abba ne da 1-2 sitter da bangaren dining Falon Kuma kujeru ne hadaddu golden saikace glass Sunyi kyau sosai.
Jali tabawa Abba na miliyan Daya sannan ta hadAshi da direban ta suka fara sana'ar sai da motoci.
Nan kuwa 'yan uwan Abba suka sake tsanar sa suna yawon cewa yankan Kai yafara,watarana muna zaune da Ammi shi Abba bayanan sun fita da direban fulani sunje kano dauko wata mota.
Wani yaro ne yayi sallama ya shigo,amsawa nayi na fita tambayata yayi Wai ance Nan ne gidan wai malam muhammadu? Na'amsa da Eah nan ne wake nemanshi? yaron yacemin wasu maza ne su biyu a waje,cema yaron nayi muje nagansu tare muka fita na bude gate din gidan,Cike da mamaki nake dubansu baba Ayuba ne da baba sani,duk yayyen baban mu ne.
Ganina yasasu sakin murmushi gaba dayansu,Nima murmushin naayar musu Ina cewa lahh kune?ku shigo,da to suka amsa ko wanne yana kokarin fara shigowa ganin zasu bangaje ni yasani matsawa suka Shiga,gaba daya bin gidan suke da kallo,wani kolulun bakin ciki baba Ayuba ya hadiye har muka shiga falon,daburcewa sukayi ganin kujerun,Cike da fara'a Ammi ta tarbesu Zama sukayi akan kujerun duk da sunsa ba gani a gidan chairmomin local government,gwanda ma baba sani idan yaso kirki yanayi Zama sukayi,Nikuma nashiga kitchen da kyar na iya bude firij saboda kauyan cina yayi yawa lemu na dauko musu da ruwa na Basu.
Nan baba Ayuba ke tambayar Ammi Abba Tace Aiko bayanan,sun tafi kano,wani takaicine ya lullubesu baba sani kuwa har Yana kwarewa yace kano Kuma?
Baba Ayuba yace oh rayuwa yanzu muhammadu ne da wannan gidan?harda zuwa kano? Idan natuna sanda yake kwasan masai da bola abin mamaki yake bani.
Magana suka gasama Ammi itama Kuma tagani,Murmushi nayi nace wallahi kuwa baba gashi yanzu a dalilin katsalan dan dina muka shiga daukar nan,yaran da ake tsine musu idan ba iyayensu ke tsine musu ba ai abin sai kaga Yana tafiya yanda akeso,yau da hjy 'yar mai goro nanan nasan da zatayi alfahari(wato mahaifiyar Abba) harara baba Ayuba yasakin min yace Mai Hali dai Sam baya canza Hali to yanzu dake nayi magana?Nima hararar na wurga mai nace maganar mahaifina fa kakeyi shiyasa nasa baki.
Kwafa baba sani yayi yace ai yanzu Dole muhammadu yayi aure tunda arziki yasamu kaga ni saina samo Mai bazawara.
Daka tsalle nayi kamar nice za'ama kishiya nace wallahi bazai yuwuba Kuma Abba bazai dauki shawarar na ba,galala suka saki mouth suna kallo na,Ammi tace Shakeerah tashi kiwuce ciki,da toh na amsa mata na mike Suma mikewar sukayi daganan suka fara Dora ashar,inaso in rama saboda jikina har tsuma yake sai dai Ammi ta hanani.
_I need ur comment and sharhi_
Xahratty ce✍🏽
Lallai Alqalami🖋️Yafi takobi 🗡️
💕💕
❤️
[7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
( Daukar Fansa )
Story& writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
______✍🏽______
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expert and talented writers,da tambarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah))
*_T.W.A_*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
_________________________
Marubuciyar⬇️
_ _A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_
*DA*
_ _MIJIN ZAHRA_
*Littafin diamond ladies (Daukar fansa) na kudi ne duk maiso ya turo katin Naira dari biyu#200 katin waya ta wannan number 08060719719,sannan a nemeni ta wannan number 08060719719 sai nayi adding din mutum a group a group din diamond ladies (Daukar fansa),Wanda suka biya kadai zan zira a ciki......kushiga daga ciki don Jin labari Mai darasi,nishadi,tausayi,fadakarwa,ilimantarwa da jarumta.Nagode.*
Bismillahi-rahmanir-raheem.
*Da sunan Allah Mai rahama mai jin kai*
Page:7️⃣&8️⃣🖊️
__________Bayan sunje lectures Sai wajen karfe shida suka dawo,sai da suka wuje restaurant sukaci abinci sannan sannan sukayo take away din Chip's sukayo gida.
Sallah suka gabatar Cike da gajiya suke,sannan bayan sallah isha'i khadee ta cigaba da Basu labarin a baya.
"Bayan rasuwar Aunty sakina gaba daya 'yan gidanmu sun gama tsorata da al'amarin,haka Kuma 'yan Unguwa har takai ba'ason hulda dasu Ummina.
Aunty Nana kuwa jikinta yariga ya gama sanyi tasan cewa yanzu itace next.
A kwana a tashi Babu wuya har shekaru suka shude da watanni babu Wanda aka sake kashewa a gidanmu,kwatsam inada 13years lokacin Ina j s s 2 aka wayi gari an tsinci gawar ya Anas Wanda yakebin Aunty sakina innalillahi wa Inna ilaihirrajiun a lokacin hauka ne kawai hajy saddiqa batayi ba,ganin haka yasa Ummina ta shirya wata ranar laraba Babu kowa a gidanmu domin Daddy da hjy sameera wajen aikinsu daya,itakuwa hajy saddiqa tatafi gidansu sha'ani.
Shiryawa Ummina tayi ta hada Kayan Aunty Nana gaba daya tasa driver ya daukemu ya kaimu tasha, daganan motar maidugri muka hau wajen yayar Ummina da bata taba haihuwa.
Already tasan da zuwan mu,don haka munsamu tarba mai kyau,Bayan munvi abinci munhuta Ummina tayima yayarta bayanin abinda ke faruwa,itama tabata goyon baya hundred percent,sannan Ummina tace to ga amanar Aunty Nana nan tabata ita Amana.
Tayi farin ciki mara misaltuwa saboda macece Mai hakuri da son yara,uwa uba ga addini da dukiya,mijinta ma yayi farin ciki duk da bada izini Daddy aka kawo Aunty Nana ba.
Washegari suka shirya da Ummina da yayarta sukaje hospital aka juya mata mahaifa bazata sake daukar ciki ba,domin ummina tace"ita tana zargin Daddy ke kashe masu yara.
Kwanan mu daya muka dawo duk da nida Aunty Nana munyi kukan rabuwa da juna sai dai hakan shine mafita.
Koda muka dawo gida Daddy da Hjy sameera Basu dawo ba sai hjy saddiqa,nan Ummina ta sanar da ita abinda ke faruwa,itama tayi farin ciki sosai Kuma ta bata goyon baya.
Wata Rana hjy saddiqa tafara ciwo Wanda anyi magani abin kaman gaba yakeyi,Ashe Daddy ne yafara amfani da ita ta baya,shine fah tsutsotsi suketa cinye mata wajen,hatta kashi Bata iyayi sai dai wajen yayi ta zubar da jini,dalilin sanin ummina kuwa ita da kanta hjy saddiqa ke sanar da Ummina, gaba daya ta rame taui bakinkiri babu kyan gani.
Duk mutuwar da akeyi ba'a taba wanda ya girgiza ummina ba sai na wanna Karan,domin Allah yayiwa hjy saddiqa rasuwa,a dalilin homosex da Daddy yayi da ita,sai dai abin takaici likitoci sun boye,shida kanshi yamata sittura aka kaita.
Sajida tadawo hannun Ummina da Zama, nida ita sai muka koma kamar twins,ummi dalilin ta dena fita ita kadai saidamu,sanna ta dena aikemmu ko Ina hatta wajen Daddy,wannan dalilin ne yasa Daddy suka fara tsiya da Ummina,sanna yace saita nemo Aunty Nana duk inda ta kaita, Ummina tace bazata nemo taba.
Wannan dalilin yasa Daddy ya tsani Ummina sannan hatta abinci yadena bamu,da kula damu,hatta ni saboda tsanar da nanuna Ina Mai karara.
Ummina ta Kira ya mashkur ta sanar dashi abinda ke faruwa,yaso daukar mataki,Amma Ummina tana tsoron kada mutumci na Daddy ya zube.
A sirrince Daddy ya siyama Ummina gida a garin Zaria.
Wani dare Ya mashkur yaturo wani abokinshi ya daukemu muka gudu,komai bamu dauka ba hatta kayan sawarmu,bayan komawarmu da wata biyu aka daura Auren ya mashkur cikin jimamin rashin ganin Ummina da yaranta,ko taron biki 'yan bauchi da dangin Ummina basuyi ba saboda jimami,Daddy na kuwa hankalinshi ya tashi na rashin ganinmu.
A halin yanzu Daddy yakara aure da matansa ta haifi yara biyar,Amma yanzu saura uku biyu sun rasu,a shirye nake yanzu Dan daukar fansa da hukunta Daddy na da temakon ki Shakeerah,domin nasan Babu mai temako na sai ke, mahaifina babban mai lefi ne.
To wannan shine labari na.
Cike da tausayi duk cikansu fauzi da shakeera ke duban khadee, Shakeerah tace"Innalillahi wa Inna ilaihirrajiun tunda nakejin labari bantabajin irin labari irin wannan ba,tabbas Sai an hukunta shi,ke da duk Wanda keda hannu a wannan annobar hatta munafikin likitan Daddyn ki.
Fauzi tace"Tabbas wannan yacika azzalumi Allah yasaka muku,insha allahu sai yayi mummmunar karshe,ki yahakuri mahaifinki ne,Amma meyasa kikace mun ke 'yar bauchi ce?
Khadee ta share tears din da suka zubo Mata tace"Eah Mana ni bauchi nasani garinmu,bakiji labarin bNe?
Fauzi tace"ok naganae sorry kinji kada kidamu kinji?
Khadee tace"kada kidamu am ok.
Shakeerah tace"to ya maganar sajida ita tana wane skul ne yanzu?
Khadee tace"tana A.B.U teaching hospital ne yanzu tana karantar dental.
Shakeerah tace"Allah sarki ummi taga iftila'i,to maganar Aunty Nana fah?
Khadee tace"tayi aure yanzu haka tana kasar Argentina ta auri wani dan jarida.
Shakeerah tace"Allah sarki rayuwar duniya duk babu dadi,idan kana ganin damuwar ka idan kaga na wani sai jikin ka yayi sanyi.
Fauzi tace"Allah sarki ni kuwa sai na dunga ganin kamar tawa damuwar tafi ta kowa.
Shakeerah ta buga tagumi tace"Fauzi muna sauraranki.
Fauzi ta cigaba dafari dai,
"Sunana Fauziyya Aleeyu ni haifaffiyar garin gombe ce,mahaifina mutum ne mai rufin asiri dai-dai gwargwado gaskiya mu ba masu kudi bane,mahaifiyata wacce nike cema Inna mu uku ta haifa nice babba Sai kannena su biyu duka Mata,sana'ar mahaifiyata sai da manja da man gyada Kuma Alhamdulillah Yana rufa Mana asiri,shikuwa mahaifina icce yake siyarwa,a haka Allah ya rufa musu asiri suka samu a makaranta.
Kishiyar Inna ta muna kiranta da baba ladi tanada yara hudu duka mata,tunda muka taso muka cidda baba ladi itace ke mulkar gidan mu sai abinda tace ayi akeyi,da yake Inna macece mai hakuri Sam magana ba yadameta bane,a hankali nataso da bakin jini a gidanmu har a wajen Inna ta wanda narasa dalili,ana cewa babu Wanda yakai mahaifiya son 'yayanta,Amma Banda tawa mahaifiyar domin kuwa a cikin wahala na taso,mutum Daya ne zuwa biyu nake raba naji dadi,mahaifina da yayata 'yar-'yan baba ladi itace babbar 'yarta.
Sune kawai kesani bakin ciki abubuwa da dama idan Inna ta tayimun Zama nake na tambayeta anya ita ta haifeni?
Tunda nataso bantaba Jin dadin uwa ba,itace kyara hantara,lokuta da dama nasha kwana bansa abinci a bakina ba,inda Allah yake temako na wajen kanne na nake kwata nace wallahi Muddin bazanci ba Suma ba zasu ciba,saboda inada bakina to abubuwa da dama su suke temakona,a cikin kannena akwai khadeeja wacce muke cema dijee,yarinya ce mai natsuwa jinimmu ya hadu sosai,hadasiyya itace ke bina sai dai ko kadan bamu ga maciji,itace 'ya mafi soyuwa a zuciyar Inna saboda ita ta amince da talla,muko nida hadasiyya da babbar yayarmu munason karatu ,sai dai ita Kuma baba ladi duk cikin yaranta babbu wacce takeso kamar Yaya kaltume babbar yayarmu,kujifa wayau,eah Mana wayo saboda ita baba ladi tana zuga Inna ta mana tijara Amma ita Sam Bata ma yaranta,yaranta tamkar kawayenta,zata zauna taji duwarsu Amma Banda tamu uwar.
Kullum idan na zauna Ina tunanin anya hakanan baba ladi tabar Inna?sai dai ance zato zunubi don haka cikin Sauri nake goge wannan zaton a Raina.
Har yazo takai mahaifinmu yakwanta jinya,duk tausayi irin na Inna sai da ta canza hali,daga ita har baba ladi Babu Wanda yadamu da rashin lafiyar baba,nida dijee da Yaya kaltume ke jinyar sa wannan dalilin yasa Inna tace Muddin bamu rabu da jinyar baba ba zata tsine mana nida dijee.
Nikam cewa nayi bazan bar jinyar mahaifina mai tausayamun ba,sai dai duk abinda zatayi mun tayimun.
Inna bata tsine mana ba,sai dai ta koremu a dakinta,sannan ta dena bamu abinci nida dijee da mahaifinmu,duk wannan abun baba ladi ta bata shawar tace itama bata bashi.
Abinda Inna bata sani ba shine baba ladi na Aiko Yaya kaltume da abinci,Kuma duk dare tana zuwa gaishe shi.
Maganar kanwata hadasiyya da sauran 'yan uwana yaran baba ladi su uku hassana,usaina,hauwa,su hudun nan sai suka fara harkan karuwanci,domin kuwa maza har cikin gida suke kawowa,suyi iskancin da zasuyi sufita,wannan dalilin yakara haddasa jikin baba yayi zafi.
Ya Zama na unguwar mu babu gidan da akewa Allah wadai da tirrr Kaman gidan mal Ali mai icce wato gidanmu.
Kunsan Allah daimond ladies sam bamuyi dace iyaye na kwarai ba,domin baba ladi da Inna su suke nuna ma su hadasiyya yanda zasuyima maza suyi iskanci dasu.
A kwana a tashi baba ladi ta ragewa Yaya kaltume sanwa,Wanda ake samu taba baba shima ta dena,mu dama tuntuni Inna ta yayemu.
Ita burin baba ladi Yaya kaltume ta gujemu tace sam bata yimmu.
A hankali muka fara shiga wahala da tagayyarar rayuwa hatta tufafinmu Basu da kyan gani saboda bamu da maraba da almajirai,shawarar Yaya kaltume na nema akan zamu je neman aiki gidajen masu kudi,da kyar ta amince shima sai da taja mana kunne sannan ta amince,ita da kanta ta samammana aiki a gidan wani hamshakin attajiri babban Dan siyasa senator Ahmad shehu tabako.
Gidan mutane masu karamci da sanin darajar Dan Adam,Basu da matsalar komai da tawuce ta matan uba,Sam matar shi a maryan Bata da hali.
Koda Yaya kaltume taje muka musu bayani ni kadai suka dauka aiki Banda kanwata dijee,munyi kokarin su dauketa Amma abin ya gagara domin sunce tayi karama da yawa a lokacin tana 8years.
Haka muka hakura,mub rabu sun daukeni aiki gobe zanfara zuwa wajen bakwai na safe.
Bamuyi kasa a gwiwa muka cigaba da bin gidajen masu hannu da shuni don nemawa dijee aiki,cikin yardan Allah muka samu a gidan wani dan siyayasa shima.
Alhamdulillah sun dauki dijee,matarshi tana da kirki da fara'a ga son mutane,ta dauki dijee bayan tace itama gone zata fara zuwa,kafin mutafi sai da tayima na ihsanin kudi dubu biyar tace dijee tasai sabulu tayi wanki,sannan ta bamu kayan abinci, taliyace guda biyu da doya hudu.
Cike da farin ciki muka dawo gida,duk inda muka wuce zunde a ke Mana da baki,a dalilin 'yan uwan mu da suka fada harkan karuwanci.
Bayan munshiga gida Yaya kaltume ta amsa abincin da kudin ta adana mana,makota tashiga gidan wata kawarta ta dafo Mana taliya ta kawo mana mukaci saboda Babu halin girkawa a gidanmu.
Wata ranar alhamis da safe usaina ta shigo da kwarton ta sun gama shedan cinsu da masha'a Aiko daganan tsiya ta barke ita dashi,dambe suke sosai tana zazzaginshi.
Mari ya kifa mata Yana cewa wallahi kome zakiyi sai dai kiyi bazan aureki ba mezanyi da anawo irinki 'yar titi wacce rijiya ma tafi halittarki daraja.
Kukan kura usaina tayi ta cakumo mashi kwalar Riga,gaba daya gida ya hargitse da hayaniya hadda makota sunzo suna saka baki Amma sunki denawa,usaina kuwa anyi anyi ta saki kwarton ta taki.
Sake tsinka mata mari yayi Wanda yasata sakin ihu ta kaimasa cizo a kunne,Aiko zafin da yaji ne yasa ya fusgota ya hade kanta da garo.
Wani Kara ta saki tare da sulalewa kasa,ko kafin kace me kanta ya fashe sannan ko motsi batayi,da aka dubata aka bincika Allah yamata rasuwa.
Domin ko numfashi batayi innalillahi wa inna ilaihirrajiun ranar munga tashin hankali wacce ba'a samata Rana munga iftila'i,kafin kace kwabo 'yan sanda sun zagaye gidammu.
Xahratty ce✍🏽
Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi 🗡️
💕💕
❤️
[7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
( Daukar Fansa )
Story& writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
______✍🏽______
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expert and talented writers,da tambarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah))
*_T.W.A_*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
_________________________
Marubuciyar⬇️
_ _A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_
*DA*
_ _MIJIN ZAHRA_
💎💎💎
_Jirgin diamond ladies (Daukar Fansa) tana maraba daku,naji korafe korafen ku Akan littafin Nan,masu yabawa nagode,kamar yanda masoya na suka roka na Kuma amince albarkacinsu na maida book din diamond ladies (Daukar Fansa) Naira #100 only Babu damuwa Allah yabar zumunci_💎💎💎
Bismillahir-rahmanir-raheem.
*Da sunan Allah Mai rahama Mai jin Kai*....
Page:9️⃣-1️⃣0️⃣🖊️
__________Bayan komai ya lafa na hargitsin gidanmu abinda yafaru da usaina bazamewa iyayenmu darasi ba,dominko a lokacin nema lakafa ya cigaba domin iskancin su hadasiyya gaba yayi,idan kazo gombe kaje unguwarmu duk Wanda kacema gidan mal.Ali mai icce babu Wanda baisan badalar da akeba,ana cikin wannan yanayin na annobar masifa a gidan mu Allah yayiwa baba rasuwa.
Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un kunsan iftila'i da muka gani?
Girgiza Kai su shakeera sukayi.
Fauzi tace sallar gawa an rasa Wanda zaiwa baban mu,haka nida Yaya kaltume muke bin gidaje Kiran makota don yimasa sallah,Amma abin yagagara.
Da yake ranar juma'ah baba ya rasu,ganin haka yasa nanufi masallacin juma'ar nayuwa limamin masallacin bayanin abinda ke faruwa.
Ana kuwa idar da sallah ya sanar cewa zasuje want sallar gawa,don Allah Mutane su taho a tafi.
Haka kuwa akayi manya manyan Mutane masu ilimi da kudi suka dungumo gidanmu don yiwa baba sallar gawa.
Ganin haka yasa makota Suma suka fito,akayi Masa wanka a ka tada sallah......hmmmm bansan ranar da abin kunya zai gogu a tarihin rayuwa ta ba,domin ana cikin yima baba sallah hauwa tazo wucewa Tasha giya tayi tatillll a cikin maye, ta karisa bakin gawar ta fincike likkafanin da aka rufe baba.
Gaba daya sallame sallar Liman yayi,tuni hayaniya ya kaure a wajen dubban jama'ah Fadi suke subhanallah.
Wani yaron Liman ne yakariso inda hauwa take ya Dalla mata wani gigitaccen Mari.
Tsalle hauwa tayi gefe guda cikin muryan maye tafara duramai wasu arnan zagi,sake kifa mata Mari yayi Wanda yasata kundin bala ta baje a qasa.
Janta yayi da karfi ya Shiga da ita zauren gidanmu,sannan aka cigaba da yiwa baba sallah,cikin yardan Allah aka kaishi gidanshi na gaskiya.
Bayan sunkai baba suka jiyo gidanmu,Liman da kanshi yafara yiwa su hauwa da hassana da hadasiyya nasiha akan suji tsoron Allah su shiryu tun kafin duniya ta shiryar dasu,su lallabawa rayuwansu su fito da miji suyi aure.....
Wani uban tsaki hadasiyya taja Wanda yasa Liman yin Shiru,Cike da mamaki kowa ke kallonta,hassana itakuma ta dauka"kaga malam dakata! Tayi maganar tana daga Masa hannu,idan wa'azi kakejin yi ga masallaci can kuje kuhau munbari kayi,mu yaranka ne da zakazo kana mana wani nasiha na munafurci?
Cikin da bacin Rai samarin dake wajen suka Mike sukayi kan hassana.
Dakatar dasu Liman yayi,Wanda koni akaran kaina banso haka ba,naso yabari aci uwar kowacce a cikinsu.
"Haba shamsu bai kamata ku biye musu na ni domin Allah nake musu nasiha,duniya CE ta ishesu Riga da wando duk Wanda ya dauki duniya don Jin Dadi ya sauke,sannan yajuyo wajen su Inna yace"ko ba'a fada ba nasan kune matan marigayi inaso ku kula da tarbiyyar 'yayanku kada ku manta 'yaya Mata Allah yabaku,meyasa bazaku gyara rayuwarsu ba?
Baba ladi tace"kaga malam Liman don Allah katashi katafi mungode da nasiha,dama ba'asan asalin balbela bace sai Tace daga Sudan take,don kawai yanzu an shiryu shine za'ace ga zance ga magana.?
Shiru gabadaya wajen akayi,a hankali Liman da tawagarsa suka Mike batare da kowa ya sake magana ba.
Suma matan makota da suka shigo ko wacce mikewa tayi ta fita,baba ladi tace"Eah MUNAFUKAI a gayas shegu.
Inna tace"Ai a sararru ne masu kwana da Ido daya.
Da nida Yaya kaltume da dijee kuka muke sosai,Ina nadama da danasanin wannan rayuwar na ahalinmu.
Washegari da safe muka shirya nida qanwata muka nufi gidajen aikinmu,domin bamuga amfanin Zama da matsiyata irin ahalinmu ba,baba ne Kuma ya rasu Babu abinda yake bukata sai addu'ah.
Dijee nafara rakawa gidan aikinta,daganan Sai na na wuce nawa.
Tabbas bazance muku banyi dace da gidan aiki ba,sai dai Sam matar da nakewa aiki batasan darajar Dan Adam ba ita da yaranta,idan Ina aiki bana fuskantar komai sai wulakanci da kyara.
Inda Allah ya temakeni akwai mahaifiyar Hon Ahmad itace take taka musu burki.
Abinci kuwa sai anci an rage ake bani,ban damuwa nakeci saboda a gidanmu ko kwantan kwatan shi bazan gani ba,wata Rana na ragewa khadeeja wata Rana Kuma Yaya kaltume.
A daddafe nayi wata Daya a gidannan,albashina aka bani dubu goma,nayi farin ciki sosai,ji nake kaman anbani wan manyan kudi.
Dijee itama dubu goma aka Bata a gidan da take aiki sai kwancen Kaya kala biyar.
Duk da cewa girman mu Daya da karamar kanwar tawa sai tabani kala biyu a cikin Kayan,muka gyara dakin baba muka koma.
Dama abinci nace muku andade da ciremu a cikin 'yan gida.
Rayuwa muke mai cike da nishadi,Ina manta Ina da damuwa sai na je gidan aikina,mahaifiyar mu Bata damu dajin matsalolinmu ba,a haka nafara al'ada Wanda da temakon Yaya kaltume nasan komai,ita takasance mana tamkar uwa,ita ke mana nasiha danuna mana tsoron Allah, barimma ni Dana fara wannan Jan motar,tafi jamun kunne saboda gidan danike aiki suma 'yayan Allah shirya ne,mazan duk suna neman mata.
A kwana a tashi muka dauki shekara da fara aiki Babu karatun Arabic ta bangarena balle na boko,itako dijeee gabadaya tana xuwa makarantun,ta cika tazama big girl Bata da matsala wajen uwar daki da mijinta,sun dauketa tamkar 'ya! Da yake Basu taba haihuwa ba.
A hankali tafara koyamun karatu daga bokon har islamiyar.
Hmmmmm da mahaifiyar mu a raye gwanda Babu ita,domin mun koma kamar abokan gabarta,gashi bamusan dangin mahaifiyar mu,ita kanta tsintar ta akayi,mahaifiyar babam mu.
Wata rana haka na tashi da ciwon ciki Wanda yahanani zuwa wajen aiki,Kuma idan banje ba Koro na za'ayi Bayan Ina samu Ina rufawa kaina asiri nida kanwata.
Dijee na roka Wanda takoma amfani da khadeeja Aliyu,Akan tajemun gidan aiki a makofin ni
A take anan Fauzi da fashe da kuka Wanda yasa Shakeerah da khadee Suma kukan,ta cigaba da cewa"da nasan abinda zai faru da khadee kenan wallahi da ban turata gidan aiki ba.
Domin kuwa Daya daga cikin yaran Hon Ahmad yayimata fyade na wulakanci da tozarci,Wanda tunda ya haike mata sai da Allah yayi mata rasuwa.
Dalilin haka Inna ta tasake tsanata sannan Tace nabar gidan ta.
Kada kumanta a kasar nan mai hali shine Mai gaskiya,don haka kirir-kiri akaki hukunta yaron Hon Ahmad,sannan sukace karyane take tsintar ta sukayi,Bayan masu aikin gidan da masu gadi sun sheda haka.
Inna kuwa korar cin Kare tayimun Wanda zaka rantse ba ita ta tsuguna ta haifeni ba,Yaya kaltume na kuka Ina kuka mukarabu,sai dai takara jadadda mun duk inda zanje a fadin duniyar Nan nakula da kaina da rayuwata sannan kada na manta da mahaifata,nayimata alkawarin haka mukarabu.
Rasa inda xan nufa nayi,daga karshe nayanke hukuncin nufar inda khadeeja ke aiki,matar Cike da mutumci ta tarbeni tana tambayar Ina khadeeja?
Anan nake sanarda ita da mijinta abinda yafaru.
Tayi kuka sosai,saboda sunji mutuwar khadeeja.
Daganan rayuwata ta koma hannun Daddy Alhj Kamal da mama hjy rahama,tunda ga wannan ranar ban sake komawa takan gidammu ba,daga karshema garin fantami muka koma da maza.
Sai dai na dauki alkawarin daukar fansan abinda akayiwa dijee Ina Mata addu'ah ita da baba.
To wannan shine labarina.
Gaba daya ajiyan zuciya suka sauke,itako khadee Banda kuka Babu abinda takeyi.
Shakeerah cikin bacin rai da kunar zuciya tace"tabbas dole mu dauki fansa a rayuwar mu,Amma meyasa Kika CE kinada matsalar matar uba?
Fauzi tace"gud question daimond lady dama nasan a halinki sai kimmun tambayar Nan,to abinda yasa da naso boye Miki asalina ne,Amma Dana fahimci mu din hadin Alla NE sai na bayyana Miki komai.
Shakeerah tace"Kai duniya Ina Zaki damu?wannan kalubale da muke fuskanta a rayuwarmu,diamond ladies so nake mu dauki fansa Wanda tunda ake ko a tarihi ba'a taba jinsa sai dai dole ya Zama na da temakon wani namiji.
Shiru sukayi gabadaya ko wacce tana thinking...... Shakeerah tace"yauwa khadee kince brother naki barrister ne,ya kamata ace mun fara hada kai dashi tunda babban lawyer ne ko ya kuka ganin babe's?
Cikin Sauri sukace gsky ne hakane.
Shiru sukayi gaba dayan su ko wacce da abinda ke damunta.
Shakeerah tace"ya kamata mu kwanta saboda school gobe da wuri zamu Shiga idan mundawo munci abinci sai na Baku nawa labarin.
Amsawa sukayi da to kowacce ta shige bedroom dinta don bacci.
Asuba tagari diamond ladies.
Xahratty ce✍🏽
Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi 🗡️
💕💕
❤️
[7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
( Daukar Fansa )
Story& writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
______✍🏽______
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expert and talented writers,da tambarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah))
*_T.W.A_*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
_________________________
Marubuciyar⬇️
_ _A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_
*DA*
_ _MIJIN ZAHRA_
*Littafin diamond ladies (Daukar Fansa) na kudi ne duk maiso ya turo katin Naira dari#100 katin waya ta wannan number 08060710719,sai nayi adding din mutum a group din.*
Bismillahir-rahmanir-raheem.
*Da sunan Allah Mai rahama Mai jin Kai....*
Page:1️⃣3️⃣--1️⃣4️⃣🖊️
_________Kijina ne yaketa aikin lugude da faduwa tashin hankali ya bayyana a fuskata nace"A'ah Abba karabu dasu Sunaso ayi kure ne Kuma ni banaso na fallasa abin kunyar da yayi namai haka.
Abba yace"koma menene sai anje islamiyar.
La'asar nayi Abba yatasa keyata har office din headmaster sannan aka Kira mal shafi'u,Nan kuwa ta zayyane duk abinda yafaru.
Cikin bacin Rai Abba yace katanan ku zaneta,ko Kuma ni nazaneta da kaina,kukan munafurci na saka Ina fadin wallahi shegemaster ba haka akayi ba(Wai headmaster ne shegemaster) gabadaya saura rena akayi nayi nawa bayanin,nafara da cewa"tunda nashigo islamiyar yake mun maganar 'yan iska Yana cewa yasan mu talakawa ne nazo yayi iskanci Dani zai bani kudi,kullum-kullum haka yake fada da yaga naki yarda ne shine ya tsaneni yayi ta zanana,abin duka da bana duka ba yadau jibgata,shine ranan yatareni a lungun oske Wai zaiyyi iska*ci Dani nikuma na masa haka.
Gabadaya Office din salati Akasa,shikuwa mal shafi'u Banda zufa Babu abinda yake alamun rashin gaskiya, shegemaster yace Ashe Mal shafi'u baka bar wannan banzar halin naka ba?to ni bazan iya ba wallahi wannan Karan Dole kabar islamiyar nan kada ka lalata yara azo ana kuka dani.
Malamai kowa yace gaskiya kam kada wani Abu yafaru ayi kuka da makarantarmu,hakuri Mal shafi'u ke badawa,Ina nan kuwa akabashi red card,Ni kaina sai da yabani tausayi,but a zahiri hakinsa kenan sai dai ni baimun ba,kawai nema ma kaina mafita nayi.
Nan naciga da zuwa islamiya, Aunty Saudah ma tadawo,yanzu tadena zuwa talla ni ke zuwa Ni kadai,wata Rana nayi sha'awar shiga kasuwan tudun Wada don Kai tallah,wata matace na hango tsohuwa da ita tana tafe tana dingisa kafa daka ganta bata cikin wahala sai dai daga gani rigimammiya ce,wani ne ya taho da Sauri ya bangaje ta,Aiko tsohuwar nan ta baje a kasa,babu Wanda yamasa magana nan kuwa yafara magana Yana karkata mouth alamu dai Dan daba ne ku tsofaffin nan 'yan iska ne taya Zaki shigo kasuwar mu wallahi kinci darajar ke tsohuwa ce da nayi Miki bakin aiki,cikin tsiwa na taho na dagata ina cewa sannu kaka,amsawa tayi tanamun godiya.
Zagina yafara Yana cewa Ni ajawon inace don uwata?banza na masa ganin hakan yasa yajiyo gabana ya dauke ni da mari dafe kunci na nayi Cike da azaba don naji zafi sosai kada kumanta a lokacin 12years gareni bansan sanda nayi kukan kura na dauki bucket din pure water Dina ba na buga masa, dai-dai lokacin wani Dan sanda yazo wucewa Aiko ya kariso Yana tambayar neje faruwa?Nan kuwa tsohuwan nan ta zayyane mai komai tana kuka,albarka yasamun sosai sannan yace nakai tsohuwar gida,tab nida bansanta ba daga haduwa taya zansan gidanta,a gaskiya tacema Dan adai-dai tan da ya daukemu take,tayimai kwantancen layin Aiko nan aka kaimu.
Wani dankareren gida mukaje Wanda tunda nake bantaba ganin gida mai kyau da haduwa irin gidan ba don haka nema cikin zumudi nabita gidan,gani nayi ma'aikata kowa na ya duke a kasa Yana kwasan gaisuwa tsoro ne yakamani bansan sanda na diddilo idanuwa waje ba Fadi nake " _innahu min sulaimanu wa innahu bismillahir-rahmanir-raheem_ yau nakawo kaina mahallaka garin temako,wani falo muka isa babba mai cike da Kayan alatu wallahi kamar ba gidan mutane ba Zama tayi a wani kujeran one sitter tare da dannna wani kararrawa,can sai ga masu aiki sun Kai goma suka taho ajere,kirari suka fara mata tare da zubewa suna kwasan gaisuwa,Murmushi tayi ta dubi daya daga cikinsu tace"Jakadiya!wacce akakira da jakadiyar na kalla babban macece sanna tafi sauran shekaru kayanta daban ne Kuma duk cikansu suna jinsu neat.
Murmushi tayi jakadiyar tare da karisowa tana fadin"gaisuwa nake uwar dakina uwar gida sarautar mata gani gareki fulani.
Murmushi tsohuwan nan takuma tace"Uhm kuntashi hala baku ganni ba? Eah wallahi fulani tunda banganki ba nace yanzu haka kinje zaga gari ne kamar yanda Kika Saba.
Murmushi tayi tace"Aikam nan take Basu labarina tanuna ni sannar ta sanar masu da duk abinda yafaru,duk cikansu kallo na suke Cike da mamaki da yanda nayi fada da Dan daba,Jakadiya tace"Amma fulani meyasa baki Kira waya ba anzo ankoya Masa hankali?
Fulani Tace kada kidamu ko yanzu wannan yarinyar ai tayi gaba Koda zaiyi zai tuna da abinda yafaru,Jakadiya tace haka ne.
Duba na fulani tayi tace 'yammata yaya sunanki? Bata amsa nayi da Maryam Amma anfi kirana da Shakeerah,wow Masha Allah tafada,Cike da mamaki na dago ina kallonta,ba komai yabani mamaki ba illa wow dinda tace nikam da bansan meaning dinshi ba.
Tambayata tayi nabata labarina,nan kuwa na zayya ne mata komai,abubuwa da dama dariya take nan tadubi Jakadiya tace taje tacema Sarkin gida a shirye motoci uku xataje unguwa.
Ba'a dauki lokaci ba muka shirya nidai Ina rungume da bucket din pure water da farantin bread.
Shiga motocin mukayi Wanda najini tamkar nashiga cikin jirgin sama tsaban dadin danaji,a haka nadinga musu kwantace har muka Kai kofar gidan mu,ya wanci 'yan layinmu duk sunfito ganin motoci da manya manya a hankali suka tsaya aka budema fulani murfin motan,nima aka budemun.
Tunda akaga amfito Dani daga cikin motar 'yan unguwar mu sukafara gulma kala-kala.
Fulani ta dubeni tana tambayata gidan mu,nuna mata gidan nayi,jakadiyar ta da kuyangi uku muka shiga sauran kunyangin da dogarai suka tsaya a waje.
Tafe suke da carpet dinsu da Sauri Ammi tatashi ganin antaso keyata gashi daga gani masu kudi ne.
Murmushi ne a fuskan fulani,sannu da zuwa Ammi tafara mata sannan tashiga dasu daki don wajen babu wajen fakewa Rana.
Dakinmu ta kaita,Wanda yake shimfide da wani tsohon dadduma sai dai tsafta yasa yanajinshi fesss.
Carpet Jakadiya tayi kokarin shimfidawa sai fulani ta hanata Zama tayi akasa suka fara gaisawa da Ammi cike da fargaba.
Fulani ta dubeta tace"kece mahaifiyar wannan yarinyar Koh?Ammi cike da fargaba Ammi tace"Eah nice! Da fatan dai bawani lefi tayi ba?
Girgiza Kai Ammi tayi Nan tasanar da ita duk abinda yafaru sannan tace idan Babu damuwa tana son ganin Abba.
Nan Ammi tafita tasamu Dan makota yaje kiransa a wajen bread.
Basu dau wani time ba suka shigo shima da kaganshi kasan Cike da mamaki yake a tsakar gida Ammi ta tareshi tace Abban su yau Shakeerah ta nemo Mana magana.
Shiru Abba yayi tare da sallama ya Shiga,su Jakadiya fulani ta kalla alamun su bamu waje,fita sukayi tsakar gida,nan suka gaisa cikin mutumci da Abba.
Tambayar shi tayi sana'arshi yace mata bread ne,tace to yau yarinyar ku ta temakeni da alamu daga gidan tarbiya tafito tunda har tasan darajar tsoho,ganin haka yasa na biyota don ganin iyayen ta.
A tare suka sauke nannauyan ajiyar zuciya.
Fulani ta cigaba da cewa idan Babu damuwa,zanso in temaka muku da muhalli sannan Kai nabaka jari mai karfi.
Jin kalaman fulani mukayi kamar a mafarki,cikin rawar baki Abba yace Ni...n...I...diin..? Daga Masa kai fulani tayi ai a take anan suka fara godiya saboda tsananin murna.
Nan takira ma'ajinta Mai kula da harkan komai tace masa tanaso a dubo mata gida mai kyau Mai 3 bedrooms,Kuma yazama dakwai komai da komai da ake bukata na muhalli.
Amsa mata yayi da toh,Aiko cikin awa biyu yakirata yace ansamu,tambayar shi tayi a Ina?yace a kwangila.
A lokacin Ammi tagama alqlen gwangwani rai-rai da dakaken yaji tafarnuwa,nan akazuba ma fulani da da kuyanginta da fadawa gaba daya,mukuma ko oho,tsabar yunwa tasa mun manta da yunwa,sosai sukaji dadin alalen.
Shakeerah ta dubi su Fauzi tace"In takaice muku fulani itace dalilin arzikinmu.
Munje munga sabon gidanmu,gaskiya yayi kyau sosai nida Aunty Saudah a daki guda,daki daya na Ammi dake kallon namu sai daya na Abba da yake da kofa ta waje,duka dakuna biyu Italian bed ne,Daya Kuma Royal shine na dakin Abba,dakuna ne manya² Wanda da safayan 1-1 sitter sai na Abba ne da 1-2 sitter da bangaren dining Falon Kuma kujeru ne hadaddu golden saikace glass Sunyi kyau sosai.
Jali tabawa Abba na miliyan Daya sannan ta hadAshi da direban ta suka fara sana'ar sai da motoci.
Nan kuwa 'yan uwan Abba suka sake tsanar sa suna yawon cewa yankan Kai yafara,watarana muna zaune da Ammi shi Abba bayanan sun fita da direban fulani sunje kano dauko wata mota.
Wani yaro ne yayi sallama ya shigo,amsawa nayi na fita tambayata yayi Wai ance Nan ne gidan wai malam muhammadu? Na'amsa da Eah nan ne wake nemanshi? yaron yacemin wasu maza ne su biyu a waje,cema yaron nayi muje nagansu tare muka fita na bude gate din gidan,Cike da mamaki nake dubansu baba Ayuba ne da baba sani,duk yayyen baban mu ne.
Ganina yasasu sakin murmushi gaba dayansu,Nima murmushin naayar musu Ina cewa lahh kune?ku shigo,da to suka amsa ko wanne yana kokarin fara shigowa ganin zasu bangaje ni yasani matsawa suka Shiga,gaba daya bin gidan suke da kallo,wani kolulun bakin ciki baba Ayuba ya hadiye har muka shiga falon,daburcewa sukayi ganin kujerun,Cike da fara'a Ammi ta tarbesu Zama sukayi akan kujerun duk da sunsa ba gani a gidan chairmomin local government,gwanda ma baba sani idan yaso kirki yanayi Zama sukayi,Nikuma nashiga kitchen da kyar na iya bude firij saboda kauyan cina yayi yawa lemu na dauko musu da ruwa na Basu.
Nan baba Ayuba ke tambayar Ammi Abba Tace Aiko bayanan,sun tafi kano,wani takaicine ya lullubesu baba sani kuwa har Yana kwarewa yace kano Kuma?
Baba Ayuba yace oh rayuwa yanzu muhammadu ne da wannan gidan?harda zuwa kano? Idan natuna sanda yake kwasan masai da bola abin mamaki yake bani.
Magana suka gasama Ammi itama Kuma tagani,Murmushi nayi nace wallahi kuwa baba gashi yanzu a dalilin katsalan dan dina muka shiga daukar nan,yaran da ake tsine musu idan ba iyayensu ke tsine musu ba ai abin sai kaga Yana tafiya yanda akeso,yau da hjy 'yar mai goro nanan nasan da zatayi alfahari(wato mahaifiyar Abba) harara baba Ayuba yasakin min yace Mai Hali dai Sam baya canza Hali to yanzu dake nayi magana?Nima hararar na wurga mai nace maganar mahaifina fa kakeyi shiyasa nasa baki.
Kwafa baba sani yayi yace ai yanzu Dole muhammadu yayi aure tunda arziki yasamu kaga ni saina samo Mai bazawara.
Daka tsalle nayi kamar nice za'ama kishiya nace wallahi bazai yuwuba Kuma Abba bazai dauki shawarar na ba,galala suka saki mouth suna kallo na,Ammi tace Shakeerah tashi kiwuce ciki,da toh na amsa mata na mike Suma mikewar sukayi daganan suka fara Dora ashar,inaso in rama saboda jikina har tsuma yake sai dai Ammi ta hanani.
_I need ur comment and sharhi_
Xahratty ce✍🏽
Lallai Alqalami🖋️Yafi takobi 🗡️
💕💕
❤️
[7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
( Daukar Fansa )
Story& writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
______✍🏽______
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expert and talented writers,da tambarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah))
*_T.W.A_*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
_________________________
Marubuciyar⬇️
_ _A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_
*DA*
_ _MIJIN ZAHRA_
*Littafin diamond ladies (Daukar Fansa) na kudi ne duk maiso ya turo katin Naira dari#100 katin waya ta wannan number 08060710719,sai nayi adding din mutum a group din.*
Bismillahir-rahmanir-raheem.
*Da sunan Allah Mai rahama Mai jin Kai...*
Page:1️⃣1️⃣--1️⃣2️⃣🖊️
_________Tunda suka shigo cikin school din kallonsu ake daga student din har lecturer's din,bawai kwalliyar su kadai ke burge mutane ba,hadda salon tafiyar su day kyansu da iya magana ke burge mutane,uwa uba Kuma ga kwanya suna jinsu kamar gifted.
Shigar larabawa sukayi gaba daya,Wanda yasake haskasu.
Shiga hall sukayi domin gabatar da Exam nan sukayi suka gama batare da sun kula kowa ba.
Bayan sun fito suka wuce gida Cike da gajiya,da yake yau khadee ce da girki,cake kawai sukasha da lemu ta Shiga kitchen don dora girki.
Sai da aka yi sallar magrib sannan khadee ta sauke shinkafa da miyar souce Wanda yaji attarugu,basuci abincin ba sai da suka gabatar da Isha tukuna sannan sukaci abinci sunayi suna shewa da hira.
Sun kammala cin abinci ,Fauzi ta dubi Shakeerah tace"babee muna jinki.
Murmushi Shakeerah tayi tace"dama nasan kina Nan kina kwakwa da kokarin son Jin labari.
Dariya suka sa gabadaya,khadee tace wallahi nima haka shi naketa kwa-kwan son ji.
Shiru tayi ta dauki tsawon minti 3 zuwa can tafara magana kamar haka.
"Da fari dai ni Sunana Maryam Muhammad Adali, Ni haifaffiyar Zaria ce anan na girma anan nataso,gaskiya tun tasowar mu muka taso masu rufin asiri azahiri bamu dashi domin kuwa mu ba 'yayan masu kudi bane,ba musan wani Abu karatun boko ba sai dai na Allo wannan fa akwai shi Wanda mahaifin mu yatsaya Kai da fata yabamu nida Aunty ta.
Mu biyu ne Abba ya haifemu Dani da yayata mafi soyuwa a gareni ta nuna mun so fiye da komai,kun ganni hatta talla nayi tallan biredi saboda tsaban rashi,tun Ina karama ake daurawa Aunty Saudah tallah,macace mai hakuri tare da kawaici irin Ammi,kada kuyi tunanin Wai a son ran iyayen mu muke talla a'ah Babu CE takawo haka,tun farko Abba shagon Saida agoguna yake Rana Daya Bari suka tsiyatar dashi.
Aunty Saudah haka zata dauki tallah batare da ta karya ba,Kai hatta ni mutan gidan,da yawa idan takai ba siya ake ba sai dai a lallatsa a tafi a bar mata,wani ma a kwance aci,ace baza'a siya ba.
'Yan uwan baban mu suna da Hali dai dai gwar-gwado sai dai temako ne baza suyi ba.
Aunty Saudah kuwa duk abinda ke faruwa bashi yake hanata gobe fita da bread ba,ana cikin haka na girma Wanda na taso da shegen rashin ji da fitsari,ba anuna mun yatsa a maida lafiya ba'amun na kyale,tun Ina gida,dalilin haka yasa Ammi ba kasa fai take Bari na fita ba.
Koda nakai 9years tsiyata kuwa ta karu,domin kuwa rigima nasa akan abarni Nima nadinga fita talla kamar yanda Aunty Saudah ke fita,munada kyau daga mu har iyayen mu,Amma tsabar wahala tasa mun kode,kafafuwa na kuwa duk Sunyi faso tsabar gantali yamun yawa da yawo Babu takalmi.
Kullum nasihar Ammi da Abba shine mu natso,nikuwa Shiga takeyi tanan tafita ta can.
Tallah nafara bin Aunty Saudah ita a lokacin tana da 14years, Nikuma Ina Daukar pure water.
Wata rana muka dauki tallah da ita gashi garin da Rana sosai,wani gareji mukazo wucewa kunsan dai garejin masu gyaran motoci to nan.
Alamu sukayi mana da baki kamar fito, Aunty Saudah ce ta juyo da Sauri ta nufi wajen su,domin ita burin ta a kullum da tafito a siye tanajin nauyin komawa gida ba ayi ciniki ba.
Zugwi-zugwi nabi bayanta kamar tsohuwar munafuka,wasu maza ne suka kariso tare da Daukar bread din,Daya ya bude ya dauki na hamsin ya ciye tassss tare da Daukar pure water na yasha,gyatsa yayi irin na 'yan iskan Nan,shikuwa dayan da ya dauki bread din rabi yawafce sannan ya aje ragowan.
Daure face Wanda yacinye ledan bread Daya yayi,sannan ya dubi Aunty Saudah yace"wareee anan wajen,Cike da tsoro Aunty Saudah ta sungumi farantin bread dinta domin gudu.
Dubana yayi yace"kema dauki wannan ajawon ruwan naki ki wuce,yayi maganar Yana wurgi da bucket din ruwana.
Nan kuwa ruwa ya fadi wasu Kuma suka farfashe,cikin bacin Rai na dago na dubeshi sannan na dube bucket dina.
Daya a cikinsu yace"ba magana ake Miki ba don uwarkiiiiii?
Itakuwa Aunty Saudah fara jana tayi Cike da tsoro tana cewa"Shakeerah zo mune gida mu barsu da Allah .
Fusge hannuna nayi na nufi inda bucket Dina yake,da yake irin na karfen nan ne Mai murfi,dauka nayi ba nufo su,sukuma a lokacin sun juya sai dariya suke tikawa ba suyi aune ba sukaji saukar bucket akan daya a cikinsu,ihu yasaka,a firgice dayan shima yajuyo Aiko na sakin mai bucket din a gushi,duk cikansu ihu sukasa domin wajen ya fashe bucket din datsan su yayi.
Cikin Sauri ragowar mutanen dake garejin suka kariso ana tambayar meke faruwa?a ciki kuwa harda ogan wajen.
Cikin bacin rai nafara magana"Saboda zalunci irin naku da mugunta akan me zakuci bread kuce mutafi sannan kuyimun fatali da bucket din ruwa,oho dayake tasaba zuwa ita kadai dama kume masu Mata haka Koh?to idan ita ta dauka Ni bazan dauka ba eheeee,na karishe maganar Ina murguda baki.
Ogan su ya tambayi ba'asi Nan kuwa na zauna na zayyane komai harda karawa da gishiri,Cike da bacin rai yake dubansu yace"lallai abinda yarinyar nan tayi tamun dai-dai gaba kwasake......cikin Sauri nace"wallahi gobe ma kuka sake sai nayimuku mafiyin wannan,kudena ganina 'yar karama akan ahalina babu abinda bazanyi ba,kowa Cike da mamaki take dubana sukuwa samarin tsoro na ne yashigesu.
Tambaya na shugaban garejin yayi ruwan nawane?nace jakar leda uku CE.
Nan kuwa yaciro dari biyar ya bani,sannan yace bread na nawa sukaci?bashi amsa nayi da cewa da bread din hamsin da rabi sannan ai ba yau sukafara mata haka.
Karshe dai Sai da mukabar gareji da Naira dubu Daya da dari uku,sannan nace"Babu Wanda ya Isa yahanamu kawo talla garejin.
Daukar bucket Dina nayi muka tafi,a ranar dai nayi dambe Yafi a kirga,Kuma duk akan bread da ruwa,masu yima Aunty Saudah rainin wayo sai da na Rama Mata.
Abin mamaki mun siye bread din nan tass Babu ko lankare, murna sosai Aunty Saudah tayi.
Haka kuwa muka nufi hanyar gida muna Cike da farin ciki,a hanya muka hadu da wani wan baban mu akan mashin dinsa Sabo fil,harara yabimu dashi Yana cewa shegu 'yayan Allah shirya masu kama da almajirai,Baku da aiki sai gantalin talla.
Juyowa nayi nace"Kaine dai babban almajiri Mai yawon maula,Kuma ai da sauki mu gumummu muke ci,wasu kuwa gumin haramun suke ci.
Ashe ramawar Nan danayi ya Sosa masa rai Aiko Nan yafara tsiya,kome yafada na bashi martani a karshe dai tsaki naja mai tare da tofar da miyau muka wuce.
Ni ban Sani ba Ashe hakan ya bata masa Rai sosai.
Aunty Saudah kuwa tsiya tadinga mun a hanya akan nadena rashin kunya,dukar da kai nayi kamar gaske nace toh Aunty Saudah nadena.
Tayi farin ciki sosai da amsar da nabata,wato nadena.
Gida muka Shiga Cike da farin ciki na fada jikin Ammi da Abba nace"Ammi Abba yau munyi ciniki Sosai,domin gabadaya aka cinye,murna sukayi sosai kamar su goyamu,tuwon dawar da Ammi tayi da miyar kukan da ko isashshen magi baiji ba muka fara ci Cike dajin yunwa.
Ammi kuwa tasamu tayi tana kallon mu tana Murmushi Cike da kaunar mu a ranta,shikuwa Abba daki yashiga.
Langa-langar kofan mu aka bugo da karfi Wanda yasamu zabura gabadaya,baba Ayuba ne yashigo Yana masifa,ganina yasashi yowa inda nake direct.
Nikuwa ganin haka yasa na Miki nayi hanyar bayin mu,ai kuwa baba tsalha ya biyo baya na shima a gunen , da yake wajen da santsi sai na zille nayi gefe guda.
Yana kuwa karisowa wajen santsin jiake timmmm baba tsalha yafadi,Kara yasaka tare da fadin"wayyo Allah na kunguru na.
Nikuwa mezanyi Banda dariya,dariya nake sosai harda rike Cike,Cike da bacin Rai yadago Yana dubana.
Abba ne yakariso cikin Sauri Yana fadin "Subhanallah yaya Ayuba meyasa Meka?cikin Sauri Abba ya kamashi ya dagashi,Nuno ni da yatsa yayi yace"wancan tsinanniyar yarinyar taka Mai Kama da aljanu nan yashiga bawa Abba labarin komai.
Cike da bacin Rai Abba yadago Yana duba na yace"Mama haka kayi?
Girgiza Kai nayi cikin Sauri nace"A'ah Abba kawai don ya tsaneni ne shiyasa zaice haka,gaishe kawai nayi yahau zagina don yaga bankula shi ba shine yabiyo ta nan.
Gabadaya bude mouth baba Ayuba ya bude Yana kallo na,Yana mamakin wani irin hatsabibanci ne dani haka?
Shiru yayi batare da yayi magana ba ya fita daga gidan,karyayyen langa-langar mu yabuga yafita, Abba ne yadawo da dubanshi kaina yace"zonan mamana,tsakanin ki da Allah meyafaru?Jin ta tambayi tsakani na da Allah yasa nafadi gasky,Nan ko Abba ya Shiga yimun fada inda yake Shiga banan yake fita ba,Ammi ma haka Bayan sun gama suka dasa nasiha akan narage tsiwa da rashin kunya.
Amsa kawai na Basu da toh sannan na nemi yafiyarsu,Sam banson bacin ran iyayena a gefe guda kuwa ta shiga tanan ne tafita ta can tabi iskaaaaa.
Washe gari kuwa muka sake daukar tallan bread din duk idan muka fita sai mun siye tasss,dalilin haka kuwa Allah ya albarkaci Dan ribar dubu dayan da muke samu,ganin haka yasa Abba yasamu a islamiya,ajinmu Daya da Aunty Saudah tunda inada kokari sosai,kwana na biyu a islamiyar sunana ya zagaya makarantar,a dalilin na fasa ma wani yaro kai yakawomun wargi,kullum sai iyayen yara sunkawo karana wajen headmaster,ganin haka yasa headmaster ya sanar ma da Abba,wanna Karan fushi Abba ya dauka sosai a kaina domin har zaneni yayi yace Kuma zai cire ni a makarantar.
Hakuri Nashiga bashi,sannan nayi mai alkawarin bazan Kara ba,tsaki yaja yace"keda Kika Saba da dama tuban mazuru.
Ita dai Ammi ko me akayi sai dai Ido.
~After 3 month~
Mun cigaba da zuwa islamiya Alhamdulillah Allah nata rufa Mana asiri,sannan a gefe guda bamu dena zuwa tallah ba.
Ranar sati na shirya ni kadai na tafi islamiya da yake Aunty Saudah bataman tabi kanwar Ammi Agadez domin Ammi 'yar agadez ne can wani kauye,namanta sunan shi,ita Kuma tana aure a cikin garin nijar.
Latti nayi,da yake malam shafi'u azzalumi ne yasan bansan duka,Aiko nan yamun dukan tsiya,kuka nayi sosai tare da duban hannu na yanda ya fashe.Don haka na dauki alwashi da ramuwa da *daukan fansa* a dalilin dukan wallahi sai na Rama.
Washe gari kuwa Bayan antashi islamiya na dai-dai ci dai-dai lungun da malam shafi'u ke wucewa na zuzzuba kososhi tunda ga farkon lungun har tsakiya,sannan nasu wani waje na boye,hannu na da katon icce.
Aiko bayan antashi malam shafi'u ya shigo lungun,kunnensa sanye da earpeace bai ankare ba yaji mashin tafara selow slow slow alamun Babu iska,sauka yayi tare da Jan tsaki,Yana duban tayar mashin dinsa Bai ankare ba yaji saukan sanda a bayansa say kwala masa,wani irin ihu yasake tare da gantsarewa,cikin bacin Rai ya juyo Cike da mamaki da takai ci yake duba na,nikuwa hade rai nayi kamar wata babba ku Kuma wani sa'a na nace"ai dama ramuwar gayya tafi ta gayya zafi Ina magana Ina jujjuya sandar da take hannu na.
Cikin bacin rai yanufo inda nake,Aiko na hau tsalle tsalle kamar 'yar Cali-cali Allah kuwa yabani nasara nashige ta osin shi,abin fitsarin shi na Kama na murdeeee,duk da a lokacin bansan menene ita ba,kawai hannu na ne yakai kanta.
Kyalkyalewa da dariya su Fauzi sukayi,khadee tace"lallai Shakeerah kin bar history a unguwar ku.
Murmushi Shakeerah tayi tace"hmmmm ku dai Bari,in takaicemu ku tunda na Kama abin fitsarin shi na murde sai da yayi ihun wahala nasake shi,sannan na dauki icce na kwala ma goshin sa Aiko atake anan yafashe goshin yafara fitar da jini.
Nesa dashi nayi sannan na nuna masa hannuna da ya fasa da dorina nace"kaga wannan somun tabu ne,Ina Gama fadar haka na arta a 360 na bar wajen nayi gida.
Washegari na dauki tallar pure water da bread dina natafi wajen Sha daya na dawo Bayan nayi ciniki ansaye tasss.
Tunda nashigo gidan daga Ammi har Abba babu wanda ya kalleni daka gansuu kasan ransu a bace yake,Cike da farin ciki na nufi jikin Ammi na fada kamar yarda na Saba nace Ammi kin.........ko karisawa banyi ba naji saukar Mari,Wanda yasani gigicewa duk da bansan Wanda ya mareni tsakanin Ammi da Abba ba to nafi kyautata zaton Ammi saboda shi Abba mutum ne Mai sanyi kamar yanda Ammi take,babban cinsu Ammi na duka Abba Kuma ba yayi.
Ihu nake Ina fadin na Shiga uku,sanda Ammi ta dauko tace"au don ma bandake kiba shine kike kokarin tara mun jama'a?iccen miyar tsanya ta dauko zata zabga mun tana cewa"Bari inmiki Mai dalilin inyaso kyayi kukan da hujja.
Zumbur na mike nanufi Bayan Abba ina cewa"A'ah Ammi kuyahakuri wallahi bazan sake ba nayi alkawari.
A halin Ammi na kunya ko me muka Mata bata iya dukan mu a gaban Abba domin tana ganin kamar cin fuska ne.
Jawo ni Abba yayi gabansa ya dorani a Kan tabarman da yake ya dubi Ammi yace"kikawo Mata abbin Karin kumallo,da toh Ammi ta'amsa ma Abba,sannan tashiga dakin Wanda yake ciki dai-dai guda biyu,daya nata da Abba Daya Kuma nida Aunty Saudah,sai bayin mu da kitchen waje guda.
Dauko mun Karin kumallon tayi ta aje tare da dallamin harara.
Cike da yunwa najawo kofin Koko na da roban kosai na mike naje na wanke hannu nadawo,bismillah nayi na fara cin abinci.
Bayan na gama Abba yadubeni yace"mama na meya hadaki da malamin islamiyar ku har Kika masa rauni?shiru nayi kaman munafuka Ina tunanin wani karyan zan gindayo ma Abba......katse tunanin nawa nayi a dalilin Jin yace anjima zai daukeni muje har islamiyar,idan nice da lefi zaisa amun assembly a zaneni.
Kirji na ne yabuga na fara kokarin samo mafita.
Xahratty ce✍🏽
Lallai Alqalami 🖋️Yafi takobi 🗡️
💕💕
❤️
[7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
( Daukar Fansa )
Story& writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
______✍🏽______
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expert and talented writers,da tambarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah))
*_T.W.A_*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
_________________________
Marubuciyar⬇️
_ _A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_
*DA*
_ _MIJIN ZAHRA_
*Littafin diamond ladies (Daukar Fansa) na kudi ne duk maiso ya turo katin Naira dari#100 katin waya ta wannan number 08060710719,sai nayi adding din mutum a group din.*
Bismillahir-rahmanir-raheem.
*Da sunan Allah Mai rahama Mai Jin Kai....*
Page:1️⃣5️⃣🖊️
__________Abba kuwa cikin hukuncin Allah Allah yabuda masa,yakuwa samu a makaranta Aunty saudah tana zuwa Zaria children school tana S S 2 tunda lamarin na jumping ne,nikuma Akasa J S S 3 maida hankali mukayi sosai wajen karatun mu tunda muna da experience a gefe Daya Kuma Abba ya dauko Mana Mai lesson a gida sikuma muna Yana kula da karatun addinimmu
Abba yataso Mai temako sosai Sam baiso yaga ana zalinci a waje sau dayawa idan ka kawo Masa kukan ka zai magance maka damuwar a dalilin haka yasa ake kiransa da muhammadu Adali.
A Zaria children school kuwa daga student har teacher's sun Sani ba'amun na kyale,da haka yaza kowa yaci maganin Zama Dani,a kullum nasihar mu da Abba shine muji tsoron Allah sannan mukula da rayuwa.
Wata Rana da baAzan taba mantawa nida Abba da Aunty saudah mun rakasa kasuwar sabon garin Zaria akasiyo atamfofo kusan hamsin da yadikan maza ba Dan kadan ba,domin shagon da mujaje siyayyar motar shagon ta Daukar Mana kayak,gidan nakasassu da marayu daje kofan kibo nan mukaje Aiko Abba yadinga rarrabawa Wanda ma'aikatan wajen sukayi farin cikin matuka,a gajiye muka dawo gida.
Muna zaune naga Abba yafita cikin Sauri a dalilin kiranshi da akayi a waya mikewa nayi nima don inaso muyi mgnr su baba Ayuba sai dai banaso Ammi taji balle ta kobeni.
Koda na karisa ji nayi Yana waya Yana cewa"Haba Alhj mukhtar yaza'ayi nabaka dukinyan marayu,Kuma hakkin marayu?wallahi bazai yuwuba sai dai duk abinda zakuyi mun kuyimun nacema takaddun komai baya kasan nan nasan akwai ire-iren ka,Kuma nasan za'a bibiyeni shiyasa ma nabar kasar Nan dashi,babsan me akace a Daya bangaren ba,na daiji Abba ya daga murya Yana cewa"wallahi sai dai kuyi abinda zakuyi da dai na taba dukiyan marayu,still sakeji naji nayi yace"Eah Alhj mukhtar na yarda ka kasheni abinda nasani shine nayi imani cewa Babu Mai rayawa kuma Babu Mai kashewa sai Allah, Yana Gama fadar haka yakashe wayan tare da jingina da gate din.
Wani hawayeni masu dumi suka tsiyayomin da yake a lokacin hankali yazomini sannan inada wayau da kaifin baseera,juyowa Abba yayi turus yatsaya ganina da yayi bavtare da yayi magana ba yakama hannuna mukabi ta kofan baya muka Shiga bedroom dinshi.
Zaunar Dani yayi a bakin gadon tare da Kama kafadu na yace"Mama na! idanuwa na dago ina kallonshi bakina na rawa nace"Abba wanene wannan?sannan meyasa zasu kasheka?
Girgiza Kai yayi tare da murmushin gefen baking yace"Mama na wannan ba huruminki bane.
Girgiza Kai nayi cikin muryan kuka tace"Abba sanarmun nada amfani bakasan amfanin da zanyi ba.
Kai yadaga yace haka NE wato akwai wani business partner dina Wanda muka hadu a kano mutum ne Mai hakuri da kawaici ajiyan wani dukiya abokinsa ya bashi na wanni abokinsa ne da yarasu dukiyan yaransa da documents na abubuwa masu mahimmanci Wanda ba'a bama yaran ba har yanzu,tunda suka fahimci dukiyan na hannun sa sai suka dinga bibiyarsa ganin haka NE sannan yaga ba garin mu Daya ba yasa Nima yabani amanar su,shi wancan Abokin NASA kasheshi sukayi yayyinsa.
To Yana bani Bayan nadawo nan da kwana biyu suka kasheshi,Nima bazan Basu ba sai dai sukasheni,kama hannuna yayi yace"mama na Ina alfahari dake don Haka zanbaki dukiyan nan ki rike.
Diddilo idanuwa nayi Cike da tsoro nace nikuma Abba ? Dagamun Kai yayi alamun Eah.
Nace"Abba na Ni yarinya CE kuma idan haka NE basai mugudu ba?
Kada Kai yayi yace"mama na Kenan mutanen hatsabibanci ne duk inda kike tunani sun wuce,kedin jarumar macece zan baki dukiyan a hannunki duk runtsi duk wuya ki tabbatar da duk abinda zan baki kin cikamun kinji mama na?
Daga Masa Kai nayi nace to Abba na insha Allah wani tausayi yabani rungumesa nayi na fashe da kuka.
Kwana biyu da faruwar hakan suka Kira Abba sukace yau zasu Zo don Haka yabasu files ko su kaishi barzahu,Abba yace Yana jiransu,ta Bayan gidanmu Abba yafita damu wajen Sha dayan dare ya Shiga damu wani lungu Wanda duk kwa-kwan ka bazaka San da mutum ba nida Ammi da Aunty saudah,duk cikanmu kuka muke Ni kuwa ina rungume say files a hannuna.
Wajen Sha daya sukashiga layinmu Dana gidan mu new farko nan kuwa suka dinga sakin harbi tsoro ne yakamani don Jin harbin a gidanmu,Kara karfin kukan mu mukayi, Aunty saudah CE tamike cikin hanzari tana ihu tafita daga lungun mikewa nayi xan bita Ammi takawo Ni,shiru mukaji na Dan wani lokaci zuwa can mukaji ansaki harbi uku a jere,da gacan mujaji ansake sakin uku a jere,wannan Harbin Babu Inda kararsa baijeba sai dai Babu halin temako.
Anfara kiraye-kirayen sallar Asubaanan nabufe wani Rami me murfi na saka files din,jikinmu na rawa muka nufi cikin gidanmu,tundaga kofar Falon mu jini ke gangarowa a guje muka karisa cikin Falon gaba daya Falon ya baci da jini,ihu duk mukasa muka nufi gawar Abba,face dinsa yayi wani kyau abkara Masa kyau,ga shi Yana dauke da Murmushi a face dinsa hannunsa Daya dafe da dai-dai zuciyar da,hannun na daga naga harbi,sai wani a cikinsa wani a goshi,wani irin ihu muka saki muka rungume Abba . A hankali muka Isa gawar Aunty saudah _innalillahi wa Inna ilaihirrajiun_ yau itace ta mutu haka kawai nake fada a raina,kafin kace kwabo 'yan Unguwa sunfara cika layinmu Ammi kuwa a take anan ta yanke jiki tafadi.
Da sassafe labarin kisan wulakanci da akayiwa Abba da Aunty saudah yafara zaga garin Zaria da yawa mutane sunsanshi mutane da dama mutywarsa ya firgita su,haka rayuwa takasance sai a hankali bamu rasa komai ba sai jigo kullum cikin kuka muke Bayan Ammi tayi takaba akafara bibiyarmu,ganin haka NE yasa naje nafadawa fulani duk abinda yafaru,itama tayi kuka sosai tamun alkawarin inbari jikanta zai sama Mana mafita sannan tace mudawo gidanta da Zama,part guda ta bamu da kofa ta cikin gidanta da Kuma Wanda zaka gate ta gaban gidan.
Manage dis please.
_I need ur comment nd sharhi_
Xahratty ce✍🏽
Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi 🗡️
💕💕
❤️
[7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
( Daukar Fansa )
Story& writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
______✍🏽______
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expert and talented writers,da tambarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah))
*_T.W.A_*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
_________________________
Marubuciyar⬇️
_ _A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_
*DA*
_ _MIJIN ZAHRA_
*Littafin diamond ladies (Daukar Fansa) na kudi ne duk maiso ya turo katin Naira dari#100 katin waya ta wannan number 08060710719,sai nayi adding din mutum a group din.*
Bismillahir-rahmanir-raheem.
*Da sunan Allah Mai rahama Mai jin Kai*....
_FREE PAGA_
Page:1️⃣8️⃣--1️⃣9️⃣🖊️
_________Shiga Falon nasu tayi bakinta dauke da sallama karisawa wajen Ammi tayi Ammi ta dubeta tace"ya Naga baki zauna ba? Shakeerah tace"Wallahi Ammi bakuwa tayi Kuma 'yar Tace Kinga Aina Basu waje Koh?daga Kai Ammi tayi Shakeerah tace"kinsan menene Ammi har Ina cema Ammi fita zanyi zuwa kasuwa , a daren nan ne zanje wani kasuwa? Dariya Ammi tayi tace"Zaku hade ne zata Miki tambayar nan indai fulani ne kizo namiki kalaba ko yayane kinbar gashi wani yarbatsetse.
Turo baki Shakeerah tafara tace"Wallahi Ammi ni Sam banason kitson nan kinfa Sani.
Ammi tace"To mekike so? "Kinsan nafison wanke Kai gobe zanje shago a wankemun daga can sai na wuce gidan su baba Ayuba.
Ammi taji dadin Jin hakan don Haka da Sauri Ammi tace" To shikenan habu damuwa ba.
Nan suka cigaba da hira na 'da da uwa.
Washegari da wuri ta tashi tafara aikinta na gyaran part dinsu sannan ta Dora musu breakfast,Bayan Sunyi ne tayi wanka tasaka wani pink colour din lace,Banda daukan Ido babu abinda yake kai daga ma gani kasan mai tsada be tayi daurin Zahra buhari sannan gyalen ta pink takalmin ta pink ranar dai Shakeerah hadin too match akejin yi,Masha Allah mom ta fada da taganta sai ta dawo tayi mata sannan tafita ta Shiga part din fulani.
Ita kanta fulani kwalliyar na Zahra yayi matukar cijanta Saboda tayi kyau sosai da sosai,a ranta Fadi take insha Allahu ke matar Jalal CE,a fili kuwa rike mouth tayi tace"iyye matar manyan Mutane kingan ki kuwa? Murmushi Shakeerah tayi tace"Ai fulani duk kyanda zanyi ban Isa na kamo kiba,dariya fulani tayi tace"to a wancen zamanin ba but a zamaninnan ai sai a larabawa Suma da kyar za'a samu mai kyan naki.
Shakeerah tace"Woooo fulani na kodani Ni Shakeerah,Nan dai tamata sallama tatafi,direct shagon salon din ta nufa ta cidda mata hudu duk alayin,da mutumci da karramawa Aunty Samuel ta tarbeta tare da bata special chair ta zauna, matan ko wacce sai yatsine yatsine su ala Dole matan don.
Kammala musu tayi sai dai suna zaune Basu tafi ba ta dubi Shakeerah tace"Madam Shakeerah come here,mikewa Shakeerah tayi ta Isa wajen daya a cikinsu tace"kunga irin Wadannan ko kadan Basu da gashi mugun iyayi ne dasu,Murmushi daya tayi a cikinsu tace"gaskiya hadiza kinada matsala Wallahi Ni Banga wani iyayi a wajen ta ba kawai irin matan nan marasa tolerate din nonsense,itafa ta Mana sannu kowa ya'amsa ke bandake.......duk cikansu suka CE aiko dai, Shakeerah kuwa ko da ta
Isa cire Dan kwalin tayi tare da sabile band din,duk cikansu Basu San sanda sukayi subul da baka ba,wajen fadin"Wooooowwwww. Fara wanke mata Kai auntyn Samuel tayi sai Hira suke Bayan sungama NE ta siya turaren fesawa agashi da yake duk tana siyarwa,sabon band tasiya sannan ta Ciro mata dollars guda goma tabata,sake hankade mouth sukayi gabadaya, har rige-rigen lekenta Sukeyi.
Karisawa kasuwan tudun Wada tayi ta siyo atamfa turmi hudu ta nufi tsohon unguwar su,direct family house dinsu ta nufa duk da cewa Basu dayawa daga dakin baba Ayuba sai na baba Sani sai na autansu baba habu sai dakin marigayiya hjy Mai goro kakansu Wanda ayanzu ya koma dakin baba Ayuba, sai dakin babansu baban mu matasan gidan suka koma.
Da sallama ta shiga gidan 'yaya ne zasu Kai goma 'yan yangu yangu kaman aljanu jikinsu da kansu dukun-dukun tsayawa kawai suke kallon Shakeerah batare da sunsan ko wacece ba,dakin baba sahura ta nufa Saboda itace macen da tun farko take sonta da ummansu matar baba habu,da sallama tashiga dakin Wanda yakejin shi fess duk da babu keda kal-kal dakin yake.
Amsawa tayi batare da tasan ko wacece ba,shimfida Mata tabarma tayi suka gaisa, gaba daya shuru sukayi, Shakeerah ta dago tace"Baba sahura baki ganeni ba Koh?
Murmushi tayi tace"Allah sarki 'yan mata wallahi bangane ki ba,dariya tayi tace"baba sahura Shakeerah ce fah.
Cike da farin ciki tace"Shakeerah kece?ai bangane kiba,ayya dama Kuna garin nan?
Murmushi Shakeerah tayi tace"Baba sahura munanan a cikin garin nan,dayake school ya boyeni shiyasa bana zuwa,Ina baba habu NE?
Dauko wani rubabbiyar wayarta tayi tace"Bari Akira Miki shi yanzu,duk wayar taci lobari Koda takira Babu Kati,amsar number nasa Shakeerah tayi ta kira bawa baba sahura tayi wayar tace"yayi maza yazo anyi baki,jalop din taliya take girkawa,magajiya CE matar baba Ayuba tatare baba sahura tace"sahura wata bakuwa CE kikayi haka 'yar gidan masu kudi?domin Ni a sanina kaf danginku babu mai arziki sai talaka.
Itadai baba sahura bata tanka magajiya ba har tashiga daki da taliya,zubama Shakeerah tayi a tsafta taccen plate ta kawo mata,kinci Shakeerah tayi,a lokacin baba habu ysshigo dakin Cike da mamaki yake dubanta yace"Shakeerah kece tafe? Murmushi tayi tace"Eah wallahi baba habu ptn Kuna lpy?
"Lpy Lou Shakeerah,Ashe kun canza gidane wancen nazo kwanaki Baku ciki sai 'yan haya,ya Ammin Taki?
"Lpynta lou baba habu tana gaisheku.
Duban magajiya baba sahura tayi tace"lahhh Shakeerah cefa magajiya.
Washe baki tayi ta kwala ma talatu Kira matar baba Sani,da Sauri tazo tana Fadin meyafaru magajiya? Magajiya tace"kiji Ashe bakuwar da tazo dazo Shakeerah CE.
"Haba dai wata Shakeerah, Shakeerah dai wacce nasani? Magajiya tace"kwarai kuwa.....girgiza kai talatu tayi tace"ikon Allah Zo muje mu gaisheta.
Zugwi-zugwi suka Kama hanya zasu shiga dakin baba sahura dai-dai baba Ayuba yashigo baba Sani na biye dashi yace"To 'yan iya mezaku shiga kuyi?salon ku Debo Kayan takaici?
Talatu ce tayi karaf Saboda ta Raina baba Ayuba tace"Eah din babu ruwanka,takama hanya tashiga talatu na biye da ita,da sallama suka shiga dakin fuskokinsu dauke da Murmushi na munafunci suka zauna,itakuwa Shakeerah danne danne take a waya Sarai taji shigowarsu sai dai ko dagowa basuyi ba.
Atare suka furta"Ina wuni Shakeerah,Cike da bariki irin batasan da zuwan nan nasu ba ta dago tace"Lah kune? Sannunku Aida kunbari zanshigo ba.
"A'ah wallahi ai inma munbiyokin ba laifi bane,ya gida ya maman naki? Magajiya tayi maganar.
Shakeerah tace wallahi lafiyanta Lou tana gaisheku,na suka cigaba da hira abinsu.
Baba Ayuba ne yabude labulen dakin Cike da tsiya yace"Sannu isasshiya,dagowa Shakeerah tayi sukai four eyes dashi tace"Yauwwa sannu baba Ayuba patan nasameku lafiya?
Turo hula yayi gaba yace"Ina ruwanki da lafiyar mu da Zaki tambayemu ita,ita wancan munafukar uwar taki tadena shigowa gidan nan tunda uban ku yarasu Koh?
Dagowa Shakeerah tayi cikin jin zafin maganarsa Shakeerah ta dago tace"baba Ayuba kenan idan baka manta ba rabon mahaifiyata da mahaifina da gidannan tun Bayan rasuwar hjy,to mezato tayi a gidan da bana Ubanta bane?Kuma ai tsintacciyar mage bata tutuya da gidan uban wani.
Duk cikansu amsar da taba Baba Ayuba yamusu Dadi idan kacire magajiya talatu da baba sani.
Baba Sani yace"sam ke baki da kunya kinyi gadon uwarki Sam bakiyi na Ubanki ba.
Shekeke Shakeerah tadago tana dubanshi"hmmm baba sani kenan babban da be girmama kansa ba Babu yanda za'ai na kasa dashi ya girmamashi,maganar rashin kunya Kuma ban gado uwata ba balle ubana tunda duk cikansu Basu da wannan halin,ku na gado sarai,tayi maganar tana nunnunasu da makullan motan ta.
Duk cikansu a jiyan zuciya sukayi baki yamutu,Ciro a tamfofin tayi taba magajiya talatu baba sahura sannnan tabisu da dubu goma gama taji suyi dinki,aiko nan magajiya tasaki guda godiya gabadayansu Sukeyi Mata.
Dubu talatin-talatin taba mazan,baba habu ne kawai yayi godiya suko sauran cewa sukayi a cikin gadon dan uwansu ne,mikewa tayi zata tafi tadubi su magajiya tace"Wai Ina su Aunty raheena ne?magajiya tace"Aiko tatafi bikin kawa itaakuma salamen talatu taje gaida maman saurayinta batajin Dadi,hadeezan balaraba Kuma 'yar wahala tatafi makarantar boko.
Shakeerah batace komai ba tamusu sallama tafito har zaure suka rakota, Baba Ayuba ya leko yace"wani zuwan kada ki kuskura kizomin Babu mijin Aure,sai da Shakeerah tasaka space dinta sannan ta'aje jakanta tataso ta matso har gabansa tace"Baba Ayuba idan nadawo ka koreni gabadaya sandarewa sukayi taja motarta tayi gaba.
Sai Bayan tafiyanta yaketa zage-zage Kan wai Shakeerah ta rainasa,Babu wanda yatanka masa sai abokin haushinsa baba sani.
Sai wajen 6 ta Isa gida gate din fulani tashiga da motarta,fitowa tayi a gajiye ta nufi hanyar part dinsu,sai dai Jin hayaniya a part din fulani yasata juyowa ta nufi hanyar part din.
_I NEED UR COMMENT_
Xahratty ce✍🏽
Lallai Alqalami🖋️Yafi takobi🗡️
💕💕
❤️
[7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
( Daukar Fansa )
Story& writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
______✍🏽______
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expert and talented writers,da tambarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah))
*_T.W.A_*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
_________________________
Marubuciyar⬇️
_ _A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_
*DA*
_ _MIJIN ZAHRA_
*Littafin diamond ladies (Daukar Fansa) na kudi ne duk maiso ya turo katin Naira dari#100 katin waya ta wannan number 08060710719,sai nayi adding din mutum a group din.*
Bismillahir-rahmanir-raheem.
*Da sunan Allah Mai rahama Mai jin Kai*....
Page:1️⃣6️⃣--1️⃣7️⃣
___________A haka rayuwa ke tafiya gaskiya Abba yabar dukiya sosai munsamu,a gefe daya na adana files dinda Abba na ya bani ajiya.
Rayuwa muke mai cike da farin ciki fulani kuwa tazama tamkar wata step mother dita,tanamun Abu irin na da da mahaifi tana bani kulawa,har yau ban taba haduwa da family dinta ko daya, business din Abban mu tasamu wani Mai Amana tadora shi akai muna cemasa Abba kabeer Yana kula da dukiyar mu damu kammu,taso Auren Ammi ta dakatar dashi tunkafin tafiya tayi nisa domin bazata sake aure ba tace,zuciyarta kuwa tace Abba yariga yatafi dashi Babu yanda za'ayi wani yasamu makwafin zama.
Lokacin Exam yazo muka yi jarabawar fita daga secondry,jamb nafara Alhamdulillah nasamu score masu kyau domin nafita da 240 wannan DALILIN yasa fulani tabani gift dinta ba komai tabani ba sai mukullin mota hadaddiya kirar KIA gata derk Ash sosai.
Nayii waec da neco dama A.B.U da KASU da B.U.K nacike.
Koda nagama Suma gaba daya na cinye don haka fulani tasama mun gida a kaduna na sannan aka nema mun add mission a kASU na samu.
To wannan shine cikakken tarihina,yanzu kuwa kusan wasan zai fara diamond ladies.
Su Fauzi sukace haka ne,gaskiya Shakeerah kema Kinga rayuwa Amma tunda duk kanmu zamuje weekend gida mu Bari mudawo sai asan abinyi.
Shakeerah tace"hakane to aini da khadee gari Daya zamu.
Fauzi tace"hakane kuwa na manta ba 'yar bauchi bace da mun jera.
Dariya khadee tayi Tace"Hakane to babe's yanzu sai mun dawo tukuna za'ai solving din matsalolin mu?
Shakeerah tace"Har sai mungama Exam ma domin bazamu hada karatun mu da matsalarsu ba,matsalar fah ba karama bace Dole muna bukatan kwakwalwarmu tayi caji domin muna bukatan temako.
Gabadaya suka hada baki wajen fadin"hakane daimond love Dole mudauki fansa,a dade anayi sai gaskiya.
Sosai suka mai da hankali wajen karatun su,weekend kuwa ya zagayo da yake duk ranar Friday suke tafiya gida sannan paper daya sukayi,shiri suke sosai duk cikiansu.
Sai da suka fara zuwa suka saka Fauzi a motar gombe sannan su sukayi Zaria sai wajen seven suka iso,direct Shakeerah tudun Wada takai khadeee Bayan ta sauketa,ita kuma ta wuce gaskiya.
A dai-dai randar agwaro wani Mai mashin yazo da gudu saura kiris ya buge Shakeerah da Mutane da dama ma,juyowa yayi yafara zage-zage Wai ana ganinshi ba'a kaucemai ba gaba daya ya hada goslow 'yan kasteliyan dake wajen duk sunkasa tabuka komai Wai Dan daba ne kada mutum yayi maganar ya Burma masa wuka.
Cikin bacin Rai Shakeerah tafito daga cikin motar ta,tsiya tafara yimai akan hada gaslow din da yahada,Aiko dama jiran Mai tankasa yake,Nan kuwa yafara duddura ma ta zagi Wanda ko jare bazai ciba.
Ranta ne yagama baci Aiko ta bashi punch a hanci,ihu yasa yakuwa zaro wuka yayo Kant dashi da niyyar cakamata a ciki,aikuwa Allah yabawa Shakeerah sa'a ta samu hannun ta murde har Sai da wukar ta Fadi,sannan ta murde hannun sai da ta balle Tace kassss!
Da yawon mutanen wajen mamamki suke yaza'ayi wannan 'yar ficiciyar yarinyar nan tayi fada da shago?nan kuwa akadinga murna ansamu mai cin ubanshi.
Ihu sosai shago yakeyi Yana Bata hakuri domin kokarin karya dayan hannun takeyi dubanshi tayi cikin fresh voice nd sweet Colin natsuwa tace"Meyasa Mutane Sam basu da tunani ne son zuciya yayi yawa a gari inbanda haka baka da wani isashshen sana'ah,makarantar bayi kuke ba sai dai zaman banza da neman magana agari inbanda haka Meye naka na Tara dubban jama'ah haka ,kaduba Mana,tayi maganar tana nuna masa mutanen wajen.
Muryansa na rawa yace"don Allah kiyimun aikin gafara ki yafemun don Allah.
"Ni daka ganni am simple kanemi gafara da yafiyan wadnda kataba yimawa ne but ni Babu abinda kamun a yanzu,fatana dakai kanemi abin yi ka natsu kasan Allah ya faku.
"Insha Allah nayi Miki alkawarin zan shiryu da yardan Allah to jirani,Shiga motar tayi ta dauko Masa kudi dubu goma casss tace"yaje yayi magani,mutanen wajen kusan Rabi duk sai da tabasu sadakan dubu biyar-biyar sannan taja motar ta tayi gaba.
Wani yadaga murya a cikinsu yace"Yarinyar Alhj Muhammad Adali ne,Aiko nan akkafara yaban mahaifinta akadinga Masa addu'o'i,ita Kuma akadinga sa mata albarka.
A gajiya tayi hon a bangaren su ta Shiga cikin Falon tundaga Nan tafara Jin ana ta hayaniya kamar muryan baba Ayuba taji, jitayi yana cewa"don munafunci irin naki algun guma kin hau dukiyan Dan uwan mu kinyi kane-kane dashi kin dauki fitsararriyar 'yarki kin sakata a makaranta makaranta ko karuwanci? Baba Sani yace"Ayuba bama wannan ba abin da ke bamu mamaki yanda ta maidamu kamar almajiranta idan munason wani Abu sai munzo mun tambayeta,to baki Isa ba banza tsintacciya kawai,tsintacciyar mage,dama ance tsintacciyar mage Bata mage......Cike da bacin Rai Shakeerah ta buga kofan falon duk cikansu suke duban ta Ammi kuwa kuka take ganin Shakeerah yasa cikin Sauri ta goge tears din, Shakeerah tace"ai gwanda tsintacciyar mage Akan wasu masu iyayen domin ku naku matan Babu abinda suka Sani sai duddura muku bakin ciki,na rantse da Allah duk Wanda yasake batawa mahaifiyata Rai sai na ci du........Ammi tace"ke ke ke Shakeerah.
Cikin bacin Rai Shakeerah tace"Ammi don Allah kiyi shiru,har yaushe su baba Sani da baba Ayuba zasu Dena cimmiki Kashi kina shiru?wa billahillazi bazan dauka ba Ni sai na yiwa mutum rashin mutumci.
Saria su baba Ayuba sun San halinta yasajikinsu na rawa suka bar gidan.
Nan Ammi tayiwa Shakeerah ta tas sannan Tace tashirya taje tabawa 'yan uwan babanta hakuri.
Da toh Shakeerah ta'amsa ma Ammi bawai Yana nufin taji ba,sannan tasake bawa Ammin tata hakuri.
Shiryawa tayi cikin wani Riga da wando Pakistan purple nd white gaskiya Sunyi Mata kyau sosai part din fulani taje gaisheta,ta cidda mota a harabar gidan hannunta rike da foodflask ne a hannunta da sallama ta shiga falon wata mata tataras a zaune a zaune mai Kama da Goggoji duk cikansu da fara'a suka dago suna duban Shakeerah,fulani tace"A'ah Shakeerah ur welcome,da Murmushi ta Isa wajen gaida fulani tayi sannan tagaida bakuwar,amsawa tayi face nata dauke da Murmushi aje foodflask tayi tace"fulani ga alalen inji Ammi.
Murmushi tayi tana jawo cooler din ta bude"Wow Masha Allah fulani tafada,ita kanta bakuwar hadiye miyau tayi,duban matar fulani tayi tace"Kinga Shakeerah jikata jikan arziki.
Shakeerah wannan 'yata ce itace ta hudu.
Murmushi Shakeerah tayi tana kallon matar tace"Allah sarki ai Ina ganin ta naga kamar ku,mikewa tayi tashiga kitchen ta dauko mata roban wanke hannu da plates biyu da spoons,duk cikansu suka wanke hannnayen sannan matar tazuba ma fulani abinci itama ta zuba nata.
Shakeerah tace"Fulani n atafi zanje kasuwa.
Fulani tace"Toh Shakeerah Sai kin dawo,fita tayi ta nufi part dinsu.
_I need ur comment_
Xahratty ce✍🏽
Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi 🗡️
💕💕
❤️
[7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
(Daukar Fansa)
Story&writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
_______✍🏽_______
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expert and talented writers,da tamvarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah))
*T.W.A*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
_________________________
Marubuciya:-
_ *A DALILIN 'YAR TSUNTUWA*
_ *MIJIN ZAHRA*
*ND*
*NOW*
*DIAMOND LADIES*
(Daukar Fansa)
*Littafin diamond ladies (Daukar Fansa)na kudi ne duk maiso ya turo katin Naira dari 100 na waya ta wannan number 08060719719,sai nayi adding dinsa a group din*
Bismillahir-rahmanir-raheem.
*Da sunan Allah mai rahama mai jin kai....*
_FREE PAGE_
Page:2️⃣2️⃣--2️⃣3️⃣🖊️
__________Mezai hana muhada wannan yarinyar da Jalaludden Aure?duk cikansu suka ce Eah,tadai Hjy Kaltume tana ta kallon su,hjy shamsiyya tajuyo tace"Aunty Kaltume ko a kika gani? Hjy Kaltume tace"hjy shamsiyya idan matanshin ce ita Allah ya Sanya alkhairi.
Hjy shamsiyya ta dubi fulani tace"fulani to kefah? Fulani tace"tun Ranar da na fara ganin ta nayiwa Jalal sha'awar ta a matsayin mata.
Hjy shamsiyya tace"to Alhamdulillah abun kam yayi kyau sai ayi zaman meeting na musamman koh? Gaba dayansu su suka amsa da Eah,cigaba sukayi dacin dambun naman zabin da kunun ayar sai Santi Sukeyi,suma su Alhj kabeer ba'a barsu a Baya ba,domin suma sunci.
Washegari Shakeerah da sassafe da wuri ta nufi kd domin suna da Exam da karfe takwas da Rabi, direct KASU ta wuce,tayi mamaki matuka na ganin su Fauzi,nan sukayi Exam suka fito,nufar capteria sukayi don zuwa susha coffee.
Nan fa aka dasa hirar yaushe rabo,Baya sun sake fitowa Exam suka wuce gida,a lokacin da suka Isa a zahar yayi,don haka suka gabatar da sallar da ke kansu.
Shakeerah taciro musu dambun naman da Ammi ta hada musu,cike da farin ciki suka fara ci Fauzi tace"Wallahi Shiyasa nakeson Ammi domin ita din akwai kula,khadee tace"kedai bari,kunsan matsalar da nake fuskanta kuwa diamond ladies?
Cikin Sauri suka girgiza kai tare da mai da hankalin su kanta khadee taci gaba"Hmmm kannena yaran amaryan Daddy gaba daya anwayi gari sun rasu,biyu a ciki mata ne duk an kwakule musu Ido,dayan na miji ne anyanke masa joyst*ck nasa.
"Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un su Shakeerah suka ambata ita da Fauzi,Fauzi tace"gaskiya khadee matsalar ki yakamata a fara warware wa yanzu,domin bai kamata a bar Daddy yana cigaba da wannan aika aikar ba.
Shakeerah tace"haka ne nidai a bangare na matsala daya ne wanda Kuma bazai yuwu ba,duban ta sukayi suna cewa menene matsalar?
A jiyan zuciya Shakeerah ta sauke tace"a cikin mu biyu nida ke fauza sai wata ta auri Daddy,duk cikansu su a firgice suka dube ta,tace"Yes ta haka ne kawai zamu iya cimma burin mu na daukar fansa a wajenshi babu wanda zai iya hakan sai makusan cinshi,wato matar shi,zufa ne yafara kwararo musu.
Yake Shakeerah tayi tace"Diamond ladies ku kwantar da hankalin ku lokaci yayi da zamu fara daukan fansa fa nasake jaddada muku,idan dame mgn Ina saura ransa.
Khadee tace"Shakeerah wannan shawarar ba me yuwuwa bace gaskiya yakamata a canza ta a memi wani.
Duban khadee Shakeerah tayi tace"Yaushe ne akayi rasuwar? Khadee tace"jiya ne Wallahi.
Shakeeerah tace"to Kingani,abinda za'ayi shine insha Allah yazama wajibi wannan week end din muyi shi a gidan Daddy.....duk cikansu su a firgice suke duban ta,bakin Fauzi na rawa ta dubi Shakeerah tace"Shakeerah kada kiman ta Daddyn khadee nada matukar hadari.
Shakeerah tace"yess I know but hakan shine mafita,pls kada kuman ta taken mu mana,mun day alkawarin daukan fansa ga duk wani azzalumi,Muddin bamu cire tsoro a zuka tanmu ba to tabbas Babu yanda za'ai mu cinma buri kanmu,mudai musa Allah Daya a zuciyan mu,kuma Yana tare damu a duk inda muke, duk cikansu suka ce hakane kam.
Mikewa Shakeerah tayi ta nufi dakinta don gyarawa sai dai ko da tashiga taga dakin fesss Banda kamshin turare babu abinda yake,juyowa tayi face data dauke da smile Tace"Wow dakinfa yayi kyau ngd muku sosai diamond ladies domin nasan mutum guda bazata gyaramun daki ba sai guda ta hadaka,suma murmushin suka mai da mata.
Cigaba sukayi da zuwa school, yanzu Exam saura 1week su gama cikin ikon Allah suka shirya Ranar friday ita da Fauzi don tafiya bauchi,da yake duk after 2 weeks suke zuwa week end shiyasa wannan week din nan bazasu gida ba,sun samu damar zuwa bauchi.
A motar Shakeerah suka nufi garin bauchi Cike da kewar khadee,sai dai sunja mata kunne akan fita tinda da komai a gida pls kada tafita ita kadai har sai sun dawo.
Tun 7:00am suka fita Basu Isa ba sai 5:00pm,a gajiye suka Isa gidan Daddy tabbas gidan sa abun kallo ne sai da suka tabbatar da gidan Alhj Sani Bukar Mai Iyali ne sannan suka kutsa kai cikin gidan bakinsu dauke da addu'an shiga gida" _bismillahi walajna wa bismillahir-rahmanir-raheem kharajna wa'alallahi rabba na tawakkal na_,sannan suka shiga yanacan sama yana hangen su,zumbur ya mike don 'yan matan sun Gama tafiya da imanin sa,duk abinda yakeyi Shakeerah na ankare dashi.
Direct dakin Mai gadi suka nufa,tambayar shi sukayi ko yasan part din hjy saddiqa? Amsawa yayi da Eah yasani,ya nuna musu wani part yace gashi can shine nata.
Shakeerah tayi wani makirin Murmushi tace"pls idan Babu damuwa zanso ka hadamu da ita wato Kai Mana iso gareta.
Diddilo idanuwa Mai gadi yayi yace"bayin Allah ai yanzu shekaru kusan goma Kenan da rasuwar hjy saddiqa........." _Innalillahi wa Inna ilaihirrajiun_ suka fada a tare suna dafe chest Cike da pretending,babu zato babu tsamanni Shakeerah tafara hawayen munafinci,"Kingani Koh Fauzi Shiyasa naso tun kafin motaho mukira ta mom tace bata da number nata sai dai adrees ai gashinan.
Muryan fauzi na rawa tace"mun shiga uku to yau ya zamuyi? Mai gadi yadu besu yace"meke faruwa ne?ko da matsala ne?
Ko kafin su bashi answer Alhj Sani ya kariso Yana tambayar Mai gadi"Mal sale meke faruwa?nan me gadi yake sanar dashi duk yqnda sukayi dasu Shakeerah.
Dawo da dubanshi yayi ga su Shakeerah yace"Ayya 'yan mata sai dai kuyi hakuri,but mushiga ko ruwa ne kusha don na ganku da niki-nikin akwati,tafiya yafara sukuma suka bishi a baya wannan ta kalli wannan,wannan ta kalli wannan a haka duk suka shiga Falon gidan.
Wata kyakkyawan mace suka tarar akan 3sitter tana zaune tasaka tagumi,gyaran murya Alhj Sani yafara cikin Sauri ta dago tana fadin sannu da zuwa Alhj.
Daure face Daddy khadee yayi tamkar Murmushi bai taba wanzu wa a face din sa ba yace"Yauwa pls shiga Daya ciki ki bamu waje,sannan ki dauko ma baki lemu.
Gaishe ta su Shakeerah sukayi face nasu dauke da murmushi,itama mayar musu da murmushin tayi ta shige.
Gaishe shi su Shakeerah sukayi daga nan daddyn khadee yafara tambayar su daga Ina suke,ko su 'yan uwan marigayiyar ce?lokaci daya Shakeerah karyan da zata shirya mai yazo mata a kwakwalwa tafara magana kaman haka"Daddy mu ba 'yan uwan ta bane,wata shekara ne sukayi aikin hajj da mom namu shine fa suka hada kawance tare da zumunci Bayan sun dawo sukayi exchanging din address tayi kwatan cen gidan nan shine fah mom namu tunda ga garin zaria ta turomu don duba mata ita.
Girgiza kai ya shiga yo a hankali,yace"lallai kam ai tun tuni tarasu to gashi dare yayi 'yan mata ya Kenan?
Shakeerah tace"No bb komai yanzu zamuje munemi hotel da safe sai muwuce.
Murmushi yayi yace"A'ah ai ba za'ayi haka ba Muddin muna garin nan ai ba zaku wulakan ta ba 'yan mata yayi maganar Yana lashe harshe kaman tsohon maye yana duban Shakeerah.
Shakeerah tace"Toh Daddy GODIYA muke.
Daddyn khadee yasa hannu a mouth yace"shiiiiiiii babu godiya tsakanim mu,kuma kada kisake cemun Daddy as from today.
"Ok daddy.....bata karisa ba tace"Au Ok tohm bazan sake ba,Murmushi yayi yace"kyawawan 'yan mata dakin ku daya? Cikin Sauri Shakeerah tace"Eah dakin mu daya baban mu daya.
"Ayya anyway Bari nasadaku da daya daga cikin Mata na.
Da toh suka amsa mishi sannan ya mike yatafi.
Ba'a dauki wani dogon lokaci ba,matar da suka tarar a falon still itace ta dawo fuskanta still dauke da Murmushi cikin sanyin murya tace"kutaso muje ciki koh? Mikewa sukayi tare da binta ciki,sosai dakunan nasu ya burge su Zahra wani daki da basu da alamu dakinta ne,nan suka gabatar da sallolin da basuyi ba,suka kimtsa tare da wanka,ko suka fito matar ta dubesu tace"Alhj yace kuje waje Yana jiranku ku tafi, diddilo idanuwa sukayi gaba daya.
Shap shap suka shirya ciikin arnayen wasu dogayen riguna masu tsada wadanda suka gaji da kyau da duwatsu.
Fita sukayi suka sameshi a cikin motar sa yaci babban Riga,tun daga nesa yake sakem musu murmushi har suka kariso,baya duk kansu suka bure domin shiga,daga murya yayi yace"pls Shakeerah dawo nan mana.
Sai da tayi dan jim tare da yatsine face sannan tashiga gaban,hadadden park ya kaisu suka sha ice-cream Banda kallon Shakeerah yake zuciyar sa na raya masa abubuwa da dama akan yarinyar,duk suna ankare da halin da Daddy ya shiga,ta wutsiyar Ido suke ma juna magana itada Fauzi.
Daga nan wani super market yawuce dasu ya siya musu kayan shafa da takalma.
Godiya sosai suka masa,daga nan daukan su yayi suka wuce gida,ledan balango ya siyo hudu da gasassun kaji Suma hudu.
Koda yafaka motar a harabar gidan Fauzi tafara fita,itama Shakeerah ta balle murfin motar don fita,hannunta yariko,cikin Sauri Shakeerah tajuyo jikinta na wani irin shock don tunda take ba'a taba kokarin taba ta haka ba.
Wani irin kallo ta wurga masa Wanda yasashi sakin hannun ta batare da ya shirya ba,a jiyan zuciya yayi sannan ya dubeta yace"Shakeerah yarana kusan goma sha Amma yau duk Allah yamusu rasuwa Banda sauran ko daya, sannan mata na biyun nan duk Basu haihuwa sai dai yanzu inason haihuwa sosai.
Cikin bariki da sanyin jiki Shakeerah tace "ayya Allah yayi musu gafara yasa suna kyakkyawan matsayi.Ameen! Daddy ya fada can dai yace"Shakeerah Aure nakeson na kara,Ina neman wacce zata kula dani sai yau Allah yanuna mun ita.
Duban shi tayi yanda yake magana like saurayi dan 30 da wani Abu.
Shakeerah tace"wacece ita? Kece Mana Shakeerah kece macen da nakeso
_I NEED UR COMMENT_
Xahratty ce✍🏽
Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi🗡️
💕💕
❤️
[7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
( Daukar Fansa )
Story& writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
______✍🏽______
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expert and talented writers,da tambarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah))
*_T.W.A_*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
_________________________
Marubuciyar⬇️
_ _A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_
*DA*
_ _MIJIN ZAHRA_
*Littafin diamond ladies (Daukar Fansa) na kudi ne duk maiso ya turo katin Naira dari#100 katin waya ta wannan number 08060710719,sai nayi adding din mutum a group din.*
Bismillahir-rahmanir-raheem.
*Da sunan Allah Mai rahama Mai Jin Kai....*
_FREE PAGE_
Page:2️⃣0️⃣--2️⃣1️⃣🖊️
_________Koda ta nufi part din fulani jitayi hayaniyar tasake yawa,cikin Sauri tashiga Falon, fulani tagani duke a kasa tana kuka,wata yarinyace tsaye akanta a kalla bazata wuce sa'an marigayiya Aunty saudah ba sai wasu mata manya akan sofa su uku duk tana Kama da fulani sai guda a cikinsu,fulani tace"Hjy baraka a gabanki jikanki na zagina ba zaki tanka ba? tabe baki wacce akakira da hjy baraka tayi tace" Ai anyimata ne,nikaina Yaya kinbani mmki Saboda Kuna da kudi shine duk wulakancin da kuka ga dama sai ku sauki kan laweezah Saboda ta auri Jalal?to Meye Jalal din yakedashi da ake wannan abun?
Su dai sauran matan babu wacce tatanka Banda zare Ido babu abinda suke,Laweezah ta juya tadubi fulani tace"Ku rabu da munafukar tsohuwa,tsohuwar banza wacce a haka zaki Kare.
Kutumar uba kayyasa, Shakeerah tafada tana shigowa falon, gabadaya suka tsaya kallon ta ko da takariso jikake tassss! Ta dauke Laweezah da Mari,ko kafin ta Kuma cewa wani Abu tasake dauketa da Mari ihu Laweezah tasaka tana sake dafe kuncinta.
Shakeerah tace"Bura ubaki wacece ke Dan Ubanki?da Zaki Zo kitsaya a gaban tsohuwa kamar wannan kina zaginta sa'anki ne?
Mikewa hjy baraka tayi tace"wacece ke kekuma daga Ina kike harda zakizo kishiga fadar da ba'a gayyace kiba?
Harara Shakeerah ta maka ma Hjy Baraka tace"Sanin ko Ni wacece Sam baida amfani,mgnr shshhigi kuwa yanzu nafara indai Akan fulani ne.
Tajuyo ta dubi fulani tace"kekam baki da tarbiyya wallahi tallahi Muddin Ina Falon nan Kika sake zagin fulani sai na hada Miki jini da majina,tsoro sosai Shakeerah tabawa Laweezah,su kansu matan dake falon Sunyi farin cikin faruwar wannan lamarin.
Karisawa wajen fulani Shakeerah tayi tare da sharemata tears ta dagata ta dorata Akan sofa,dubanta fulani tayi tanason tayi magana tasaka.
Kama hannun Laweezah hjy Baraka tayi tace muje diyar albarka,wallahi kuma Marin nan dakika mata kisan cewa kinci bashi ne zanga ubanda yatsaya maki,dage kafada Shakeerah tayi tare da tabe mouth tace"Ganinan daram dam dakam a turo ubanda za'a turo dai-dai nake da kugun kowa.
Fita sukayi daga cikin Falon suna zage-zage,Daya daga cikin matan tadubi Shakeerah tace"yarinyar nan Allah yayi Miki albarka wallahi duk cikin zuri'ah namu Mutane suna tsoron Hjy Baraka ake da iyalenta kamar ba 'yan uwa ba,kinganmu nan uwa daya uba daya muke da bala'i Hjy Baraka tasa Jalal babban jikan fulani ya auri Laweezah ba don Yana sonta ba,shine fa kullum Basu da aiki sai korafe-korafe.
Shakeerah tace"Allah ya kyauta Babu mnyan 'yaya ne?
Matar tace"Akwai mana Aida ana biye tatasu da tuni anyanke zumunci,Bata da kirki Saboda taga fulani nada hakuri sosai.
Dayan matan tace"Shiyasa Sam Auren zumunci yafita kaina domin gashi a dalilin halinta na yanke zumunci da ita.
Shakeerah tace"Allah dai ya kyauta kawai shine abin cewa itakuma Allah ya shiryeta.
Ameen gabadaya suka fada.
Duban fulani Shakeerah tayi tace"Fulani zan koma school gobe insha Allah.
Duk cikansu fatan alkhairi suka yima Shakeerah sannan tamusu sallama tafita.
A harabar gidan taga motoci sun shisshigo akalla zasuyi motoci uku a tunanin Shakeerah ko Hjy Baraka ce tadawo da iyalenta,sai Kuma taga maza ne manya sosai su uku domin zasu haifeta ma tare da mata biyu.
Wucewa part dinsu tayi cikin Sauri.
Sukuwa da sallama suka Isa part din fulani kyawawan yara masu tashe da jindadin rayuwa,ilimi,kyau,addini,uwa uba Nairaaaaaaaa.
Cikin Sauri duk cikansu sunkai su biyar suka Isa wajen fulani suna tambayarta meke faruwa?
Itadai fulani Bata tanka ba tace Babu komai,kuyanginta gidan suka shiga hidima dasu sosai.
_WACECE FULANI_
Sarki Abdallah Sarki ne na garin itophia Sarki ne Mai adalci Wanda iyayenshi shi kadai suka Haifa, yataso talakawa na alfahari dashi a rayuwa Yana kula da talakawa,duk zaluncin da sarakan Bayan sukayi shi Sam baiyyi ba.
Akwana atashi Allah ya azurta shi da 'Yaya hudu duka mata,da hjy Rahma (Fulani) da Hjy Baraka da Aisha sai autansu hjy Maryam.
Manyan garin azzalumai da Basu son mulkin adalci sukayi kokarin kashe Sarki Abdallah,suka bashi zabi ko ya zabi iyalensa ko ya zabi mulki.
Jin haka yasa Sarki Abdallah ya hakura da mulkin ya zabi iyalensa,shi yasanya ma fulani suna fulani,sannan suka bukaci ya bar kasar sa na haihuwa tare da dukiya Mai tarin yawa.
Nigeria yadawo da Zama ya sauka a garin maidugri,Bayan zuwansu da shekara guda mahaifiyar su fulani ta rasu Sarki Abdallah ya cigaba da kula da 'yayansa mata,jikin hukuncin Allah,Allah ya kawowa fulani miji hamshakin mai kudi da sarauta domin Dan Sarkin ne Alhj yunusa Hameed dan garin Senegal,kasuwanci yakawo shi Nigeria nan yayi arziki sosai Bayan iyayenshi sun rasu.
Sosai yake son fulani da Bata kulawa na musamman a haka aka daura Aure cikin hukuncin Allah tasamu cikin danta na fari Bayan tahaifeshi yaron ya rasu.
Still ta kuma Samun cikin Allah ya azurta ta da haihuwan 'ya mace hjy Kaltume kyakkyan jinjira me sirrin wani irin kyau,bayan ta haifi Alhj kabeer shima kyakkyawan namiji mai jida kyau,sai Alhj Khamees shima haka,sai Hjy shamsiyya sai Alhj Ahmad shine autan ta.
Itakuma Hjy Baraka tayi Aure a garin zamfara wani kauye ne duk da bawani kauye bane can-can Amma Basu da wani wayewan kai,sai dai suna takama da rashin mutumci 'yan garin basa saurarawa kowa,dama Hjy Baraka fitinanniya ce tafison kanta akan komai.
Sam 'yan uwanta da mahaifinta Basu Jin dadin hulda da ita don ya zame musu Dole ne,itama hjy Aisha tayi Aure sai dai bata taba haihuwa ba, Hjy Maryam ma tayi Aure don tanada yara biyu.
Hjy Kaltume dan ta daya ne a duniya Jalal Bayan ta haifeshi tayi aure ta auri wani babban costume yanzu suna garin Abuja,domin mahaifin Jalal dan Sudan ne,shine babban jikan fulani jalal daga baya Allah ya ma mahaifinsa rasuwa,itama babban jikan Hjy Baraka itace Laweezah tunda tataso takeson Jalal duk da cewa shi Sam baya sonta,hasalima dabi'unta da habbit nata sam basuyi masa ba,bata cikin tsarin kalan matan da yakeso,hakanan yayi ma fulani biyayya ya aureta domin yana kallonta kamar uwace a gareshi.
Dalilin zuwan fulani kaduna kuwa nan mijinta ya'ajeta tare da kuyangi,ko Bayan rasuwarsa batai Aure ba.
A hakadai aka daura Auren Jalal da Laweezah Yana karatun Dr ne a Saudiya bangaren zuciya,sai dai Sam bai tafi da Laweezah ba.Sun haifi yara biyu Bayan sun girma yatafi da su saudiyya yasasu a MAKARANTA to shine rikicin da akeyi suna cewa fulani ke zugashi.
_CIGABAN LABARI_
Nan su hjy Maryam suke sanar da su Alhj kabeer duk abinda yafaru,da labarin Shakeerah ajiyan zuciya hjy Kaltume tayi da yake macece mai sanyin hali,hjy shamsiyya ko Banda huci Babu abinda take tace"Jar uba! Aiko da inanan sai naga ubanda yatsaya mata Kuma wannan yarinyar Allah ya mata albarka.
Cikin sanyin murya hjy Kaltume tace"Fulani ina yarinyar take ne?Fulani tace"Suna can bangaren nan bana cemuku na siyar ba?duk cikansu suka ce suka amsa da hakane Akira musu Shakeerah,Kiran daya daga cikin kuyangin fulani akayi akace ta Kira Shakeerah,cikin biyayya ta amsa da to ta fita.
Shakeerah kuwa Bayan fitan ta direct part din su ta nufa ta cidda Ammi tana kitchen tana hada Mata dambun naman zabi Wanda zata tafi dashi gobe,Shiga kitchen din tayi tafara tayata aiki sunayi suna hira batare da tasanar ma Ammi abinda yafaru a part din fulani ba, knocking din kofar Falon su akafara,cikin Sauri Shakeerah ta nufi kofan tare da budewa.
Kuyanga ta dubi Shakeerah tace"ranki yadade fulani na san ganinki cikin gaggawa,da Sauri Shakeerah tace"toh kice mata ganinan.
Juyawa tayi ta Shiga bedroom dinta ta dauko long hijjab dinta pink colour ta zira,Shiga kitchen tayi ta sanar da Ammi xataje sashin fulani tana kiranta,da toh Ammi ta bata amsa,har ta juya zata fita, Ammi ta kirata.
Dawowa tayi sannan Ammi tace"bude cikin carbinet dinnan ki dauko min karamin bowl.
Budewa Shakeerah tayi ta Ciro taba Ammi,amsa tayi ta cika shi da dambun nama,sannan tace ta dauki jug ta zuba mata kunun ayar da tahada a cikin firij.
Duk haka Shakeerah tayi ta dauki Kayan niki-niki ta nufi part din fulani,da alamu bakinnan na falon,kamar ta juya sai dai ta daure da kyar ta nufi cikin farlon.
Da sallama tashiga,duk cikansu suka amsa tare da zubama mata idanuwa sosai,kura mata idanu tayi gabanta na faduwa duk da tasan face din sai dai ta rasa inda tasan face din.
Karisowa tayi tana murmushi ta nufi wajen fulani,dire Mata jug din da bowl din d ke rufe da murfinshi tayi tace"fulani gashi inji Ammi na,cikin Sauri Hjy kaltume ta Kuma kallon ta,tasan muryan sai dai ta mance wacce tasani da muryan.
Shakeerah ta juyo ta gaida duk bakin dake falon,da Murmushi ko wannen su ke amsa was,hjy shamsiyya tace"munji abin arzikin da kikayi 'yan Mata,yabaki miji nagari mai kula dake.
Shiru Shakeerah tayi tana me amsawa da ameen a zuciyar ta,hjy shamsiyya tace"kinsan me nakeso dake?girgiza Kai Shakeerah tayi.
"Ga amanar fulani nan a hannunki duk Wanda yayi mata ba dai-dai ba kici kaniyar sa kada ki saurarawa kowa ninasaki.
Murmushi Shakeerah tayi tace"Aunty aini ko ansa ni ko ba'asani ba,ba'a Isa ataka fulani Ina wajen na kyaleva Koda kuwa kashe ni za'ayi.
Dariya ma abun yabawa su Alhj Khamees dariya, Alhj Ahmad yace"hjy shamsiyya adaiyi hudubar arziki Koh? Duk cikan su dariya sukasa hjy shamsiyya tace"Wallahi abun ne daban haushi sai kace Laweezan 'yar gwal ita ba kyau ba ba komai ba,Wallahi bacin zumunci da tuni yadanna mata saki kowa ya huta.
Shakeerah tace"Fulani gani. Dafa kanta fulani tayi tace"tashi kitafi Shakeerah Allah ya Miki albarka,kicema Maryam din ina gaisheta da aiki Allah yajikan Muhammadu.
"Ameen Shakeerah tafada sannan tamike tatafi.
Bayan fitan ta su Alhj kabeer suka Mike Dan zuwa masallaci.
Hjy shamsiyya ta dubi su hjy Maryam tace"Inna Maryam gani da shawara.
Gaba Daya maida hankali sukayi wajenta don jin shawarar.
_I NEED UR COMMENT_
Xahratty ce✍🏽
Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi🗡️
💕💕
❤️
[7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
(Daukar Fansa)
Story&writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
_______✍🏽_______
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expert and talented writers,da tamvarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah))
*T.W.A*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/ _________________________
Marubuciya:-
_ *A DALILIN 'YAR TSUNTUWA*
_ *MIJIN ZAHRA*
*ND*
*NOW*
*DIAMOND LADIES*
(Daukar Fansa)
*Littafin diamond ladies (Daukar Fansa)na kudi ne duk maiso ya turo katin Naira dari 100 na waya ta wannan number 08060719719,sai nayi adding dinsa a group din*
Bismillahir-rahmanir-raheem.
*Da sunan Allah mai rahama mai jin kai....*
_FREE PAGE_
Page:2️⃣6️⃣--2️⃣7️⃣🖊️
___________To aini banid matsala sai dai Ammi na but abinda yafi sauki Ummi kizo kiyima Ammi magana muji ba.
Shiru Ummi tayi tace"To shikenan babu matsala zanzo insha Allah.
Washegari da safe su Shakeerah suka nufi gidan su harda khadee,direct part din fulani suka wuce,a guje taje ta rungume fulani.
Itama fulanin Cike da farin ciki tayo gareta tana murna, Shakeerah ta dubi su fauzy tace"Diamond ladies ga fulani na nan,Cike da girmamawa suka gaida fulani,fulani tace"Allah sarki ai inajin labarin ku a wajenta sosai,Suma sukace sunajin labarin ta wajen Shakeerah.
Nan suka nufi part din Ammi suka bar Shakeerah Anan da alamu tana son magana da fulani.
Duban ta fulani tayi tace"Shakeerah na hala kina da magana danine? Murmushi Shakeerah tayi tace"Eah fulani dama nan Shakeerah ta zauna ta bawa labarun duk abinda ke faruwa.
Shiruuuu fulani tayi da alamu ta zurfafa ne a wajen tunani can tadago ta dubi Shakeerah tace"kisani shi din bai tsari da irin mazan da Zaki Aura ba Koh?
"Eah nasani inaso in hada iyayen karya ne,Kuma ba son sa nake ba sai dai tahaka ne kawai zamu samu hujjar da zai gamsar a gaban alkali,kuma ni bazan yar da dashi ba,bazanyi rayuwar Aure dashi ba.
Fulani tace"Toh shikenan Shakeerah na goyi bayan ki hundred% sai dai yakamata yazama like Auren sirri Koh?
Shakeerah tace"Eah fulani kusan hakane,to Amma ba'anan gizo ke sakar ba Ammi kawai nakeji.
Shiru fulani tayi tace"kada kidamu zan shawo kanta, Shakeerah tace"yawwa fukani na tnx so much bari naje zamu dawo wajen ki yau za'a baza chapter tayi maganar tana fita Falon a guje, Murmushi fulani tayi tace"tabbas inason hada zuri'ah daku.
Sosai Ammi tayi farin cikin ganin su yanda suke zaune suna hira suna ihu lokaci daya tunanin Abba da Aunty saudah suka fado mata a hankali kwalla ya taro a eyes dinta,cikin Sauri ta maidasu a ranta tana me musu addu'ah akan Allah yagafarta musu,tana farin cikin ganin yau Shakeeran ta cikin rayuwar farin ciki ga wani irin kyau da take dashi kaman jinin larabawa.
Tasowa Shakeerah tayi tare da kwantar da kanta jikin Ammi tace"Ammi yau part din fulani zamu gudu don acan zamuyi hira, Ammi tace"Toh shikenan ku dawo dai da wuri,da toh suka amsa mata daga nan suka nufi part din fulani.
Kwadon zogale fulani tayi musu,gashi anzuba shuger Dan dai-dai yayi Dadi sosai,hadda yankakken dafaffen kwai .
Bayan sunga ma ci aka dasa hira,nan su khadee da fauzy suka Bata labarin rayuwar su,sosai fulani ta tausaya musu tasake bawa Shakeerah goyon bayan wannan abun.
Washe gari kuwa wajen azahar Ummi tazo ita da sajeeda,sosai Ammi ta karbeta hannu bibbiyu,nan itama fulani tashigo, Anan suka bawa Ammi labarin abinda ke faruwa,sannan suka ce ta'amin ce da bukatan Shakeerah domin hakan shine mafita.
Kada wuya Ammi tayi Cike da damuwa tace"Amma kukunsan hatsarin shi meyasa sai ta haka ne za'a hukunta shi? tayi maganar voice dinta na cracking.
Ammi tace"Saboda ita din jajir tacciya ce,Kuma Yana mata so mai tsanani,sannan tana da wayau sai dai duk wuya insha Allah zata dawo batare da wani Abu yashiga tsakanin su ba.
Still voice din Ammi cracking yake a hankali tace"Toh shikenan ina matukar son ta banason na rasata kaman yarda na rasa mahaifinta da 'yar uwar ta, Amma zan cigaba da yimata addu'ah har Allah yabata nasara.
Gaba daya suka amsa da Ameen.
Su Shakeerah sunyi farin ciki sosai da amincewar Ammi sai dai gabadaya Ammi ta canza mata face tarage yimata walwala,a dalilin hakan ba karamin tashi hankalin Shakeerah yayi ba,wata rana ana saura 3days su Kuma school ta Shiga dakin Ammi da sallama tashiga dakin, Ammi tana gyara kayan wadrope din ta,Babu yabo Babu fallasa ta amsa batare data kalli inda Shakeerah take,cikin sanyin jiki Shakeerah tajuya domin fita dakin tsayawa tayi tare da juyowa four eyes sukayi da Ammi,kwallah ne suka tsiyayo ma Shakeerah da gudu taje ta rungume Ammi tana mae fashewa da kuka tace"Kiya hakuri Ammi indai saboda Auren Daddyn khadee kike fushi dani to wallahi ni na hakura da maganar,dama ban sanar mai ba.
Tausayi Shakeerah taba Ammi a hankali tafara shafa bayanta tana bubbuga wa tace"ba fushi nake dake ba sai dai tausayi kike bani sosai Shakeerah saboda inda zaki dosa akwai tsananin risk sai dai zan cigaba da yimiki addu'ah kuma inaso kafin ki koma school ki Kira shi a waya ki ce iyayen ki sun amince sai dai idan kun koma school ki maida hankali wajen karatun ki kinji?cikin Sauri Shakeerah tace"Toh Ammi habu matsala,ya zanyi da karatu na?
Shiru Ammi tayi tace"yanda Kika gano abin da kka cema kawayen ki na Auren shi yanzu ma keda kanki Zaki natsu kiyi tunanin abinyi.
Cikin sanyin jiki Shakeerah tace"Toh shikenan Ammi,tabbas tafara karaya da lamarin.
Ammi tace"Shakeerah ta kisa ma zuciyar ki wannan lamarin anci nasara angama,ke mai taimako ne irin Abban ki,kada ki manta da wasiyyar da Abban ki ya bar Miki akan files din nan.
"Ina sane dashi Ammi sai dai ina neman jarumin namiji mai Amana shi zanyi aikin dashi.
Ammi tace"Toh shikenan ubangiji ya shige miki gaba a dukkan lamuran ki kinji?
Ameen Ammi na.
Gabadaya suke bedroom din Shakeerah suna kallon Shirin jamai raja da akeyi a Arewa24,wayar Shakeerah ne yayi kara,dauko wayar tayi tare da duban screen din number Daddy ne domin ko saving batayi ba,dagowa tayi ta dube su fauzy tace"diamond ladies chowan mu ne(tsohon mu ne,wato Daddy), "Ahayye nanaye suka saka shewa gaba dayansu.
Hannu Shakeerah tasa a mouth tace"Shiiiiiiiiii Bari nayi picking muji me zaice.
Juyawa ball eyes dinta tayi kamar yana gabanta tayi picking"Hello papi nah,wani ajiyan zuciya Daddy yayi yace"Oh my shakee baee wallahi I really love yhu,ke bugun numfashi na ce,yakike?
Murmushi Shakeerah tayi tace"Ina lafiya papi kaifah? "Lpy nake my shakee,burina kawai na gammu nida ke a room guda.
Wani Murmushin mugunta Shakeerah tasaki tace"karka damu papi, Aure zamuyi wanda sai na barma tarihi ni kaina ina mamakin yanda na fada tarkon son ka.
Cikin sanyin murya Daddy yace"Koh My shakee? To meyasa haryanzu kinki bani damar na turo,dafe Kai Shakeerah tayi tace"Oh my papi am sorry na manta mom tace katuro magabatan ka,kwance Daddy yake but Jin abinda tace yasashi durowa daga kan gado yace"da gaske kike my shakee?
"Yes papi am serious ai Babu wasa tsakanin mu.
Daddy yace haka ne,to Amma my shakee inaso ayi kwanan nan ne saboda wallahi na matsu da indinga ganin ki kusa dani,yayi mgnr cikin sanyin murya.
"Kada kadamu papi ai Shakeerah takace kai kadai,to ya maganar school dina,babu damuwa sai a canza miki Koh baby na?
Cikin muryan shagwaba kamar yana gabanta tace"A'ah papi yanzu haka an maidani kasu ba nacema A.B.U nake ba? Daddy yace"Eah.
Shakeerah tace"toh yanzu ancanza mun school,kawai idan kazo mayi maganar.
Daddy yace"shikenan baby na amma wallahi banaso kina nisa Dani Sam, Shakeerah tace"Ai hakuri zakayi.
Can dai Daddy yace"My shakee kinsan bansan Auren nan yawuce 2weeks koh? Yatsine face Shakeerah tayi tace"nima papi banason bikin yawuce haka.
Dariya ya kyalkyale dashi kamar wani yaro yace"wayyo Allah I love yhu my shakee bae.
Shakeera tace"me too Bari naje mom na Kira na,daganan na fada mata abinda kace.
Cikin Sauri Daddy yace"Toh toh toh my love maza kije kinji.
Ok bye my papi.
Kashe wayar yayi a tare suka kyalkyale da dariya,khadee tace"Oh ni Daddy na ya afka cikin tarkon mu,Allah ya cigaba da doramu bisa kansa, fauzy tace"kuma inda zamu godema Allah wallahi son Allah da annabi yake mata bada sha'awa ko wani Abu ba.
Tabe baki Shakeerah tayi tace"kanshi akeji ni school dina nake tunani sai dai nayi alkawari *AUREN WATA HUDU* zanyi.
Diddilo idanuwa sukayi a tare suka furta wata hudu?
Shakeerah tace"Da yardan Allah,bijahi rasulillah S.A.W.
"Fakattttt kingama magana, fauzy ta fada.
Sosai da zasu koma school Ammi ta hada musu abubuwa wannan Karan hadda tsakin fate domin duk cikansu su mayun fate ne,sannan ita da fulani suka sake jama Shakeerah kunne.
Sai da suka biya ta tudun wada suka dauki khadee sannan suka wuce, Shakeerah wata mata ta samu hjyr kanta,sai dai rayuwa tasa ta natsu sosai,tunda ta kamu da cutar HIV ta koma ga Allah anan garin kaduna,ta roketa akan zasu dauke ta ta musu hayan cewa itace mom nata,da yske matar akwai kudi sai dai bata taba haihuwa ba.
Ana haka Daddy ya sanar da Shakeerah cewa yana nan zuwa ranar Saturday domin yaga mom nata,babu damuwa Shakeerah tace masa.
Cikin hukun cin Allah Ranar lahado yayi Daddy yakira Shakeerah yace gashinan a kd.
Shiryawa tayi cikin wani fitinanniyar kwalliya, sari ta Sanya sak kaman yanda 'yan indiya suke sawa sai dai rigan irin mai cibiyar nan ne a rufe ruffff tasaki gashinta har gadon baya Banda kamshi babu abinda take,hell shoe tasaka mai mugun tsini.
Sashi yayi ta kwantance,a takaice dai sai da Daddy ya wahala sannan ya iso gidan hjy harira,gida ne hadadde Wanda daga gani an narka dukiya,duk da ginin gidan irin na kusoshin da da din Nan ne,sai dai ko rabin na Daddy baiyi ba.
Koda ya iso sai da yatsaya ya kare ma gidan kallo sannan ya tabe mouth yace"babu lefi 'yar babban gida ne,gsky shakee ta tahada komai.
Karar bude gate yaji,cikin Sauri ya dubi inda yaji karar a tunanin shi Shakeerah ce,sai dai Mai gadi ne ya gaishe shi sannan yace"hjyr tace yashigo.
Shiga sukayi cikin gidan wani part aka kaishi da alamu shine part din baki,Cike da izza yake tafiya,tunanin abin duniya Yake,yasaka wannan ya kwance wannan,gashi a kungiyar su ana gab da bashi green card a dalilin rashin kaso jinin shi,domin ogan su Mr Patrick ya tabbatar da cewa sai ya karar da kwayayan shi a duniya tukuna,ga rashin mutane,dole ana bukatan a rana yadinga homosex sau biyar a kungiyar su.
Bismillah yaji anfada cikin Sauri yadawo da hankalin shi kan megadin yace"ok tnx .
Zama yayi ba'a dauki lokaci ba fauzy tashigo hannun ta da tire bakin ta dauke da sallama sai wata a bayanta da alamu 'yar aiki ce domin ita basket ne a hannun ta.
Cikin Murmushi yake dunan fauzy yace"A'ah fauzy kece?dariya tayi tace"barka Daddy,inayini?
"Lapy Lou yakuke ya mom din naku? Fauzy tace"lafiya lou.
"Kun dawo lafiya?
"Alhamdulillah lafiya Lou Daddy,bari nakira maka ita.
"Ok tnx Daddy yafada.
Ba'adauki wani dogon lokaci ba Shakeerah btakariso Banda karar takalmin ta Babu abinda ke tashi,Kara ne irin ta glass tunkafin takariso Daddy yaji wani kamshi mai matukar dadi ya ziyarci hancin ta,kufullll ya hadiye wani miyau da kyar,da sallama tashigo falon face nata babu yabo babu fallasa,cikin Sauri Daddy ya mike daga kan kujeran da yake yace"Ur welcome my Shakeerah.
Murmushi tayi tare da watsa finger's tace"tnx papi,samun kujerar dake facing dinshi ta zauna,Murmushi Daddy yayi ya samu waje ya zauna yace"My shakee my Queen,jujjuya eyes balls dinta tayi tare da gaishe shi,Cike da farin ciki ya amsa.
Fira suka dan taba sannan tahada masa abubuwan motsa baki sannan tamike tace"Bari ta bashi waje kafin ya kammala, cikin Sauri Daddy yace"Haba my shakee tsakani na dake ai babu haka babu 'yar kunya,koma wa tayi ta zauna.
Sai da yaci abinci a gabanta yayi dam bb abinda yqke saki sai Santi yace"Wai wayayi girikin nan?
"Nice,amsar da tabashi kenan,wani farin ciki yakara Kama shi yace"My shakee waike komai kin hada ne.
Dagowa tayi face dinta bb fari'ah cikin fa e din shagwaba tace"pls papi menene meaning din shakeee?
Shiru yayi sai can yadage kafada yace"I don't know.
"Uhm shine kake kirana dashi?pls kadena kira na dashi har sai randa kasamo meaning din.
Ok Darling yanda kikace haka za'ayi,nan suka kara tattaunawa akan mgnr Aure yakuma ce next week za'aturo magabatan shi, Shakeerah ta nuna masa Babu komai Allah yakawo su lfy.
"Papi to ya maganar school dina?
Daddy yace"na zauna nayi wani tunani gaskiya bazaki cigaba da zuwa ba sai dai ki canza school.
A firgice Shakeerah ta mikie daga zaunen da take tace"Nacanza school fa kace? gasky I can't kawai ka kyaleni idan nagama school din ayi Auren......uhm nina ma fasa Auren, ta karishe mgnr tana mummur guda mouth.
A gigice yadubeta yace"Haba Darling Sam mgnr fasa Aure bai taso ba don haka na amince, Shakeerah tace"wallahi daga baya kacan za nima sai na canza.
"Oya tell me ya yanayin tsare-tsaren school dina zai kasance?
Daddy yace"gaskiya Ni ban tsara komai ba.
Shakeerah tace"Toh papi nina tsara.
"Ok Darling inajinki.
"Yawwa duk weekend zan dinga dawowa,dama dakwai gida da mom ta siyamun nan zan dinga Zama.
Daddy yace"toh gidan yayi miki bb wani matsala.?
Shakeerah tace"yep papi na yayi bb matsala.
Nan suka cigaba da hirar su ta masoya daganan Shakeerah taje takira fake mom nan suka zauna suka fara tsare-tsaren komai,godiya sosai Daddy kema fake mom.
Itama tace"zata sanar da kawun nan Shakeerah.
Da zai tafi yamata ihsani sosai.
_I NEED UR COMMENT_
Xahratty ce✍🏽
Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi 🗡️
💕💕
❤️
[7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
(Daukar Fansa)
Story&writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
_______✍🏽_______
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expert and talented writers,da tamvarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah))
*T.W.A*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
_________________________
Marubuciya:-
_ *A DALILIN 'YAR TSUNTUWA*
_ *MIJIN ZAHRA*
*ND*
*NOW*
*DIAMOND LADIES*
(Daukar Fansa)
*Littafin diamond ladies (Daukar Fansa)na kudi ne duk maiso ya turo katin Naira dari 100 na waya ta wannan number 08060719719,sai nayi adding dinsa a group din*
👌🏽SADAUKARWA👌🏽
Na Sadaukar da page din nan agreku:-
*Zahra Ummu Ayshat*
*Saudat(ummu farhana*)
*Precious*
*Khadija tijjani*
*Ayusha*
*Fatima mansur*
Bismillahir-rahmanir-raheem.
*Da sunan Allah mai rahama mai jin kai....*
_FREE PAGE_
Page:2️⃣8️⃣--2️⃣9️⃣🖊️
___________Sosai su Shakeerah suka mai da hankali wajen karatun sa, a gefe daya Kuma Daddy ya turo magabatan sa wajen fake magabatan Shakeerah an tsayar da magana nan da two weeks za'a daura Aure.
Daddy yaso ayi event sai dai Shakeerah tace ita Sam bataso bada itaba,kudi yaturomata 10million akan tayi siyayya kuma ta hada ma kanta lefe.
Komai shiya siya hatta da kayan daki,domin a dangin Shakeerah bb Wanda yasan da maganar daga Ammi sai fulani Shiyasa bb wani shirye-shirye da ake gudanar wa ta bangaren ta sai dai a gidan hjy harirah.
Ana saura sati guda biki 'yan uwan Daddy suka kawo kayan lefe ciki kuwa harda car key,abun ya birge kowa akwati dozin uku gaskiya Daddy yatara dukiyan haram Allah ya kiyashe mu.
Ranar wata laraba da daddare Daddy na bacci yaji zoben hannun sa yafara rawa,alamun anason mgn dashi,bude ido yayi, nan kuwa zoben yayi haske sosai sai ga wani mutumi ya bayya na a gaban sa da jajayen kaya,mummuna sosai sai wani baki gashi bb alamun imani a fuskan sa, cikin tsawa yace"Lallai Sani kana nan kana bacci muko muna cikin matsala babba.
A firgice Daddy yace"Oga Patrick tuba nakeyi........tsawa ya dakama Daddy"kayimun shiru kaje zaka auro Mana masifa da bala'i a binciken da mukayi wannan yarinyar annoba ce a cikin mu meyasa zaka Aure ta?
Cikin Daddy na shaking yace"A'ah oga Shakeerah Bata da matsala kafin na Aure ta sai da nayi bincike kuma an tabbatar mun da Babu abinda zai faru kamar yanda sauran suka faru.
"Alhj Sani kanaja da magana nane?da binciken da akamaka da Wanda mukayi wannene gaskiya?
Shiru Daddy yayi.
Mr Patrick yace"Oh nagane ka Saboda kaga nabaka karamin shugaban kungiya shine kakeso kayi abinda kaga dama?to Bari kaji Muddin ka Aure yarinyar nan aka samu matsala to kayi kuka da kanka badamu ba.
Yana gama fadar haka yabace battt,tsaki Daddy yaja yace"kilama kunyi bincike ne kunka da alkhairi shine kukeson rabani da ita,aini da Shakeerah sai dai mutuwa,Yana gama fadar haka ya juya ya cigaba da baccin sa.
Shakeerah dasu khadee Suma ta bangaren su sun dage da addu'ah sosai akan Allah yabasu nasara akan Daddy,haka ta bangaren Ammi,fulani da Ummi ma ba'a barsu a Baya ba,a kwana a tashi biki ya kasance saura kwana hudu,Babu wani gyara da Shakeerah taje yi domin ita ba Aure zataje yiba.
Hjy sameera hankalinta yatashi Jin Daddy zai Kara Aure tunda ake mata kishiyoyi bata taba Jin irin wani mugun kishi ba sai akan wannan da za'akawo mata,gaban ta na tsanan ta faduwa matuka ta rasa dalilin hakan.
Kwatsam su Shakeerah na school chairman din department dinsu yakira su Kan cewa antafi yajin aiki,ba karamin Jin dadi sukayi ba shikenan faduwa tazo dai-dai da zama,Ranar Asabar kuwa aka daura Auren Shakeerah da Daddy duk da Babu taro Amma Sai da Daddy ya turo abokan sa,unguwan du hjy harirah yayi makil da manyan Mutane,ana gama daurin Aure Daddy ya dauki Amaryan shi,dama tunkafin yazo Shakeerah taje sunyi sallama da su Ammi da fulani,sosai suka sake bata shawarwari da ja mata kunne Akan kada ta kuskura ta yarda da Daddy.
Irin kukan rabuwar nan da'akeyi Sam Shakeerah batayi ba sukuwa su khadee da fauzy Sunyi kuka kamar ransu zai fita,a dalilin kewar Shakeerah ita kuwa cemusu take suyi hakuri tana nan dawowa soon.
Sosai 'yan uwan Daddy suka tarbeta d farin ciki da kauna tunda family house dinsu suka kaita,Bayan sallar isha'i suka dauketa suka kaita gidanta,direct part din hjy Sameera suka nufa da ita,domin Amarya ma tana can.
Sun samu hjy Sameera akan kujera tayi daurin kirji ture kaga tsiya Sai karkada kafafuwa take tana taunar chwengum.
Sun aje Shakeerah 'yan uwan Daddy zasu gabatar da ita hjy Sameera ta dakatar dasu,kunga kutashi kutafi wannan abun da zaku fada ba yau nasaba jinsa ba don haka nariga na haddace ku ajeta ku tafi,duk da cewa 'yan uwan tane suma,mikewa sukayi suka fita batare dasun tanka ba,don sun San halinta ba kirki tacika ba.
Tsaki Hjy sameera taja tace"kekuma munafuka Sai ki bude mana face din naki domin kuwa muba siyan sa zamuyi ba.
Daddy ne yayi gyaran murya tare da shigowa,sannu da zuwa Aunty Amarya tamai,batare da ya kalleta ba ya amsa.
Bude taro yayi da addu'ah sannan yafara magana kamar haka"Amarya Ina Miki maraba da shigowa gidan ki,Allah yasa kin shigo da kafar dama,pls inaso ki bude face din ki don 'yan uwan ki su ganki kigansu,toh Shakeerah tafada tare da yaye mayafin da ke kanta a hankali.
Duk cikan su suka mike tare da tsalle, Hjy sameera tace"haba haba no wonder,dama nasan za'a rina tunda naga tazo gidan nan nasan tuggu aka shirya maka,Yaya tarasu shine aka baka kanwa ka Aura?lallai ne.ita kuwa Aunty Amarya nuna ta take tayi tace"Amma ke maciyiyar Amana ce,daga zuwan ki rannan shine har kintafi da zuciyar shi wajen malaman garin ku?lallai.
Ture Aunty Amarya Hjy sameera tayi gefe ta matso har gaban Shakeerah tace"lallai yaro baisan wuta ba sai ya taka,yayarki ma bataci galaba akaina ba wajen kishi balle ke 'yar tatsitsiyar ki dake,wallahi tundaga gobe kifara irgawa cewa kinkawo kanki gidan wahala,domin Babu ke babu samun farin ciki a gidan nan.
Tana gama fadar haka ta fice,shidai Daddy shiru yayi Yana tunanin yanda zai yi ya shawo kan matsalar,tsaki Aunty Amarya tayi ta dube Shakeerah tace"munafuka........ Daddy ne yadaga hannu zai mari Aunty Amarya cikin Sauri Shakeerah tarike hannunn shi tace"haba papi na kada kaga lefinta kishi ne yakawo haka,kishin na naka,sannan akan me zaka dake?ita mai danyar jini ma tayi kishi Ina ga wacce tsufa yazomata ta Fadi maganganu na rashin da'a baka hukunta taba sai wannan.
Shiru Daddy yayi tare da wucewa fuuuuu ya nufi wani part daban da alamu shine na Shakeerah,duban juna Shakeerah da Aunty Amarya sukayi suka kece da dariya, Aunty Amarya tace"gaskiya Shakeerah plan dinki yana kyau,yanzu mutashi a part din nan kafin tsohuwar nan tadawo tamana rashin M.
Tabe baki Shakeerah tayi suka nufi part dinta,zage-zage Aunty Amarya take cikin pretend ta wuce part dinta.tsayawa Shakeerah tayi a kofar Falon batare da tashiga ba, Saboda talura Hjy sameera na leken ta ta window,don haka sai tayi kamar batasan inda zatashiga ba.Wayar ta ne yafara ringing cikin sauri tadauka ganin Daddy ne,hade rai tayi kamar yana gabanta batare da tayi magana ba,a hankali yace"Amarya ta kina Ina?
A zafafe tace"gani a waje cikin tantagar yan sanyi Babu Wanda yabani muhalli.
Wat? Daddy yafada tare da mikewa,fitowa yayi yasamu Shakeerah duke ta hada Kai da gwiwa,kwalkwal tayi da Ido cikin Sauri Daddy yakariso yadaga ta yace"Ayya Darling afwan,aina zata kina biye dani dazu dana fita shiyasa.
Turo baki Shakeerah tayi tace"Bakaine kana fushi damu ba?Shiyasa ban biyo ka ba,rungume ta yayi yace"Sorry Darling kinji zo muje nakaiki part dina.
"A'ah ni kawai ka nuna mun part dina na shiga nibazani naka ba,no kizo muje nawa yanzu ina wani Abu ne a cikin nan.
Wani irin kallo Shakeerah tamai tace" ban Isa inga abun bane papi?
Daddy rudewa yayi yace"Haba Darling kin Isa har kin wuce zo muje part dina inyaso mayi maganar da zamuyi,hannunta yakama itama Kuma Sai waigen part din nata takeyi,part din tabbas yatsaru iya tsaruwa ya hadu iya haduwa, bedroom din shi yawuce da ita sannan yace gashinan zuwa tashiga toilet ta watsa ruwa kafin yazo.
Dubanshi tayi cikin Sauri tace"papi Ina akwatinan kaya na?Dafe kai Daddy yayi yace"nabarshi acan but mezaki dauka?
Zansa pad ne da Kayan bacci,diddilo idanuwa yayi yace"kina al'adah ne?
Shakeerah tace"Eah,shiru Daddy yayi sai zuwa can yayi murmushin gefen baki,Wanda bakowa xai fahimci yayi ba, Amma dayake Shakeerah Shakeerah ce Sai da tagano manufar smile din nashi ko na menene I don't know.
"Darling bari naje give me 10 mnt.
Kada Masa kai Shakeerah tayi kamar kadangaru wa,cikin Sauri yafita,mikewa tayi tafara lekasa ta window,cikin Sauri yqshiga part din ta,yamai da kofar ya rufe,sam Bata tatashi daga window din ba, minti goma kamar yanda yace mata sai gashi yafito da wasu manyan Mutane kamar sa su biyu sai saurayi daya,duk kansu sai gyara mazagin wando suke.
Sakin labulen Shakeerah tayi cikin Sauri ta fada toilet tare dasa key,wanka tafara,tanajin shigowar shi,shima Kayan ya tube sannan yasamu gefen gado ya kwanta dagashi sai boxes da singlet.
Fitowa Shakeerah tayi sanye da towel a kirjinta Wanda yatsaya mata dai-dai kan manya-manyan cinyoyin ta,sam Shakeerah bata zata yana dakin ba,don takashe glob din mai haske tabara mai duhu na barci.
Jitayi kaman ana mata numfashi a dai-dai kunnun ta, tsorata tayi cikin Sauri ta juyo.
_manage pls my guy's_
I NEED UR COMNENT.
Xahratty ce✍🏽
Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi 🗡️
💕💕
❤️
[7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
(Daukar Fansa)
Story&writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
_______✍🏽_______
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expert and talented writers,da tamvarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah))
*T.W.A*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
_________________________
Marubuciya:-
_ *A DALILIN 'YAR TSUNTUWA*
_ *MIJIN ZAHRA*
*ND*
*NOW*
*DIAMOND LADIES*
(Daukar Fansa)
*Littafin diamond ladies (Daukar Fansa)na kudi ne duk maiso ya turo katin Naira dari 100 na waya ta wannan number 08060719719,sai nayi adding dinsa a group din*
Bismillahir-rahmanir-raheem.
*Da sunan Allah mai rahama mai jin kai....*
_FREE PAGE_
Page:2️⃣4️⃣--2️⃣5️⃣🖊️
___________Cikin mamaki Shakeerah ta dago tana dubanshi tace"Aure kuma Daddy? nice zaka Aura? Face din tausayi yayi yace"wallahi da gaske nake Shakeerah zanbaki irin kulawar da kikeso zanji dake Allah.
A jiyan zuciya Shakeerah tayi tace"Ok naji but kabani time inje inyi thinking,sake marairai face yayi yace"har tsawon wani lokaci kikeso nabaki Shakeerah ta? Dariya ne yaso kubuce ma Shakeerah a dalilin Shakeerah ta da yace,daure wa tayi tare da yatsine face tace"Anyway sai na koma gida duk yanda mukayi da mom zakaji.
"Ok babu da muwa,Daddy ya fada yana washe hakora,fita Shakeerah tayi a motan ta nufi cikin gida.
Ta mirror din jikin motan shi yake ganin yanda take tafiya,ga buttocks din ta suna wani juyawa,miyau ya hade da Sauri tare da lashe harshe a fili ya furta"zan kasance dake har abada,kuma bazan taba bari ki haihu ba shakeey beb.
Shakeerah kuwa Koda ta shiga ta cidda fauzy ita da matan Daddy suna hira suna cin kaza guda daya,sallama tayi ta shiga dakin duk cikan su suka amsa.
Amaryan Daddy tace"hmm albarkacin ku wai yau ni nake cin kaza a gidan nan da nama,wanda rabon da nagansu ankusa 1year.
Daga Shakeerah har fauzy dagowa sukayi suna duban ta, Shakeerah tace"kina irin wannan tankamemen gidan kike cewa rabon da kiga nama kin manta?murmushin yake tayi tare da nooding head nata kasa tace"bazaku taba ganewa bane Shiyasa na kagu Alhj Sani ya sakeni but yaki ya zanyi?gashi sai aikin shekemun yara akeyi a Kan wane dalilin?
Zama su Shakeerah suka bata,cike da bariki Shakeerah tace"Aunty Amarya wani irin magana ne wannan?dama yaranki duk kashesu akeyi?
Shiru Amarya tayi taba share hawaye tace"kwarai ma kuwa,domin duk Ina da hujjuji na,shi din azzalumi ne,mugu ne kuma matsafi.
Cike da furgici su Shakeerah suke duban ta,ta cigaba da cewa"wallahi tallahi Alhj Sani Mai Iyali har jinin Mutane yanasha a ciki kuwa duk na 'yayan sa ne,yanzu haka akwai tsohuwar matan sa da diyoyinsa uku mata da suka gudu har yau ba'a gansu ba,sannan shugaban tsafin su ya sanar Masa da cewa muddin wannan khadee tana raye to zata hadu da hatsabibiyar kawa wacce ita zatayi sanadiyar rugushewar farin cikin sa.
Dalilin da yasa yake nemansu ruwa ya jallo kenan Amma Bai gansu ba,babban danta dayake karatu a Spain ma yanzu ya bace babu shi babu labarin sa,Yana so na cigaba da haihuwa yana kashemun 'yaya Shiyasa naje aka daure mahaifata,dashi da uwar gidansa suke wannan halin sai dai inaso na tona masa asiri yace"Muddin na tona sai yasa an tsotse mun jini da duk dangina.
Gabadaya tagumi Shakeerah da fauzy suka sanya,tabbas Daddy azzalumi ne,shine a haka yake Abu sumumi sumumi dama ance ka kalli mutum grassnes.
Kwanan su Shakeerah biyu,a kwana biyun nan sunga abubuwan al'ajabi kala-kaka a ciki kuwa harda Hjy sameera inda tafito yin tsafi farfajiyar gidan tsiraran Allah haihuwar uwanta da uban ta.
A bangaren Daddy ma ya matsama Shakeerah lamba da maganar soyayya,ke a karshe dai Sai da Shakeerah ta bashi number wayar ta sukayi sukuni,sosai kafin su tafi suka sissiyoma Amaryan Daddy Kayan kwalam,su busashshen kifi,soyayyan kaji, cake's, doughnuts da dai sauransu,sannan suka mata ihsani sosai.
Hannun fauzy jaye da Dan madaidaicin trolley bag din su, Amaryan Daddy ta rakosu,sun cidda Daddy da wata mata sai Hjy sameera a farfajiyan gidan,da alamu magana suke sosai.
Gabadaya Mai da hankalinsu sukayi kansu Shakeerah cikin Sauri Daddy yakariso Cike da mamaki yace"Ah Shakeerah yau ne zaku tafi gida,wani shu'umin kallo tayi masa mai tare da fassarori da dama ciki kuwa harda kara rikita zuciyan Daddy ai ko tuni ya rufta tace"Eah zamu tafi yanzu Saboda muna da Exam gobe a school,dafe kai yayi yace"Oh Kai nima na sha'afa wane school kike ne? Sake watsa manyan eyes dinta tayi tace"A.B.U nake, Daddy yace"Ok then wani department kenan?
Yatsine face Shakeerah tayi tace"bangaren Medical lab am bari muyi sauri Koh?
Murmushi yayi yace"Babu damuwa ku jirani na fito koh?juyawa yayi zuwa part dinsa.
Hjy sameera kuwa ganin rawan kafar dayake akan su Shakeerah yasata karisowa dai-dai gaban Shakeerah ta tsaya ido cikin ido take kallon Shakeerah tun daga head to toe,yanda take mata itama Shakeerah shi takeyi mata, Hjy sameera tace"Kukuma daga ina kuke har kukayi kwanaki bansan da zaman ki gidan nan ba sannan kunfito bangaren wannan munafukar?tayi maganar tana dungure kan Amaryan Daddy,duban ta Shakeerah tayi itama ido cikin ido tace"kijira idan mijinki yafito sai ki tamvayeshi ko mu din suwaye kingane?
Daddy ne yafito hannunshi rike da bandir din dolas har guda biyu ya bawa Shakeerah tare da cewa ayi siyayyan school, godiya suka Masa fauzy Kuma ta'amsa kudin, Daddy da janshi ya dauki trolley bag din su yasaka musu a but,ita dai Hjy sameera tana kallon ikon Allah,figar motar tayi a sukwane ta fita Mai gadi na daga mata hannu,domin 'yan kwanakin nan da sukayi tare yaga gidan ya dan gyaru kadan.
Bakuwar su Daddy itama sallama ta musu ta tafi sai yarage daga Daddy sai Hjy sameera sai Amarya,tsawa hjy sameera ta daka mata tace"munafuka to tsayuwar me kike mana Kuma anan?da gudu Amarya ta shige part din ta,juyowa tayi kan Daddy tace"Kai kuma wannan rawar kafar da kake a Kan wannan 'yan matan na menene?dariya Daddy yayi yace"kannen marigayiya saddiqa ce koko kinaso nadinga nuna shariya a garesu ne har a gano wani abu a gareni,Murmushi Hjy sameera tayi tace"Shiyasa nake sonka Alhj na Saboda wayanka.
Shima dariya yayi,Nan suka shiga cikin gidan.
Alhamdulillah su Shakeerah sun Isa gida lpy sosai suke farin cikin ganin juna,murna khadee take sosai,lafiyayyan waina da miyan da tayi ta zobo musu.
Zama sukayi gaba dayansu,fauzy tadubi khadee tace"khadee me aka girka Mana ne?Murmushi khadee tayi tace"waina ne gashi nan kuyi manage don kunsan vazai taba kaiwa dadin na Shakeerah ba bari na dauko muku man shanun Kila ya soyu.
Sosai sukaci wainar gabadayansu daganan aka dasa hirar yaushe rabo,bawa khadee labarin komai sukayi,fauzy tace"gaskiyanki khadee mahaifin ki hatsabibin mutum ne,mgnr zargin Hjy sameera da ake babu karya domin kungiyar su daya,Cike da damuwa khadee ke duban su tace"Dama Daddy baiyi nadama ba,hasalima neman mu yake yakashemu,duk soyayyar dake tsakani na da Daddy?sosai suka fara lallashinta,khadee tace"munsamu dama ta farko Wanda shine mafita Shakeerah da Daddy na yace"Yana sonki mekika ce?Murmushi Shakeerah tayi tace"nace masa yabani lokaci nayi shawara.
Khadee tace"Toh shikenan Allah yakara dauramu bisa kan kowa.
______*SAUDI ARABIA*_____
Tas! tas!! tas!!! Karar cover shoe dinsa ne kawai ke tashi,duk da alamu yana da tsayi ko ba'a fada ba Saboda tsayin kafar sa, Wow Masha Allah kirarren namiji Mai jikin Kira ko da ganin jikin sa kasan cewa ana motsawa Saboda yanda yake da Kira,da yawan mutanen asibitin sai gaisuwa suke aika masa dashi,face dinsa babu yabo babu fallasa da alamu dai kaman shi irin mutanen nannne marasa son hayaniya ko wace iri ce,face dinsa zagaye yake da saje Wanda ya kwanta yayi lufff dashi gashi bakin Kirin,mutum ne shi mai manyan idanu ba su cika manya ba,hancinshi har baka sai mouth dinshi dan dai-dai a tsakiyar sajenshi,fari ne shi irin farin larabawan nan. Shirt ne ajikinsa da wandon suit,yayi tokin sai neck tight dake wuyan sa,gefen hannun sa na hanu rike da briefcase na dama Kuma rike da labcourt.
Bude office dinsa yayi ya shiga da alamu jiran sa akeyi ma,Bayan ya zauna wani yashigo musabaha sukayiwa juna suna sakin ma juna smile suna tafa hannu,Jalal Wai ina kashige ne kwana biyu nakira wayoyin ka duka switch off,dafe kai Wanda aka kira da Jalal yayi yace"Kai dai Bari Marwan wallahi hutu naba kai na cox kan nawa yana daukan caji fa da yawa ga hidiman yara kafin nafito sai na shirya su,daganan sai su wuce school.
"Af dama nasan hakan zai faru, kirir-kiri kaki daukan shawara ta ne,na e ma kadauko matar ka Amma kaki,wannan hidiman mata ne ba namiji ba.
Murmushi Jalal yayi yace"bazaka gane ba Jalal Amma kabari idan lokaci yayi zaka fahimci komai.
Kada kai Marwan yayi yace"Ok tohm shikenan fatan kayi breakfast koh?
"Yeah da zan fito nasha coffee nd biscuit yayi maganar yana daddana laptop din da ke gaban sa.
Marwan yace"yadai kamata kadinga breakfast mai kyau gasu Chip's su Arish nd egg,plantain but kadena Shan wani coffee da biscuit kullum,kasan cewa anjima munada tiyata da zamuyi har uku koh?
"Yeah I know,yayi maganar batare da ya dago ba,dage kafadu yayi Marwan yafita domin yasan halin Abokin nasa.
Wayar sa ce tafara neman agaji hannu yakai tare da dauka, wifey yaga an rubuta,picking call din yayi tare da karasa a kunnen sa, kuka ake sosai daga can bangaren,haba haba Abban siyam mai na akaita maka daka zabi rabani da 'yayana?wallahi kadawo mun da yarana wallahi nayi regret din Auran ka tunda kai tarbiyyan wancen tsohuwar kawan ce...... Bata karisa ba yadaka mata wani tsawa duk da cewa a waya ne Amma Sai da tsoron da taji ya bayyana.
Jalal ya hade fuska kamar tana gaban sa cikin wani irin murya yace"Laweezah!!!! Ina fada miki duk wani rashin kunyar da zakiyi ya Kare a kai na yadena taba fulani domin ba sa'ar ki bace,fulani itace dalilin aure na dake,domin da bata matsamun ba da bazan Aure gidahuma jahila mara tarbiyya irin ki ba, maganar yara kuwa bazan dawo dasu ba,wallahi muddin kika gansu a 9ja hutu muka zo,kuma zamu koma.
Idan kinyi hankali Zaki dinga Zama da yaranki,nan ne bazan kawo kiba kidau mataki,Yana gama mgnr ya kashe wayar sa gabadaya.
Dafe kai yayi yana kyamar hallaya irin na Laweezah Sam ballagaza ce,tumowa yayi da mgnr Hjy shamsiyya(Duk wanda yahada iri da Inna Baraka sai yayi nadama),a hankali ya furta nima gani nan ina nadamar.
______ _NIGERIA_ ______
Laweezah wannan wani irin maganar banza ce kikce wai yasake ki? Ashe dama baki da hankali?kin manta mahaifiyar ki Sam tatsani farin cikin ki da zarar an sake ki murna zata fara ita da sauran 'yan uwanki,dariya wata kanwar maman Laweezah tayi tace"Hjy kenan kintaba ganin uwar da tahaifi danta ta tsaneshi,sai dai tatsani halinsa.......ke dallah ki mana shiru ai duk halinku daya don Allah tashi kibani waje salima.
Salima auta ce a wajen Hjy Baraka Kuma sa'ar Laweezah ce sai dai ba sunfiye shiri bane tunda halinsu ba daya ba, mikewa tayi tace"Allah yabaki hakuri don Allah.
"Eah din Ameen Hjy Baraka ta fada,tabe baki Laweezah tayi tace"munafuka ba.
Hjy Baraka tace"Rabu da ita hassada take miki Saboda ita har yanzu babu mashin shini.
Dariya Laweezah tasa tace"Hjy Autar ki cefa,ni ban taba ganin inda mama bata shiri da Autar ta ba sai ke da salimah, Hjy Baraka tace"ita dince batajin magana halin mu da ita ba daya bane,keda halin mu guda ba gamu a inuwa guda ba?
Laweezah tace"Hakane Kuma.
Sosai su Shakeerah suka maida hankalinsu akan Exam din su duk da cewa yau saura kwana guda su gama,Kuma hutun 2weeks suka samu,bangare daya Kuma suna kokarin ganin sun nemawa juna mafita, Daddyn fauzy ne yakira,sisai sukayi video call dashi gaba dayansu har da mommy din ta(kada ku manta marikan ta,iyayen gidan kanwar ta dijee),Nan Fauzy ta rokeshi kan yabarta wannan Karan tayi hutun ta a gidan su Shakeerah.......shiru yayi sai can da kyar ya amince shima sai da sukayi karyan Ammin Shakeerah Babu lafiya.
Bayab sun gama Exam a Ranar suka wuce zaria Cike da farin ciki a zukatan su,da kokarin ganin wannan hutun zaisa su gano mafita akan Daddy.
Tafe suke a mota da yake hanyar kaduna duk ana gyara sosai Shakeerah ke gudu akan titin,juyowa fauzy tayi ta dubeta tace"Shakeerah Anya wannan mafitar da muke nema basai anhada kai da wani ba? Shakeerah tace"nima tunanin da nake kenan,abinda za'ayi yanzu mufara wucewa gidan su khadee don tattaunawa da Ummi.
Gabadaya suka amsa da toh,koda suka shigo Zaria yamma tayi sosai domin sallar magrib wasu masallatan ma Sukeyi,direct tudun wada suka nufa.
Sosai ummi da sajeeda suka tarbi su Shakeerah cikin farin ciki,sallah suka gabatar sannan sukayi wanka sukaci abinci,Bayan anyi sallar isha'i nan su Shakeerah suka bawa Ummi labarin gidan Daddy da bukatan sa akan Shakeerah.
A jiyan zuciya Ummi tayi tace"lallai Shakeerah kunyi kokari barin ma ke,ina son alakarki dasu domin kina basu karfin gwiwar yin Abu da ciremusu tsoro,to yanzu maganar Auren naki da yace zaiyi fa?ki amince tanan ne kawai zamu iya Samun mafita kije kiyi shawara da Ammin naki.
Diddilo idanuwa Shakeerah tayi tace"
_I NEED UR COMNENT_
Xahratty ce✍🏽
Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi 🗡️
💕💕
❤️
[7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
( Daukar Fansa )
Story& writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
______✍🏽______
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expert and talented writers,da tambarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah))
*_T.W.A_*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
_________________________
Marubuciyar⬇️
_ _A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_
*DA*
_ _MIJIN ZAHRA_
*Littafin diamond ladies (Daukar fansa) na kudi ne duk maiso ya turo katin Naira dari biyu 200 katin waya ta wannan number 08060719719, idanma da ragi zan iya bayan mundai daita sai a neme Ni ta wannan number 08060719719 Sai nayi adding din mutum a group din daimond ladies (Daukar fansa),wadanda suka biya kadai zan zira a ciki.....kushiga daga ciki kusha labari darasi da nishadi,fadakarwa,ilimantarwa,Nagode*
Bismillahir-rahmanir-raheem.
Da sunan Allah Mai rahama Mai Jin Kai.....
Page :1️⃣_5⃣🖊️
_DAN DANO_
_________Ihu yakeyi sosai har wani numfashi yake daukewa tsananin azaba,na firgita da ganin katon mutum Mai jini a jika kamar wannan yana ihu haka gashi ko wando Babu a jikinsa da gashi sai wani dan shirt, lamarin ya firgita Ni,cikin sauri na Isa wajen don Jin abinda ke faruwa.........la ilaha'ilallahu abinda nagani yasani firgici matuka.
Wasu kyawawan 'yan mata na gani son kowa kin Wanda yarasa,duk cikansu Babu makusa,sai dai dana lura da kyau na gane acikin su daya tafi kyau,rike Daya take da wandon a hannun ta,wacce tafisu kyan ne naga ta dauki wani Abu a cikin kwanon Sha Yana tururi ta bude kafar sa, dai-dai wajen abin fits*rinsa ta tsiyaye wannan abun dake kwanon,ihu ya saki Mai cike da wahala numfashi yaja a wahale tare da fadi "Innalillahi wa Inna ilaihir raji'un don Allah kuyahakuri wallahi har abada bazan sake ba na tuba wallahi.
Kwanon na duba naga soyayyar mangyada ce tafasashshe suke zuba Mai a joy..*ck nashi.
Bai karisa maganar ba dayar ta daga hannun tabashi punch a mouth,a take anan mouth din yafashe tace"Dalla yimana shiru mutumin banza gaka a fuska sak limami,Amma a cikin zuciya Kai Dan iska ne Lamba daya.
Wani ihun ya yanka jikinshi gabada Banda rawa babu abinda yake,ga zufa na kwaraya masa a jiki.
Duban joy.*ck din nayi gaba daya tatashi tayi sundum ga fatar tayi luhu- luhu ta duru ruwa alamun dai Kuna.
Kyakkyawan cikinsu tasake daukan kwanon Shan ta watsama abun nasa Aiko yasake sakin wani ihun mai firgitarwa,gabadaya sai da namar wajen ya kwashe.
Shikuwa tunda ya saki ihun Nan ya suma a take anan,ganin haka yasa 'yan matan yarda kwanon Shan suka kinkimi rishon su da sukazo dashi don yin wanna aikin,suka fito daga tsohon ginin (kankon),wata hadaddiyar mota kirar benz suka nufa,Shiga sukayi sanya Sanya dariya da tare da fashewa da ihu.
Wani madai daicin gida suka nufa,sauka Daya daga cikinsu tayi tasa key tabude gate din sannan tashiga tacire padlock din ta ciki ta wage gate din.
Shiga da motar sukayi ciki tare da paka ta a inda ta dace,suka fito suka shiga Falon.
Masha Allah Falon dan dai-dai yaji kujeru kirar royal chairs dark blue zallah sai kwalliyar golden tare da troepillows golden Sai Chinese carpet golden,plasma center table set din kujeru sai labulaye dark blue.
Ga badayan su watsewa sukayi a cikin kujerun suna mai da numfashi,mikewa kyakkyawar cikinsu tayi tace"Babie's nifa banyi sallah ba bari naje bedroom dina nayi idan nadawo akwai history.
Amsawa sukayi da "Ok baby,Daya a cikinsu tace"A dade anayiiiiii,gaba Daya suka hada baki wajen furta"Sai gaskiya!!!!!
Dariya suka kyalkyala gaba dayansu,itako ta shige toilet
Washegari karfe 7:30 duke da lectures gashi Mr Right ne keda first period sunan da suka samasa. Wai suwaye 'yan matan nan Shakeerah da Fauzi sai khadee.
Shakeera duk Wanda yaganta yasan 'yar gidan Hutu ne saboda jikinta kawai yanuna ga diri fatan kaman wani butter- butter duk wanda yaganta yaga 'yar hutu da jin dadi,akwai yauki da yanga ga aji,sai dai abinda ya kasheta masifa,masifaffiyace na tashin hankali.
Fauzi ma babaya wajen kyau sai dai duk kyanta batayi ko rabin na shakeera ba,ita Kuma black beauty ce tanada kyanta dai-dai misali, itama akwai ado da kwalliya ga yauki sai dai Kash itama masifa shi ya kasheta.
Sai hajiya khadeeja ita Kuma farace tasss,tana da kyau sai dai zata biyu bayan shakeera,tana kwalliya da ado ga iyayi da feleke,sai dai Kash khadee akwai tsoro na bura uba.
Haduwar makaranta yahadu wato KASU anan suka hadu,halayyarsu ce da tazo guda shine suka hada kai suka sawa kansu daimond ladies,sai dai ko wacce kullum zancen ta shine daukar fansa,ko me yafaru dasu Sai munji a gaba.
Duk cikansu Riga da wando suka Sanya sannan suka dauko hijjabs dinsu babba yadi hur hudu suka Sanya.
Ko breakfast basu hada ba suka zari mukullin mota tare da figarta suka hau kan titi.
Shakeera ta iya tukin gan-gan ci a titi idan tana driving masu mota da daba bata hanya suke,tunda ta sanyo kan motarta cikin school din aka tsaya dubansu samari da 'yan mata kowa kallonsu yake,burin ko wane saurayi da budurwa ace yana hulda da daimond ladies.
A dai-dai inda ake parking motoci suka faka tasu,fitowa sukayi daga cikin motar shakeera ta sama motar key sukuma suka nufi hanyar class din.........
Gaba daya jan birki sukayi a kofar class din,domin Mr Right ya rigasu shiga dafe kai sukayi hannu khadee tafara yarfewa Cike da tsoro tace"wayyo Allah shikenan ya rigamu shiga yanzu ya zamuyi?gashi test akeyi,harara fauzi ta dago ta watsa mata.
Shakeera ce takariso tana fadin "A'ah babies meyafaru na ganku a waje haka?Fauzi tadago tace"kinsan dan rainin wayon Nan ne a ciki gashi bamu taba late ba sai yau,yamana warning akan kada abari yariga shiga to gashinan.
Tsaki shakeera taja tare da shiga cikin class din tana furta"Excuse Sir! Tayi maganar tare da shigewa class din,har takai wajen sit dinta sai dai ta juyo"Oh babies ku shigo mana time yana wucewa gashi test akeyi,daga mr right har student din binsu da kallo sukayi babu Wanda ya Isa yayi magana domin kowa yasan diamond ladies.
Bayan sunga ma test aukayi summit saboda suna da kokari sosai barimma shakeera,direct gida sukayo.
Koda suka dawo shakeera ce da girki don haka kitchen tashiga bayan ta cire hijjab dinta.
Girki tafara,tunanin Dora Abu Mai sauki tayi....a karshe ta yanke shawarar yin taliya da manja da yaji.
Kwala mata Kira fauzi tayi,cikin Sauri tafito daga kitchen din tana fadin"Meye haka fauzi?irin wannan Kira haka,wat hppnd?
Duban ta fauzi take tace"Zauna ki kalli TV kiga meke faruwa.
Sai a lokacin ta maida dubanta kan TV.
Labarai aka fara tare da pic din wani mutumi zai kai 46years,dan jaridar ne yafara magana kamar haka"To jama'a ana dara ga dare yayi,wannan wannan bawan Allahn ne malamin makarantar islamiya da yayiwa dalibarsa fyade 'yar 12years,Wanda aka dade ana nema,to gashi yau ya kawo kansa a dalilin wasu 'yan mata da suka hukuntashi a cewar su kotu ta kasa yanke masa hukunci dai-dai da lefinsa.
An dai sameshi a wani kango ne Rai a hannun Allah domin an Kona masa abin fitsarin sa,a binciken da likitoci ma sukayi da wuya wajen ya sake aiki,sai dai bari muhadaku da bawan Allahn da iftila'in nan ya sameshi.
Fauzi ta saki ihu tare da cewa baka ga komai ba ma kadan akayima.
Nuno shi akayi a gadon asibiti an nannade joyst*ck din nasa da bandeji magana yafara bayan"Assalamu alaikum jama'ah,a yau dole na amsa lefin da na gasgata a kotu, tabbas ni nayiwa wannan yarinyar fyade.
Dan jarida yace"To Allah gafarta malam me yahanaka da amsa lefin ka a kotu?
A jiyar zuciya ya sauke Wanda da ka lura zakasan cewa da kyar yakeyin magana"Saboda inajin kunyar duniya,Ina tsoron mutumcina ya zube a idon duniya,na manta cewa da kunyar lahira gwamma na duniya.
Dan jaridar yace"To Allah gafarta malam Aida an nemeka anrasa ko,ko zaka iya sanar damu inda ka gudu?
Girgiza Kai yayi yace"Sanar daku bashida amfani,nidai abinda nasani wasu 'yan mata suka biyu ni har inda nake suka daukeni suka kaini kango,bayan sun min dukan tsiya shine suka konani,har yau Cike nake da mamaki da tsoro, Ina tunanin Anya su din mutane ne?saboda suna da karfi,sannan kuansu yayi yawa,a tunani na aljanu su suka aikata mun wannan lamarim.
Dariya Dan jarida yayi sannan yace"to masu aikata wannan lamarin da masu niyyar aikatawa,Kila wannan abun fa da yafaru da Allah gafarta ya zame muku ishara a gaba.
Nan dai aka gama labaran aka gama labaran,mikewa shakeera tayi tare da shigewa kitchen,ita kuwa khadeeja banda kuka Babu abinda takeyi saboda ita khadeeja akwai tausayi.
Tsaki Fauzi taja tace"kedai Kika sani Sai kace ba kece mai soya mai a risho ba.....khadeeja batasan sanda ta fashe da dariya ba,don maganar ya bata dariya.
Xahratty ce✍🏽
Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi🗡️
💕💕
❤️
[7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
(Daukar Fansa)
Story&writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
_______✍🏽_______
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expert and talented writers,da tamvarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah))
*T.W.A*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
_________________________
Marubuciya:-
_ *A DALILIN 'YAR TSUNTUWA*
_ *MIJIN ZAHRA*
*ND*
*NOW*
*DIAMOND LADIES*
(Daukar Fansa)
*Littafin diamond ladies (Daukar Fansa)na kudi ne duk maiso ya turo katin Naira dari 100 na waya ta wannan number 08060719719,sai nayi adding dinsa a group din*
Bismillahir-rahmanir-raheem.
*Da sunan Allah mai rahama mai jin kai....*
_FREE PAGE_
3️⃣0️⃣--3️⃣1️⃣🖊️
____________Daddy tagani Yana kokarin kai hancinshi Kan shoulder din ta,cikin Sauri ta goce tare da janye jikin ta daga gareshi,kallon ta yayi idanunshi ya rine yayi ja jazir kaman banashi ba,a hankali yake takowa inda Shakeerah take.
Duk da cewa ta tsorata da yanayin nasa Amma Sai ta dake tare da kura Masa Ido ko kiftawa batayi,jikinsa ne yayi matukan sanyi a hankali ya zauna kusada ita a gefen gadon.
A hankali yace"pls my Darling kiyi kokarin bani hakki na mana,a firgice Shakeerah ke duban sa tace"Papi???? Takira sunanshi da alamun question mark.
"Papi nace maka Ina period pah.
Daddy yace"Don kina period sai akacemiki ba'a kokarin sex a haka?
Wani kallo Shakeerah ta jefeshi dashi na kana da hankali kuwa,a hankali tace"yau da asuba kaje ka tambayi liman hukuncin mai gidan da yasadu da iyalinsa tana period.
Shiruuuu papi yayi kamar mai tunani zuwa can "My Darling kenan kina burgeni kodan bakin nan naki na tsiwa kekoh?yayi maganar cikin sigar wasa yasa Yana nunata.
Itama Shakeerah da murmushin shin tabishi zuwa can tace"pls Papi kabani pad Ina Jin yanazuba sosai,mikewa Daddy yayi cikin kasala yaciro wani Dan karamin key a aljihun shi,wani walkiya Dan karamin key din yake kamar diamond.
Bude wadrope din yayi sai ga wani Abu ya bayyana kamar laptop domin har wasu harufa za'asa,Jim Daddy yayi ganin haka yasa Shakeerah dukar da kai,juyowa yayi ya tabbatar da Bata ganin shi sannan yasaka haruffan guda bakwai duk da cewa bansan meyasa ba Kuma bansan meya a ciki ba,sai dai da alamu wadrope din nan ba'abin arziki bane a ciki.
Sai da yagama rashin gaskiyar da zaiyyi Sannan ya ciro wata Riga a Leda sai packet din pad guda ya maida kofar ya rufe.
Karisowa yayi kusa da Shakeerah yace"Darling ga pad can kidauko sai wancan nyte gown din shima kidauko kisaka yanzu.Karkatar da wuya Shakeerah tayi tace"Why not bazaka dauko min ba papi?tayi maganar cikin muryan shagwaba.
Murmushi Daddy yayi sannan ya juya,dauko pad din yayi da night gown din yabata,amsa tayi ta mike tace"Sai da safe papi pls bani key din part Dina.
Da alamun baiso barin ta tafiya ba sai dai yakasa musa mata duk abinda tace Masa.
Gudu-gudu Sauri-Sauri Shakeerah ta shiga part dinta,wani kamshi ne Mai Dadi ya bugi hancinta lumshe idanuwan ta tayi a hankali sannan tabude,farlon madai daici ne sai dai yanada matuoan kyau sosai,sai da tazaga ko Ina sannan ta shiga toilet bata saka pad din da Daddy yabata ba domin dama tana tafe Dana ta pad din a dalilin wani tambari da taga ansa Mai Kan maciji yasa Taki saka pad din Daddy,Ciro night gown din tayi daga cikin ledar shima tambarin Kan maciji ne a jiki.
Wani tunani tafara wanda bansan metake aiyanawa ba,tana rigar kallon rigar Sani ko antaba yimata nayani akan sa.
Toilet ta shiga tasake wanka sannan ta dauro alwala,app din complete Qur'an ta bude a wayar ta sai karanta was takeyi,Bayan ta kammala tayi addu'o'in bacci sannan ta shafe ko Ina ma jikin ta dashi daukar rigar night gown din ta tayi tasaka, harta ja bargo sai can ta tuna key kawai tasaka,mikewa tayi cikin Sauri ta saka sakata a kofar sannan tayi ajiyar zuciya.
Hawa gadon tayi tafara kokarin yin bacci don shi takeji sosai,Bayan takashe fitilan dakin da take,gani tayi an wulkita ta window dakin ta da alamun inuwar mutum zuwa can sai Kuma shiru yabiyo Baya,ba a dauki lokaci ba taji alamun an bude kofar farlon ta.
Kirjinta ne yafara bugawa jikake fat! fat!! fat!!! A hankali ta sauka akan gadon ta cikin sando tafara leka jikin kofan ta,cikin Sauri taka baya a dalilin mummunar halittar data hango ya tunkaro dakin ta,ruwan maganin da fulani ta anso mata ta dauko a jarka aikuwa tabude tadinga yayyafawa a jikin kofan ta da bakin kofan nata.
Wani murya ne mai amo Babu dadin ji ko saurara ya kwala wani irin kara a dalilin karisowa bakin kofar,a hankali kasan dakin yafara wani irin jijjiga,sosai Shakeerah abin ke Bata mamaki sai kace a film ko a labaran da ake badawa.
Can Kuma Sai shuru wani Abu bai sake faruwa,a hankali aka fara ihu a farfajiyar gidan Daddy,cikin Sauri Shakeerah ta nufi window dakin ta,wasu irin Mutane masu wani irin halittu taga sun nufi part din Daddy su kusan bakwai,zuwa can Hjy sameera itama tafito daga part din ta tashiga na Daddy.
Shiru Shakeerah tayi tana mamakin shaharan su Daddy tunda lamarin har yakai suna hulda da aljanu.
A bangaren Daddy kuwa Bai San wani yashiga part din Shakeerah ba,domin shi muguwar sha'awar ta ce takama sa Wanda yasashi baccin wahala batare da ya shirya ba.
Karan da yajine yasashi mikewa da Sauri ya bude window,Karan ihun dodon kungiyar su yakeji kuma da alamu a part din Shakeerah ne tunda gashinan wani irin hayaki ya turnike,zuwa can kasan gidan sukaji yafara girgiza, Murmushi Hjy sameera tayi tace"nasan yanzu aljani lamzit yagama Miki aiki don haka yarinya sai dai uwarki ta haifi wata bake ba,tasake sakin wani shu'umin Murmushi tace'Daga zuwan ki kinemi ki fadamun mgnr banza,to zanfara maganin ki wannan somun tabu ne.
Daddy kuwa ganin abinda ke faruwa ba kankanin firgita shi yayi ba,burin shi Allah yasa Shakeeran shi tana lafiya Lou, nufar hanyar fita yayi,a take zoben hannunn sa yayi haske,kirjin sa ne yabuga domin da alamu 'yan kungiyar su suna tafe tunda hasken ring din is too much.
Aikuwa ilai Mr Patrick ne da wasu su shida,sai dai sun canza kamanni sun koma irin na aljanu.
Sune mutanen da Shakeerah ta hango.........
Cikin Sauri Daddy yafara Mika gaisuwa ga Mr Patrick, daga masa hannu yayi cikin hausar sa ta gwaraye yace"Sani babu abinda zaka sanar mana,kayiman lefi Kashi da Kashi muna shareka shine abin yake hadawa harda kashe mana 'yan kungiya?
Zaro ido Daddy yayi yace"Kisa kuma oga?Ni bantaba kashe wani Dan kungiyar mu ba.......tsawa Mr Patrick yadaka masa"Karyane karya kake Sani,bakasan ka auro annoba ka kawo gidan ka ba?sai da nacema yarinyar da zaka Aura ba alkhairi bace, Amma shine kayi kunnen uwar shegu dani,to yarinyar tayi sanadiyar mutuwar jacub!
Idanuwa Daddy da Hjy sameera suka kwalo waje,nuna Hjy sameera yayi yace"Kuma kece Kika ja tunda kekika Aiko kinason wani a cikin 'yan kungiya yazo za'amiki aiki ko ba haka ba?
Cike da mamaki Daddy ke duban ta,jikin Hjy sameera na rawa tace"oga nine ai ba kasheta yayi niyyar yi ba ya akayi shiya mutu?
Zaro idanuwa Mr Patrick yayi yace"Sameera tambaya ta kike yi?Nace tambayata kikeyi?jikin Hjy sameera na rawa tace"Sorry of a tuba nake.
Duban Daddy yayi yace"ayau dinnan zan sa muku doka, Kuma duk Wanda ya tsallake zai fuskanci hukunci,sannan kujeran ka za'a kwace abawa wani har saika cika umarnin mu.
Dafe Kai Daddy yayi da hannu yace"inaji oga kafadamin ko wane aiki ne zanyi wallahi.
Murmushin mugunta Mr Patrick yayi yace"aikin yakasu Kashi uku ne,na farko yaran islamiya guda talatin muke bukatan Shan jinin su,sannan kafin asha jinin nasu a tabbatar da anyi homosex dasu.
Diddilo idanuwa Daddy yayi hankalinshi yayi mummunar tashi yace"Oga talatin Kuma?don Allah ka sassauta mun.
Mr Patrick yace"Nagama magana,idan kagama wannan kaji sauran,ke kuma munaso kikawo Mana mata masu ciki su goma 'yan mata goma.
Hjy sameera tace"insha Allah oga......bata karasa ba yadaka mata tsawa," kinfi kowa sanin bamusa Allah cikin lamuran mu.
Kayahaquri Oga tuba mukeyi.
Basu Kara magana ba suka juya,fadawa Daddy yayi Kan gado tare da dafe kai,idanunshi Sunyi jazur cikin bacin Rai yadubi hjy Sameera yace"Amaryan tawa Kika turo akashe? Juya idanuwa Hjy sameera tayi tace"kwarai kuwa Kuma wallahi sai na ga bayanta.
Cikin bacin rai Daddy ya mike tare da dauke Hjy sameera da mari Daddy yace"kikasheta Nima na Miki kisan wulakanci.
Cike da mamaki Hjy sameera ke duban Daddy"Alhj nice yau kamare ni takan wata banziyar yarinya?tunda nake dakai shekara Arba'in da takwas Kenan ko zunguri na baka taba ba,baka taba dukana Kan kishiyoyi ba,sai yanzu akan wannan yarinyar?'yar cikina?
Harara Daddy ya gallama ta yace"kisake fadin aibunta inkuma dalla miki wani marin,kin dauka ita irin sauran matan da nake Aura ne?to Shakeerah daban ne,banta sanin Ina zaune da dabbobi ba sai da na Aure ta.
Zaro ido hjy Sameera tayi tace"Da Yaushe kasan ta duka duka inace jiya aka daura Auren?wallahi nikuma sai na rama marin dakamun akanta wallahi,tana Gama fadar haka tafice a dakin cikin bacin Rai.
Kwanciya Daddy yayi tare da rigingine a mind dinsa yana ayyana Dole yadawo da kujeran sa hannun sa,kota halilin kaka,koda mutanen bauchi zasu Kare,sannan Yana tunanin irin kariyar da ze bawa Shakeerah kodan Hjy sameera.
Washegari da wuri Shakeerah ta tashi kamar yanda tasaba,alwala tayi tazo tafara rera karatun alqur'ani Bayan ta kammala ta dauko jarkan maganin ta ta yayyafa a kowanne kofa, window, lungu, kusurwowi na dakinta,tasan cewa ba lallai bane tasamu breakfast a gidan Kuma babu yanda za'ayi Amarya takawo mata tunda sun hada plan.
Wanka tashiga toilet ta tsala Koda tafito shiryawa tayi cikin wani Pakistan milk da chocolate duk da batayi kwalliya ba sai dai tayi matukan kyau sosai,kitchen tashiga ta daura ruwan zafi tare da hada tea,cake dinta da dabulan ta dauko tasha tea din dashi hankalin ta kwance da yake itadin ba ma'abociyar cin abinci bane,tafi maida hankali wajen Kayan makwalashe,gyara dakin ta tayi tasss ta fesheshi da room freshner mai kamshi wanda sis saudat ke siyarwa.
Samun Daya daga cikin sofan Falon tayi ta zauna tare da kunna kallo.
Knocking taji anfara yimata a hankali tamike tare da bude kofar, Daddy ne Yana sanye da wata geziner white colour,duk da cewa girma yafara zuwa masa but yayi kyau sosai dashi da yake Yana da kyan dai-dai gwar-gwado.
Murmushi yqsakinma Shakeerah tare da kamota ya hadata da jikin sa,jikin Shakeerah ne yafara rawa,a hankali tayi kokarin janye jikinta sai dai takasa.
Shiga falon yayi da ita sannan ya ajeta akan kujera Yana murmushi tare da shafa suman kanta da yasha gyara Banda kamshi bb abinda yake zubawa.
A hankali cikin sanyin jiki Shakeerah tace"Morning papi.
Daddy yasake sakin wani murmushin yace"Morning my Queen,hope dai kintashi lafy?
Bata face Shakeerah tayi cikin muryan shagwaba da baby face tace"No Ni ba lafiya na kawa na ba,da mamaki yake duban ta yace"to meyafaru ne my Queen?
Wasa Shakeerah tafara da yatsun hannun ta kamar shasha tace"Jiyafa nayi mafarki papi,Wai wani mutumi yazo kasheni sai ihu nake Ina kiranka Amma ina Sam katafi bakaji na,Aiko ana hqka sai naga kadawo ka Danna wani Abu Yana ta dilmiyewa a kasa Yana ihu kai haka fa kayi,gsky am scare sosai da lamarin na jiya.
Wani Wawan ajiyar zuciya Daddy ya sauke da Allah yasa a mafarki tagani,Daddy yace"Wai kice jiya Kinga mutuwa?
Shakeerah tace"hmmm kai dai bari sai da nayi Dana sanin dawowa dakin nan.
Shafa kanta Daddy yayi yace"Aibabu abinda zai sameki inhar Ina tare dake ninaki ne kekuma nawa ne ko kuwa,daga Kai Shakeerah tayi alamun Eah.
Duban ta yayi yace"My Queen Yaushe wai Zaki bani hakkina wallahi nakosa nakasance dake?
Turo baki gaba Shakeerah tayi tace"Toh ai Ina al'adah kuma jiya nafara sannan kwana goma nakeyi.
Diddilo idanuwa Daddy yayi yace"kwana goma?daga Masa kai Shakeerah tayi alamun Eah.
Murmushin yake Daddy yasaki yace"My Shakeerah ni matata ko tana al'adah muna abin mu hakanan.
Bude baki Shakeerah tayi tace"Ahhhhhhhh Daddy kazanta,wallahi Allah ya haramta Sam hakan baya da kyau,haba Daddy Allah fa ya haramta a cikin s.,..........
Daga mata hannu yayi fuskar sa daure kaman ba Daddy ba yace"idan muna magana kibar sako mun Allah cikin lamuran na dalilin hakan yasa nadena Zama a majalisa don haka kikiyaye.
Shiru Shakeerah tayi wani tunani ne yafado mata cikin bacin Rai tace"Hmmm Allah shine baba uban gayya kuma Ni dole nasashi cikin lamura na,idan bakason Jin amvatan shi danake kadena rabata.
Tana gama fadar haka ta mike fuuuu ta shige bedroom din ta,cikin Sauri Daddy yabi Bayan ta yana Kiran ta sai dai ko kafin yakariso ta maka key a jikin kofar.
Bubbuga kofar yafara tare da yimata magiya"have Shakeerah ta my Queen, Shakeeran Daddy kiyahakuri wallahi banason fushin ki,duk yanda yaso yayi don shawo Kan Shakeerah abin yaci tura,Dole badan yaso ba ya hakura sai dai Yaya yanke shawarar zuwa gun bokan shi,a kan yadasa Shakeerah muguwar sha'awar da zaisa da kanta ta nemeshi a duk inda yake.
Fita yayi ya shige cikin motar shi yaja ta baba maigadi ya bude masa gate ya ware, girgiza kai baba megadi yayi yace"wannan bawan Allah,Allah yatona maka asiri yafimu sanin yanda zaiyi daku,kana ganin gaskiya kirir-kiri Babu halin fadi,ai Babu komai akwai Ranar kin dilkanci.
Zaune Daddy yake awajen bokan sa,dariya Boka yayi yace"Gaskiya Alhj gwanda da kayi gaggawar zuwa domin akwai katon matsala.
Daddy yace"wani irin matsala CE wannan Dan tsitu?
Hmmmm uwargidan ka da saka hannunta akan Amaryan ka Babu yanda za ayi ta amince ka kusance ta,kai idan ma kanemi takura mata tashin hankali zaka gani a Ranar wanda sai ka gwammace baka amince da Auren ta ba,idan Kuma is saketa a yanzu to lokacin tonuwar asirin ka ne yayi, Uwar gidanka Hjy sameera hatsabibiya ce duk ita tashirya wanna makircin,kuma kasan bazan taba iya jada bokanyar ta ba,kamar yanda itama bazata iya jadani ba,duk Kar tasan Kar mukema juna kamar yanda kukeyi da ita.
Cire hula Daddy yayi yafara fifita yace"Boka maganar kungiyar mu kaji abinda oga yacemun.
Dariya Boka yasaki hahahahahaha zuwa can ya daure fuska tamkar Bai taba dariya ba yace"naji komai daga wannan kunnen har zuwa wancan kunnen sai dai fa Dole kabi umarnin abinda yace wannan Karan da Kuma Wanda zaice domin idan ba haka ba to kana ruwa Alhj.
Shiru Daddy yayi yace to ni yaza'ayi nasamu yaran islamiya?
Karkadamu da wannan kai dai kasaki kudi zuwa gobe zansa aljani ruguzu yakawo maka yaran islamiya talatin har cikin gidan ka.
Cike da farin ciki Daddy yace"gaskiya NE Boka,godiya nake,godiya nake..... Cikin tsawa Boka yace"Sai dai da sharadi daya,ko da wasa kada kabari daya daga cikin matar ka taga Koda yaro daya,inba haka ba to babu ruwa na,domin hakan na faruwa bazakayi wata biyu ba asirin ka zai tonu.
Murmushi Daddy yayi yace"Ai Banda matsalar wannan kai dai ayi Sha'ani kawai.
Ihu najiyo a gidan Alhj sani mai iyali.
_I NEED UR COMMENTS_
Xahratty ce✍🏽
Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi 🗡️
💕💕
❤️
[7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
(Daukar Fansa)
Story&writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
_______✍🏽_______
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expert and talented writers,da tamvarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah))
*T.W.A*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
_________________________
Marubuciya:-
_ *A DALILIN 'YAR TSUNTUWA*
_ *MIJIN ZAHRA*
*ND*
*NOW*
*DIAMOND LADIES*
(Daukar Fansa)
*Littafin diamond ladies (Daukar Fansa)na kudi ne duk maiso ya turo katin Naira dari 100 na waya ta wannan number 08060719719,sai nayi adding dinsa a group din*
Bismillahir-rahmanir-raheem.
*Da sunan Allah mai rahama mai jin kai....*
_FREE PAGE_
Page:3️⃣4️⃣--3️⃣5️⃣🖊️
_____________Dubanta yayi tundaga head to toe sannan yace"Shakeerah we're is my wadrope key? Murmushi Shakeerah tayi tace"Ayya papi bansan ka aje key dinka a dakin nan ba.
Wani ajiyan zuciya ya sauke domin tabbas da tagani zata cemishi tagani,wucewa yayi batare da yasake ce mata wani Abu ba ya shige bedroom din.
Tabe mouth Shakeerah tayi sannan ta haye Kan sofa hannunta rike da gwan-gwanin maltina,bata dau lokaci da Zama ba Daddy yafito hannunshi rike da key ya nufi hanyar fita daga falon, Shakeerah kuwa ko inda yake bata kalla ba ta kuma tabe mouth.
Daddy ne yajuyo tare da Zama a gaban ta yqce"My Shakeerah yau ko sannu da zuwa bakiyi mun ba,idan ka tanka Shakeerah ta tanka, Daddy yace"My Shakeerah talk to me mana,say something,still sake banza tayi dashi da Daddy yamatsa mata da magana sai ta fashe mai da kuka.
A rude Daddy yake duban ta bakin sa na rawa yace"Ayya my Shakeerah meyafaru?me namiki da zafi haka ne? Yayi maganar Yana kamo zararan finger's din ta.
"Nikam Daddy nagaji da zama da kai tunda na Shigo gidan nan ban samu kwanciyar hankali ba daga gareka da hjy Sameera,duk wani farin ciki da ake ana samu wajen me mata Ni Sam ban sanshi ba haba,gaskiya nikam am tired.
Hankalin Daddy idan yayi dubu ya tashi yace"kiyahakuri My Queen ke kanki nasan kina son kasan cewa dani but anyimana farraqu ne babu yanda zanyi an turo miki da jinnun da babu daman musamu farin ciki.
Shakeerah tafashe da wani kukan na munafinci tace"Wallahi papi da nasan irin rayuwar da zanyi a gidan ka kenan da bazan Aure ka ba,domin yau matar ka har duka tayimun don ma Allah yasa nima inada Dan karfi da kashe ni tayi niyyar yi,Ni banyar da ma don Allah 'yayanka mutuwa sukayi ba,kawai amfani akedasu a kashesu.
Gaban Daddy ne yafadi Jin kalaman Shakeerah.
Yace"My Shakeerah a Ina kikaji wannan maganar?cikin sigan dolanci tace"Wata magana Kuma,au Wai na 'yayan ka?girgiza mata kai yayi cikin Sauri domin yana tsoron abinda zaije yadawo.
"Nibabu wajen wanda naji kawai naga matar ka ce tafiye mugunta wallahi sam bata da imani.
Cikin Sauri ya sauke a jiyan zuciya wanda har Shakeerah sai da taji.
Peck ya bata a forehead din ta sannan ya mike domin yau Ranar girkin Aunty Amarya ne.
Da muguwar harara Shakeerah tabishi mai cike da fassarori da dama ciki kuwa harda tsantsar tsana.
^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^
Sosai take kuka da ihu Saboda tsananin azaban da wajen kashin ta ke mata, hannu yakai ya toshe mata mouth sannan ya cigaba da turawa da karfi Yana wani irin nishi da gurnani,ita kuwa Aunty Amarya jitayi kaman takashin ta zai ratsatstsake tsaban azaban da takeji sai da yayi releasing sau uku sannan ya saurara mata ko a lokacin Aunty Amarya ta dane da suma ga jini da yake fitan mata,wayan sa ya dauka ya kira likitan sa a dare yazo suka dauke ta suka kaita private hospital dinsu,domin likitan kanshi a kungiyar su take,Kai imfact ma hospital din na kungiyar su ce,sannan babu wanda yasan da hospital din sai 'yan kungiyar su.
Sosai Aunty Amarya ke cikin wani hali da wani yanayi,washe gari sa safe Daddy yakira Shakeerah a waya yace tasameshi a part dinsa,da plate din arish dinta ta nufi part din tashiga da sallama,tasameshi shida hjy Sameera sannan shi kadai ya amsa sallamar ta,hjy Sameera da harara tabita itama Shakeerah ta rama harda gyaran Murguda dan karamin mouth din ta.
Nuna mata kusa dashi yqyi,a hankali take tafiya kamar kugunta zai karye tsaban lankwasa shi da takeyi,zama tayi tare da aje plate din arish dinta akan center table din dake farlon ta daura kanta a kan kafadar sa cikin muryan shagwaba tace"Morning My papi.
"Papi?hjy Sameera ta maimai ta aranta.
Murmushi Daddy yayi tare da shafa kumatun ta yace"My Queen morning,patan kin tashi lafiya?Murmushi Shakeerah tayi tare da hararar hjy Sameera cikin sigar bariki tace"Lfy lou.
Tsaki hjy Sameera tayi wanda batasan yafito ba, cikin takaici da bakin ciki tace"Alhj Ina sauraran ka, kakirani kuma kayi shiru nifa inada abunyi in kasan bazakayi magana ba zantashi na tafi.
Dariya Daddy yayi yace"Yahakuri uwar gida sarautan mata kinsan kanwar taki ce akwai rigima sai da lallabawa.
Fakaitan idon Daddy Shakeerah tayi ta aikama hjy Sameera da gwalo.
"Dama dalilin da yasa nakira ku,nakira ne nasanar daku cewa 'yar uwanku habeeba bata da lafiya domin ko kwana batayi a gidan nan ba.......
Daddy Bai karisa magana ba Shakeerah tace"Nashiga uku Daddy meyasame Aunty Amarya? Ita kuwa Hjy Sameera tabe baki tayi tace"Allah yakara sauki yabada lafiya,tana gama fadar haka ta mike tafita a falon,gaba daya binta da kallo sukayi.
Dawo da duban shi yayi ga Shakeerah batayi zato ba taji yafara bata wani hot kiss wanda yasa tanemi shidewa.
A hankali yafara wasa da sassan jikin ta,ance zu iya bata da kashi Amma duk yanda Shakeerah taso yakicewa Daddy sai da takasa,Saboda tana fama da muguwar sha'awa dama tun tana gida,shiyasa tana kokarin kiyaye abubuwan da zai tada mata da sha'awa,sai da saku gama tantande juna sannan Daddy yabarta,domin bai shirya cin dukan aljanu ba,sosai yaso suyi wanka tare sai dai Shakeerah taki aminta,fita tayi ta shiga part din ta shi kuma Daddy ya wuce toilet.
A bangaren hjy Sameera kuwa wayan ta ta dauka cikin zumudi takira wata kawarta da suke kungiya guda ta sanar da ita halin da Aunty Amarya ke ciki.
Kawanta tace"A hayye nanaye wallahi halinki Hjy sameera na hatsabiban ci na burgeni Sam bakima kishiyoyi da wasa,ke kina aiki mijinki nayi,nasan a yanzu zaki gama da daya,sannan kidawo kan amaryan nan.
Cike da takaici Hjy Sameera tace"Ai hajiya karime wannan karan Alhj bala'i ya dauko mana domin kuwa wannan Amaryan da kissa,makirci,kisisi na tashigo gidan nan ke uwa uba bariki yarinyar da na haifeta na juya Amma wallahi cin ubana take,ke akwai Ranar da naso nazane ta kaman yanda nake ma sauran wallahi Marin da tamun sai da nakusa fitsari,nidai riban da naci kawai shine na hanashi kusantar ta da yayi shine kawai ribata, yarinya karama ta gama zautar dashi,ko yanzu na barosu suna iskanci da juna,kinsan Allah da ban tashi ba?da a gabana zasuyi romance.
Ta cikin hjy karime ta rabka salati tace"lallai ankawo miki karuwar miji cikin gida, nidai ba wannan ba wallahi Hjy a bukace nake dake munkwana biyu bamuji dimun juna ba yakamata muhadu.
Hjy Sameera tace"kamar kinsan abinda ke Raina kenan,mezai hana kishirya kizo idan yaso sai mu wuce asibitin kungiya muga halin da 'yar iskan can ke ciki.
Hjy karime tace"toh shikenan hjy na sahibata ganinan tafe,takari she maganar tana bata wani kiss ta cikin wayar.
_innalillahi wa inna ilaihirrajiun lallai rayuwa irin nasu hjy Sameera da Daddy masifa ce,Dole Allah yadinga hukun ta mu,Allah na jarabtar mu muna zagin shugaban ni alhalin mu bamu tuhumar kawu nanmu Dole Allah yadinga hukun tamu domin homosex da luwani yazama ruwan dare,har da tsofaffi?ya Allah ya yafe mana,yasa mugama da duniya lafiya Ameen_.
Daddy ne yakira Shakeerah yace"ta shirya zaizo ya kaita asibiti wajen Aunty Amarya, Shakeerah tayi murna sosai, Cike da zumudi ta shirya cikin wani hadaden shadda peach 🍑 colour yayi mata kyau sosai,babban mayafi ta yana white sai wani platshoe mai tsada shima white,fitowa tayi dai-dai lokacin bakuwar hjy Sameera tashigo da motar ta shima Daddy yafito daga farlon,tundaga nesa ta kafe Shakeerah da kallo har tana kusa faduwa, tsayawa tayi suna gaisawa da Daddy,Cike da bariki tafara zolayar Shakeerah,wanda itama ta Bata amsa Cike da taku,sallama ta musu tashige part din hjy Sameera jikinta babu inda baya rawa.
Sosai Daddy ke kallon Shakeerah Saboda kyanda tayi Masa sosai,a gaban motar yasata sannan suka nufi hanyar,tunda suke tafiya babu Wanda yacema wani kanzil,sosai suke tafiya har suka fara shiga daji,abin ya daure ma Shakeerah kai,juyowa tayi ta dubi Daddy tace"Papi wai hospital din da nisa ne? Daddy yace"Mekika gani ne?
Shakeerah tace"toh papi naga anata lula tafiya ne ni sam bana kaunar tafiya Mai nisa ko lokacin da nazo garin nan ikon Allah kawai yakawo ni da kuma bin umarnin mom.
Kada Kai Daddy yayi yace"Rabon na ganki baby na, rabon muzama Abu daya,rabon kizama matata.
Dariya Shakeerah tayi tace"hakane,pls muyi mukai nakosa na ganta naga halin da take ciki.
Daddy yace yqnzu kuwa,tafiyan minti talatin suka Kara,suka kawo hospital din,koda suka shiga asibitin wani yammm Shakeerah taji a jikinta,a hankali suka fara shiga asibitin duk dakin da suka wuce Sai dai kaganshi a rufe gashi yayi irin Jan duhun nan jazur,firgita Shakeerah tayi a zahirin gaskiya ta kankame hannun papi jikinta na wani irin rawa a hankali tace"Papi wannan wane irin hospital ne? Hannu yasa a bakinsa yace"Shiiiiiiii bari idan mun koma gida zamuyi maganar.
A hankali suka Isa dakin da take shine kawai da haske da sallama suka shiga,idanuwan ta biyu sai dai tana bacci fusge hannun ta Shakeerah tayi daga na Daddy ta nufi gadon Aunty Amarya, itama Cike da farin ciki tafara yimata murmushi Cike da karfin hali.
Shakeerah ta Isa wajen ta tace"Aunty Amarya sannu,cikin wahalalliyar murya tace"Shakeerah kinzo ne?naji dadin zuwanki sosai,ta gefen Ido Daddy ya dalla mata harara,dama sunja mata kunne Akan Muddin tafadawa wani sai ankarar da dangin su don haka sosai take tsorata da lamarin su Daddy.
Sosai taba Shakeerah tausayi ganin yanda take bleeding duk da anrufe ta da wani farin mayafi,duban Daddy Aunty Amarya tayi tace"Alhj katemakeni jini na zaikare in mutu ta karishe maganar tana me fashewa da kuka.
Juyowa Shakeerah tayi ta dubi Daddy tace'Pls papi a canza mata hospital mana don Allah,inba haka ba muna cikin maseefa domin idan Aunty Amarya ta mutu bakai va hatta mu da dangin ka muna cikin bala'i.
"Domin naji ma kunne na 'yan layin mu sunfara zargin Kai kake kashe ahalinka,cikin Sauri Daddy yadubeta a firgice,latso hawayen gulma Shakeerah tayi tace"inaso muje waje nafada maka wani magana Wanda bakasan da ita ba papi.
Cikin Sauri Daddy ya fita yace"muje kifada mun ko menene.
Mikewa tayi ta aje wata 'yar karamar motan wasan yara wanda tashiga video ta seta batare da kowa zai gane ba tabar dakin.
Cikin Sauri yarike mata hannu suka fito farfajiyar asibitin dai-dai lokacin Hjy Sameera da hjy karime sunxo da harara hjy Sameera tabisu suka shige asibitin.
Duban Shakeerah Daddy yayi jikinsa na matukar rawa yace Ina saura ranki.
Kara latso hawayen Shakeerah tayi tace"Papi idan ka lura duk 'yan unguwar ku da yaran sun dena rububin zuwa wajena Koh? Daddy yace"hakane hakane.
"Toh Wai zama 'yan unguwar sukayi aka hada committee Wai ana zargin Kai ke kashe ahalinka Saboda dukiyan ka tayi yawa Kuma Wai da ba haka kake.
Muryan Daddy na cracking yace"Ni.....n..nnii na shiga uku yacire hula yafara fifita zufa na ketomasa,murmushin gefen baki Shakeerah tayi zuwa can tasake kwabe face tace"Papi meyasa kake zufa haka?
Wayancewa Daddy yayi da cewa"babu komai kawai naga lokaci Daya za'ayimun sharri ne,ni akewa sharri irin wannan?lallai dole na dau mataki.
Kwalo idanuwa Shakeerah tayi waje domin gudun kada yaje yayi rigima a Unguwa tace"mezakayi Papi?
Daddy yace"Zansa aimana iyaka ne ai kashe Rai ba abun wasa bane,yanzu kinsan menene muje kishiga hospital din zanje nadawo yanzu kinji?,kukan shagwaba Shakeerah tasa ka Papi kan ita bazata iya zama ita kadai a dakin ba kawai yaje da ita.
Daddy yace"bazanje dake da nisa ba,muje in kaiki gidan matar me gadin hospital din nan tunda sunada yawa ki zauna kafin nadawo.
Nan kuwa Shakeerah ta amince domin tasan motar da ta aje yananan yana mata video,daukan ta Daddy yayi ya kaita gidan,tsohuwa ce ba can-can ba domin ko Kai fulani batayi ba.
Bayanin Shakeerah Daddy yayi Mata,cike da fari'ah ta tarbi Shakeerah sannan tashiga da ita gidan,gida ne wanda kaman na haya ne domin dakuna ne sunkai goma sha a jere,sosai Mutanen gidan ke kallon Shakeerah domin su kallo daya zaka musu kasan cewa sai a hankali,dakin ta matan tashiga da Shakeerah Wanda yakejin shi fess Babu abinda Babu ma Jin dadi duk da cewa ciki daya ne,Zama tayi kan sofa matar ta kawo ma Shakeerah abinci da ruwa,haka kawai Shakeerah taji bata yarda da matan ba.
Duban Shakeerah tayi tace"lallai yarinya kuna damawa kingan ki kuwa?
Shakeerah bata fahimci maganar ba Amma dayake gulma na cinta sai tayi Murmushi tace"Mama kenan mungode.
Tsohuwar tace"Amma kema kina cikin kungiya ne koh?haka kawai Shakeerah ta tsinci bakin ta da furta Eah.
Tsihuwar tace"Yawwa kokefa ai nasan kishiyar nan taki yau mutuwa zatayi tunda aka kawo ta kaddararren asibitin nan,a firgice Shakeerah ta kalli tsohuwar,da mamaki tsohuwar ta dubeta tace"meye na firgita kamar ba 'yar hannu ba?Anya kina cikin wannan kungiyar?
Cikin Sauri Shakeerah tace"Eah mana mama Ina ciki kinsan me ya firgita Ni?saboda burin da Aunty Amarya taci akan Daddy itafa da bakinta take cewa zata kashe Daddy shiyasa Sam bana shiri da ita,ai ramun mugunta kurarre ne shiyasa tun kafin ta kashe shi zai kasheta,ni kaina naso da dayan da zanyi da na kashe ta.
Murmushi tsohuwar tayi tace"Kinga ma so mai tausayin mijinta ni kaina sanda nake kungiya sai da na sadaukar da kafff dangina,yanzu gidan nan da nake ciki haya Alhj sani mijinki ya kama mun a hankali inata bada jinin yaran unguwar ga kungiya.
Sosai Shakeerah ta tsorata da lamarin matar amma sai ta dake tace"Nima zan fara bada nawa don wallahi inason kudi,kinsan menene mama kada kinuna ma mijina munyi maganar nan dake inba haka ba wallahi kasheki zayyi.
Diddilo idanuwa tsohuwa tayi taji anyi maganar mutuwa( _babu dadi suke kashe 'yaya da mata da mazaje na wasu_).
"Akan me zekashe ni bayan ina Masa Rana?
Saboda ta dalilin munyi mgn da wasu tsofaffi biyu kaman ki ya kashe su yace suna fitar masa da sirri tunda suna fsda ma matan da Kama yayi maganar su sudinga yi yasu-yasu, kinga bansan kinyi harkan kungiya ba,Amma wallahi kina fada masa munyi maganar kashin ki yabushe,sannan kinsan yanada tsarguwa idan ya tambaye ki sai kiyi bariki irin naki na tsofaffi.
Sosai tsohuwa ta tsorata da kalaman Shakeerah kuma tayi alkawarin boye maganar ko zai kasheta domin ta gwammace wannan kisar da ta kungiyar su.
Wayar Shakeerah ne yayi kara cikin sauri ta Ciro My papi tagani,cikin sauri tayi picking bansan me akacema Shakeerah ba nidai naga ta mike tana dafe chest.
_I NEED UR COMMENT_
Xahratty ce✍🏽
Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi 🗡️
💕💕
❤️
[7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
(Daukar Fansa)
Story&writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
_______✍🏽_______
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expert and talented writers,da tamvarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah))
*T.W.A*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
_________________________
Marubuciya:-
_ *A DALILIN 'YAR TSUNTUWA*
_ *MIJIN ZAHRA*
*ND*
*NOW*
*DIAMOND LADIES*
(Daukar Fansa)
*Littafin diamond ladies (Daukar Fansa)na kudi ne duk maiso ya turo katin Naira dari 100 na waya ta wannan number 08060719719,sai nayi adding dinsa a group din*
Bismillahir-rahmanir-raheem.
*Da sunan Allah mai rahama mai jin kai....*
_FREE PAGE_
Page:3️⃣2️⃣--3️⃣3️⃣🖊️
____________Hjy Sameera ne take ihu tana dafe da kuncin ta baba Mai gadi da Aunty Amarya sai hakuri suke bata,itakuwa Shakeerah Banda karkada kugu da Murmushi babu abinda takeyi.
"Nikika mara Shakeerah?shekara dai-dai ba'adadi ko Ni namanta, yau sai gaki figigiyar ki dake Kika saka hannu Kika maren?duk kishiyoyin da nayi babu wacce tataba mari na sai ke,to wallahi sai kinsha mamaki na saikinyi nadama.
"Hmm hjy Sameera Kenan, komai namiki kekika siya,aidama ance duk babban dabe mutumta kanshi ba babu yanda za'ai na kasa dashi ya girmama shi, maganar ni tatsitsiya dama dan hakin daka Raina shiyake tsole maka Ido,su sauran matan da suke kyale ki gani sukayi zasu iya Amma wallahi wallahi wallahi ni babu wacce zatamun na kyaleta.
Murmushi hjy Sameera tayi wanda ita kadai tasan manufar sa tace"sai kinsan kin mareni sai na zame miki masifa da bala'i,kuma kisama ranki bake babu kwanciyar hankali a gidan nan.
Tsaki Shakeerah taja"metsewww dama banzo don kwanciyar hankali ba,domin nasan muddin zan Aure mai mata kuma tsoho sai na cidda tsohuwan kilaka like yhuuuuu! Tayi maganar tana nuna hjy Sameera da yatsaya.
Maganar masifa da bala'i dama nasan bazan samu ba,kamar yanda idan kema da kina tqkamar kina samu to daga yau kifara counting domin yakare,yanda bazan samu kwanciyar hankali ba haka zalika kema bazaki samu ba, juyawa tayi tana tafiya tana karkada 'yan maidai daitan buttock din ta dake cikin wandon boom shot.
Daddy ne yayi horn koda yagama parcking hangota yayi can tayi nisa ta nufi part din ta,hankalin shi ne yatashi ganin yanayin dressing din da ke jikinta.
Hjy Sameera ce tafara magana cikin muryan kuka tace"Alhaji............
Ina Daddy ko sauraren ta baiyi ba yanufi part din Shakeerah cikin sauri,da gudu takarisa shiga ta shige bedroom din ta ta dauko long hijjab ta Sanya.
Daddy ne yakari so cikin bedroom din Yana smile,itama murmushin tayi tare da furta"Ur welcome My papi tayi maganar tana risinawa tare da amsar brieafcase din sa.
Murmushi yayi yace"Masha Allah my Shakeerah kinyi kyau pls kicire hijjab din nan Mana,dariya Shakeerah tayi tare da rufe face tace"Papi kabarni kawai fever kawai nakeji.
A firgice Daddy yadubeta yace"fever Kuma wayyo Allah shirya maza maza muje hospital,turo mouth Shakeerah tayi gaba tace"Papi shine baka ce subhanallah ba kace wayyo?
Wani irin kallo Daddy yakema Shakeerah Wanda yasata Shan jinin jikin ta,basarwa yayi lokaci daya yasaki Murmushi kaman bashi yagama hade Rai.
Sosai Daddy kema Shakeerah wani irin so Wanda tunda yake Bai taba yiwa wata 'yan mace,duk yanda Daddy yaso don ganin yasadu da Shakeerah,a kullum idan zai sadu da ita sai tafara ciwon jinnu sosai domin dakyar ake kwace Daddy daga hannun ta.
Wannan dalilin yakawo tashin hankali mai karfi tsakanin hjy Sameera da Daddy tunda bokan shi yace masa itace ummul aba isan na komai.
Wata Ranar Asabar Shakeerah na zaune a balcony din part din ta tana sake tilawar alqur'ani Suratul maryam take karantawa,Daddy ne yafara takowa part din nata Jin tana karatu yasa jikin shi yafara rawa hankalin shi yatashi,a zafafe Kuma a hargitse ya karisa shigowa part din baijira wata-wata ya fincikota tare da galla mata wani mari wanda sai da yasa ta duke a wajen,yafara magana a hasalle.
"Na fada miki kidena mun wannan abun a gidana Amma bakiji Koh?gaba Daya kin rainani Shakeerah,ko don kinga inason ki ne shiyasa kike mun wannan abun Koh?
Dagawa Shakeerah tayi domin inda ya mareta sai da five fingers dinsa suka bayyana"Ni kamara Koh Papi?to wallahi bazan iyaba as from today nagama Zama da kai,hankalin papi ne yatashi ya kariso wajen ta.
Itq kuwa cikin Sauri ta sungumi qur'ani tashige daki biyota yayi da Sauri yafara yimata magiya da sweet magana cikin ikon Allah tayi masa hakuri daga nan fa kida ya canza domin fara romance din ta Daddy yayi gashin ta yafara wasa dashi sosai,a hankali yafara shashshafa dokin wuyanta,zuwa can tafara hura mata iska a ear dinta,tsigan jikin Shakeerah ne yafara tashi wanda yasata bankaro mai boobs dinta gaba batare da tasani ba,a hankali ta dafa kansa cikin sexy Voice tace" Shhhhhhh ohhhhhh Pappiiii.
Cike da farin ciki Daddy ya dauketa cak yasakata a daya daga cikin bedroom din ta ya ajeta kan bed,sannan yacire babban rigan sa da 'yar ciki ko singlet Babu a jikinsa daga shi sai dogon wando.
Sosai Daddy ke romance dinta itama tana mishi reply,gaba daya sun fice daga hayyacin su,Banda gurnanin da nishi da ihu Babu abinda ke tashi a room sosai Daddy yayi sucking din Shakeerah sai suck din pussy din ta yake.
Cire dogon wandon sa yayi Yana me farin ciki da alamu yau zaisamu nasarar cin Shakeerah,Bayan ya cire wando yasake Hawa kanta sai dai babu zato babu tsammani yaji ankama manhood din nashi an murde da karfin tsiya,wani Kara da ihu Daddy yasa banda rawa Babu abinda jikin sa keyi masa,duk yanda yaso don ganin Shakeerah tasakin masa jaruman sa abin ya gagara,sosai Daddy ke ihu yahada zufa yayi sharkaf ga wani irin tsoro da Shakeerah ke bashi idanuwan ta sun wani juye dama kwayar idon ba baki bane.
Tsiiiiiiiiiii! Daddy yafara sakin fitsari a wando wani irin dariya Shakeerah keyi kamar bana mutane ba,Kika Daddy yafara tare da bata hakuri cikin amon murya Shakeerah tafara magana "Yau kashin abarnan yakare domin babu abinda zai hana van tsigeta na guntule ta ba sannan nayi cilli da itaaaaaaaaa.
Jikin Daddy na rawa wani karfi yazo Mai yakuwa fisge manhood din sa daga hannunta a guje yashige dayan bedroom din yarufo.
Dariya sosai Shakeerah tayi don ganin abinda yafaru,mikewa tayi jikin ta duk babu kwari tashige toilet,ta dauki tsawon lokaci kafin tafito,Koda tafito Babu Kayan Daddy,ya lallaba yakwasa ya ware.
Tuntsirewa da dariya Shakeerah tayi tana tuno abinda yafaru,laptop dinta tajawo tayi connecting da wayar ta tafara neman DIAMOND LADIES,Basu dauki dogon lokaci ba sukayi picking call din a take ana suka fara video call Cike da farin ciki da dokin juna.
Nan Shakeerah tabasu labarin abinda yafaru tun Daren Ranar da ta shigo gidan,sosai fauzy ta tsorata da lamarin domin jinta take kaman itace a cikin kadararren gidan nan.
Fauzy tace"Sis to ya maganar abinfa yakai ki ana Samun nasara kuwa,domin naga yau 2month harda wani Abu banji kina bamu bayani ba.
Dafe kai Shakeerah tayi tace"guy's kudai ayi sha'ani kawai domin nima kaina fa ya kulle,domin da alamu akwai abinda ke faruwa sai dai ina kokarin sani sai dai ba komai zan iya Sani ba,Ina Shirin da babu Wanda zaisan inda nadosa sai Ranar da aka Kai Papi court.
Shiru khadee tayi tana jin wani irin tausayin Daddy din ta Shakeerah tace"Yadai beb?ko nafasa wNnNan abin ne nadawo?
Cikin Sauri khadee tace"haba Shakeerah me zesa kiyi haka,ai Daddy bai canci a saurara masa ba domin Ni ko a labari bantaba ganin hatsabibin uba mai cin 'yayansa ba Kuma yagama ya kashesu kamar Daddy,just dama nasan akwai tausayi na da da mahaifi,duk dashi burinshi yaganni ya kasheni,nikuwa begen sa nakeyi matuka.
Gaba daya kalaman ta yasa jikin su yin wani irin sanyi duk Sunyi shiru.
Kauda shirun Shakeerah tayi tace"Babe's wallahi i miss yhuu,dariya fauzy tayi tace"uhm kedai bari,nima Ina nan ban koma ba,diddilo idanuwa Shakeerah tayi tace"No wonder tun dazu nake son tambayar ki wai baki koma bane?sai kuma na fasa.
Khadee tace"taki tafiya Saboda Ammi da fulani gabadaya suna cikin damuwar rashin ki,dalilin da yasa ta zauna kenan don debe musu kewa,Kuma Alhamdulillah sun saki jiki,yanzu ma gidan mu tazo tun safe driver din fulani yakawo ta,sai anjima zata koma.
Farin ciki sosai Shakeerah tayi ta kuma yima fauzy godiya,hararan wasa fauzy ta vanka mata tace"Rike godiyar ki domin bansan ta ba a tsakanin mu.
Shakeerah tace"To Ina kikabar Dad da mommy?
Basunan suntafi yawon shakatawa da na amarci.
Gabadayan su suka tuntsire da dariya.
Maganganu Shakeerah taji a farfajiyar gidan,dage labulen tayi anan ta hango Daddy da hjy Sameera na kokarin fita a mota daya,cikin Sauri tace"Guy's I will call you later,cox akwai abinda zanyi yanzu ne.
Sallama sukayi gabadaya,ita kuma ta kashe laptop din ta aje a Kan bed,fita tayi daga bedroom din tafito balcony din ta da yake Dan sako ne ba kowa ke hangota ba,sai da taga fitan su Daddy sannan tafito ta nufi part din Daddy batare da kowa yasani ba,murda handle din tayi taji a rufe,a hankali tazaro wani Dan karamin key ta bude kofar, Ashe lokacin da suke romance da Daddy tayi kokarin zarowa.
Shiga dakin tayi ko Ina fes fess direct bedroom din da suka shiga ta nufa,duk da cewa a rufe ne sai da tabude,dakin take kalla sosai,a hakali ta bude wadrope din Rannan,cin Karo tayi da wannan abin mai kama da laptop,murmushin gefen mouth tayi sannan ta tuna haruffa bakwai ne bismillahir-rahmanir-raheem tayi sannan tafara rubuta KHADIJAT Ai kuwa tana sawa wadrope ya bude tsaff.
Abinda tagani ne a ciki yasata ja da baya cikin Sauri tana furta Inna lillahi wa inna ilaihirrajiun,gawa ce a ciki da alamu yadade,sannan gawar babban macece,wayarta dake cikin BZ dinta ta Ciro tayi snap din gawar,wasu irin sassan jikin mutane na mata da maza tadunga gani a wadrope din.
A tsorace ta rufe wadrope din,shiga toilet dinshi tayi ta kunna shower,da Sauri taja baya,domin maimakon ruwa yafito daga ciki sai jini ne ke fitowa a ciki,snap din shi tayi shima,cikin Sauri takashe ta samo ruwa mai kyau ta wanke toilets din tasss,tasamu na'urar busar da waje ta busar da toilet din sosai.
Dayan bedroom dinshi ta bude wanda tunda take bata taba shiga ba,budewa tayi sai dai abinda tagani ya firgita ta,mutane ne guda shida maza biyu mata hudu,gasunan kaman mutum-mutumi sai dai guda dayaketa Aman jini,cikin Sauri tayi snap ta maida kofan ta kulle jikinta babu inda baya rawa ta rufe part din ita kuma tashige part dinta,tana shiga motar Daddy ta kunno kai cikin farfajiyar gidan,a hargitse yafito daga mota ya nufi part din sa tare da murda handle Jin a rufe ne yasashi sakin ajiyar zuciya sai dai hankalinshu bai kwanta ba don haka cikin Sauri ya bude kofar ya shige.
Dube-dube Daddy yafara sai dai duk inda yaduba zai ganshi rasssss......shidai Yana kokwan ton Anya wani baishigo part din sa ba?kofar wadrope ya nufa tare da luluban makullin sai dai yaji wayam,hankalin sa ne yatashi a firgice yafara neman dan key din tunowa yayi don haka cikin Sauri ya nufi part din Shakeerah.
Shiga yayi ko sallama babu, dai-dai ta fito daga kitchen dinta,kirjin ta ne yabuga ganin yanufo ta gadan-gadan.
Dakewa tayi ta tsaya cakk batare da ta motsa ba Babu alamun tsoro a face din ta.
_I NEED UR COMMENT_
Xahratty ce✍🏽
Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi 🗡️
💕💕
❤️
[7/18, 4:58 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
(Daukar Fansa)
Story&Writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
_______✍🏾______
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expart and talented writers,da tambarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah.))
*T.W.A*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
_________________________
Marubuciyar:-
*_A DALILIN 'YAR TSINTUWA.*
*_MIJIN ZAHRA.*
*ND*
*NOW*
*DIAMOND LADIES*
(Daukar Fansa)
_HOW TO SUBSCRIBE⬇️_
200 single and Vip 400.
Mtn recharge card.
08060719719
Evidence of payment by screenshot 08060719719
_Sai kunzo💐✨_
Bismillahir-rahmanir-raheem.
*Da sunan Allah mai rahama mai Jin Kai....*
_FREE PAGE_
Page:3️⃣6️⃣🖊️
__________"Haba papi karasa yaushe zaka dawo sai yanzu ai yayi wuri da yawa,daga can bangaren Daddy ya'amsa da cewa"Nidai nace kifito Koh?
Tufo mouth Shakeerah tayi kaman yana gaban ta tace"uhumm ta katse wayar.
Duban ta tsohuwar tayi tace"hala Alhj ne yadawo?
Shakeerah tace"Shine,to mama nidai na fada miki kija bakinki inba haka ba Kya bakunci kiyama.
Kama baki tsohuwar tayi tace"Ni?rabani idan kikaji kama baki ma daya ne,meyakai ni wanna maganar.
Rako Shakeerah tayi har bakin motan,shikuma Daddy ya bude mata ta Shigo sannan yafita tare da rufe kofan,duk da cewa Shakeerah batajin su Amma tasan sai ya tsargu Saboda haka Allah yayishi.
Duban tsohuwar Daddy yayi yace"Safura?Ina fatan baki sanar ma amarya na abinda ke faruwa ba koh?
Gaban tsohuwa ne yafadi ta dafe kirji tace" Ni Alhj rufani kasaya ni,ai daga ganin alamun ta nagane ita din ba 'yar hannu bace,domin ambatar sunan Allah da take tayi,na bata abincin Wanda na girki da jini sam taki ci.
Daddy yace"Yauwa wannan ba damuwa bane Muddin bata gane ko mu su wanene ba.
Tsohuwa tace"wannan Kan bata gane ba.
Kudi Daddy yaciro masu yawa yaba tsohuwa sannan ya mata sallama,sai daga musu hannu take shikuma Daddy yaja motan shi yayi gaba.
Duban shi Shakeerah tayi tace"wallahi papi Dole Allah ya dauka ka Saboda temakon da kakeyi tsohuwar nan tabani labarin komai,Ashe ita 'yar gudun hijira ce na maidugri ankashe mata kowa nata,shine ta gudo nan ka temaka?
Murmushi Daddy yayi yace"hakane My Queen.
Shakeerah tayi face din tausayi tace"Allah sarki papi na I luv yhu.
Peck yabata a forehead dinta sannan yace"Me too dear.
A hankali suka Isa asibitin,wasu mutane ne masu Kaya jajaye Riga da wando da hula duk sun cika asibitin,face dinsu Sam babu alamun wasa ko alheri,kallon tsana Shakeerah ke binsu dashi,maza goma mata uku duk sun fahimci kallon da Shakeerah ke musu,hannun ta sakale da na Daddy,duk inda suka wuce gaishe da Daddy kawai suke har suka Isa cikin dakin.
Nan suka cidda Mr Patrick da matemakin shi Alhj Hamza sai matansu,duk Kayan su iri Daya ne harda matan wato jajaye suna zagaye da Shakeerah.
Sosai hankalin Daddy yatashi don Sam baisan da zuwan su ba.
Idanuwan su babu kyan gani suke duban Daddy Shakeerah,shikuwa Daddy Cike da rudewa yqce"Welcome sir dama zakuzo ne baku sanar Dani ba?
Duk da cewa Shakeerah da zaka shiga cikin kokan ranta wani mahaukacin tsoro da tashin hankali ne a ciki,daya bayan daya take kallon su,sannan tazaga inda gadon Aunty amarya n
Yqke,lokaci daya ta dashe tayi wani irin fari fat kaman babu jini a jikinta,taba jikin ta Shakeerah tayi sannan ta dago tana duban Daddy,duk cikan su Kira mata Ido sukayi,Cike da bariki Shakeerah tace"Wayyo Allah na,Papi pls wallahi yunwa nakeji kazo ka kaini gida ko wajen Shan ice cream,kazo ka kawoni wajen wasu mutane masu kama da aljanu,kawai Allah bai canza ku ba,ku kun canza kanku.
Ransu gabadaya ya baci, Mr Patrick yace cikin gwarin husar shi"Sani wannan kuma wacece mara kunya ka taho da ita ko gaishe da mutane bata iya ba,Cike da bacin rai Mr Patrick yayi maganar Wanda sai da gadon dakin w
Yayi wani irin girgiza,sosai Shakeerah ta tsorata sai dai duk kokarin ta na dakewa sai da dan tsoro kadan ya bayyana a face din ta.
Muryan Daddy na cracking yace"Itace matar da na kara Aura.
Gabadaya suke mata wani irin kaskan taccen kallo,Babu wani tsoro ko tantama Shakeerah ta rama,duk cikan su diddilo idanuwa sukayi waje,cikin muryan tsawa Mr Patrick yace"Sani ka dauko Mana annoba kayi gaggawar daukan ta kubar asibitin nan.
Cikin rawar jiki Daddy ya ruko hannun Shakeerah yajata zuwa waje,a zafafe yake tafiya,bude bayan motar yayi ya wurgata wanda Sai da Shakeerah ta buge"Auchhhhh tafada tana shafa inda ta bige,sosai Daddy ke gudu a motar da yake dare ya fara.
Allah kadai yakawosu gida lafiya,ya shiga da motar tare da fusgota ya dinga Jan hannunta har zuwa part dinta,sosai baba megadi ya shiga tashin hankali Saboda ganin abinda ke faruwa yau a gidan.
Dakinta ya shiga da ita ya wurga ta akan daya daga cikin sofan falon,a zafafe ya nufo gareta,wanda tunda Shakeerah take bata taba ganin sauya wa irin na Daddy haka ba,kamo kafadunta yayi cikin kakkausar murya da daga tsawa yace"Shakeeerah wacece ke pls?wace irin hatsabibiya ce ke? andade ana jamana kunne Akan akwai wacce zata rushe mana kungiya dama kece?yasake daka mata wani uba uban tsawa.
Jikin Shakeerah babu inda baya rawa tafashe da kuka domin tsakani da Allah don tsorata Shakeerah ta tsorata muryan ta na rawa tace"Papi bansan me kake nufi ba,wallahi niba kowa bace face matarka....
Bata karisa magana ba ya fisgota tare da dauketa da mari,Kara Shakeerah tasaka,ya shakota yqce"karya kike munafuka Sai na kasheki,wallahi Shakeerah na tsane ki,duk Wanda zai shiga cikin sabgan al'amura na zan kauda shi wallahi I hate yhu.
Yayi maganar yana buga kanta da jikin bangon dakin,wani Kara Shakeerah tasaki wani Kara tare da sulalewa a kasa jini nabin goshin ta.
Wayan Daddy ne yayi Kara Koda ya duba yaga Mr Patrick ne, picking call din yayi,cikin kakkausar murya Mr Patrick yace"kuyi maza kuzo akwai meeting.
Fashewa Daddy yayi da kuka yace"Shakeerah kin cuce ni,nayi dana sanin saninki,Kuma da hannu na zankashe ki,ya karishe maganar yana hambare ta da taka mata ciki sannan yafita ya barta kaman matacciya.
Shida hjy Sameera suka fita a mota guda.
^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^^
Wajen shiru ne Babu abinda ke tashi sai hucin Mr Patrick suna tsaye curku curku duk kawunan su a katsa.
Daddy ne duke a kasa yayi kneel down hankalin sa a tashe.
"Kacuce mu Sani, wallahi wallahi wallahi inaso kasani Dole ka kawo mana jinin ta wannan Karan kada ka kuskura kace zakamun gardama.
Dole ne musha jinin jikin dubban jama'ah wannan Karan sannan harda megadin ka driver naka, sannan wancan mun kasheta mun yarda gawarta,inaso ka maida hankali zakaji abinda boka mukhit zai fada.
A hankali tsohon ya taho da sanda a hannun sa,yanajin sa da wani gajar ta,Kai a takaice dai wada ne ma,sai kace wani tsohon aljani.
Wani irin dariya bokan ke saki yana kyalkyalewa da dariya lokaci daya ya miko musu kwaryan jini ya aje a babban saman table din dake wajen jini ne a cikin kwaryan,duban Daddy yayi a furgice cikin muryan tsawa yace"Sani matarka daukan fansa yakawo ta cikin gidan ka,bamu fahimci abinba sai dazu a asibiti da sukayi ido hudu da Patrick nagane ko ita wacece, idan bamuyi wasa ba itace silar tarwatsewar kungiyar mu Muddin bamuyi wasa ba, idan muka bi wannan hanyar shine zaisa musamu rufin asiri duniya da lahira.
Cikin Sauri Mr Patrick da Alhj Hamza suka dubi boka mukhit suka hada baki wajen cewa"Menebe wannan Boka?
Kualkyalewa da dariya Boka mukhit yayi zuwa can ya turbude face yace"Saimun bawa aljanu jinin yarinyar sun tsotsa sun shanye tass mukuma mun cinye danyer naman ta,wannan dalilin zaisa musamu nasara a kungiyar mu.
Mr Patrick ya dubi Daddy yace"Toh kaji Sani saika zaba ko Kai ko hjy Sameera ko Amaryan ka.
Cikin Sauri hjy Sameera tace"Inah badai niba sai dai shi da fitsararriyar Amaryan sa.
Daddy idanuwan shi Sunyi ja jazur yace"Nariga nabada jinin ta domin yanzu na tsaneta,na mallakama aljani misewit jinin matata Shakeerah.
Wani irin ihu aka saka a wajen suna bubbuga sandina a kasa suna fitar da harshe Cike da farin ciki,Wanda rabon da susamu kamarshi tun kafin Daddy ya Aure Shakeerah.
Ranar sunsha jini kaman babu gobe kamar ba jinin bil'adama ba, Mr Patrick ya wakilta Daddy da matar sa da hjy Sameera da Alhj Hamza,kan zuje sudauko Shakeerah.
Sosai hjy Sameera ke farin ciki yau yarinyar da tafi tsana zata mutu a wulakan ce,motoci biyu suka hau sukayo gidan Daddy wajen karfe 1:30 na dare.
Layin tsit babu abinda ke tashi sai karar motar su Daddy,Koda suka zo bakin gate din gidan a wangale suka ga gate din don haka cikin Sauri suka shiga da motocin a zafafe wasu katti suka nufi dakin baba megadi,abin mamaki babu baba megadi Babu dalilin sa,a hargitse suka nufi part din Shakeerah Wanda yake a wangale jinine a wajen sosai sai dai Sunyi neman duniya babu Shakeerah babu labarin ta hankalin su yatashi sosai,hannu hjy Sameera tasaka aka tasaki ihu tana me dora hannu aka,shikan shi Daddy a rude yake Shima ihun yasaka,yadauki wayansa yakira number hjy harirah (mom)din Shakeerah sai dai switched off kawai akece masa,cilli yayi da wayar gefe daya ya dubi daya daga cikin kattin yace"Zama Bai ganmu ba mugu ka shirya yanzu a Daren nan mu nufi Zaria wajen mahaifiyar Shakeerah domin bana tantama can tanufa, Amma Ina baba megadi yaje,amsar da suka rasa me basu kenan.
Kiran Mr Patrick Alhj sani yayi ya sanar dashi abinda ke faruwa,Shima ihu yasaki kamar zai fasa wayar yace" wallahi alhaja hamzaet kada ki kuskura kidawomin nan Babu shegen yarinyar can da ita da Alhaja sani da shegen matanta Sameera,sosai jikin su ke rawa da abinda ke faruwa, Daddy da Alhj Hamza da katten maza biyu suka shiga motoci suka nufi hanyar Zaria a daren nan.
Matar Mr Patrick da hjy Sameera da sauran suka juya suka nufi kungiya domin kiri kiri sunce hjy Sameera bazata kwana a gidan ba Kuma Muddin ba'aga Shakeerah ba su da gidan nan sai a lahira idan suna da rabo.
Sosai hjy Sameera ke kuka tana tsine ma Daddy da Shakeerah, domin hakanan jikin ta ke bata rayuwar ta tazo karshe.
_I NEED UR COMMENT_
*Kuyi manage da wannan 1page din domin yau Ina busy ne tnx for the comment my reader's Ina ganin sakon ninku,Nima Ina sonku sosai ngd da kulawa matuka*
Xahratty ce✍🏾
Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi 🗡️
💕💕
❤️
No comments